Saboda Rahma Sadau Hafsat Shehu tayi Nadamar kasancewar ta Jarumar Kannywood

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 50

  • @BoluBello-xq2vn
    @BoluBello-xq2vn 2 หลายเดือนก่อน

    Allah yashiryeki

  • @RukayyaShuaibu-jy6oj
    @RukayyaShuaibu-jy6oj 22 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kyauta

  • @user-vh2ry5sj9q
    @user-vh2ry5sj9q 3 ปีที่แล้ว +1

    سبحان لله 🍃
    الحمدلله 💭
    لا اله الا الله 📿
    الله أكبر ♥
    سبحان الله وبحمده 🌸
    سبحان لله العظيم 💎
    لا حول ولا قوة الا بالله العلي العظيم 🌿
    استغفر لله العظيم الذي لا إله إلا هو الحي القيوم وأتوب إليه 🌻
    لا اله الا انت سبحانك اني كنت من الظالمين ✨
    اللهم انك عفو كريم تحب العفو فاعف عنا 🌹
    اللهم يا مقلب القلوب ثبت قلوبنا على دينك 🌼
    اللهم اعنا على ذكرك و شكرك وحسن عبادتك ♥ اللهم أحينا على رضاك وأمتنا على رضاك 💎
    اللهم آتنا في الدنيا حسنة وفي الآخرة حسنة وقنا عذاب النار 🌸
    اللهم قنا عذابك يوم تبعث عبادك 🌿
    اللهم أجرنا من عذاب القبر و عذاب النار ✨
    اللهم أرزقنا حب القرآن وفضل القرآن وبركة القرآن ونور القرآن وسگينة القرآن وشفاء القرآن ورحمة القرآن وهداية القرآن 🌸🌸
    اللهم استرنا فوق الارض وتحت الارض ويوم العرض عليك 📿
    اللهم أغفر لي ولوالدي وللمؤمنين والمؤمنات والمسلمين والمسلمات الاحياء منهم والاموات ♥♥
    اللهم احسن خاتمتنا اللهم احشرنا مع نبيك 💭✨
    والحمدلله رب العالمين والصلاة والسلام على أشرف المرسلين نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين
    ذكروهم فاليوم قصير فالحياة تسير فالذنوب تزيد فالنار تقول هل من مزيد فالله عز وجل هل من داعي فأجيبة
    اللهم اجعل تذكيري صدقه جاريه لي ولوالدي واهل بيتي وكل من ارسلها ولم تقف عنده

  • @abusoudais3437
    @abusoudais3437 3 ปีที่แล้ว +1

    Abunda rahama tayi bata kautaba amma tunda har yanzu musulmacé mucigaba da yimata nasiha da adu'a ta shiryuwa
    Allah Ka shiryemu
    Amine

    • @abuimamahmad4191
      @abuimamahmad4191 3 ปีที่แล้ว

      Wai meye musulumci ne da yawan ku baku san shi ba wallahi wallahi manzon Allah ne musulumci ya Allah ka karmu ka kare zuriar mu dan alfarmar manzon ka

  • @user-ji7qi2mw3k
    @user-ji7qi2mw3k 7 หลายเดือนก่อน

    Allah ya shiryemu gabaki daya

  • @zainabaliyu8843
    @zainabaliyu8843 3 ปีที่แล้ว +3

    What she did was wrong that's a fact but instead of throwing insults at her we should pray for her. No one is perfect. My God Almighty forgive us and have mercy on us all.

  • @iliyamohammedsule9906
    @iliyamohammedsule9906 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya shirye mu gabade

  • @salisuadamu2151
    @salisuadamu2151 7 หลายเดือนก่อน

    😢😢😢😢😢😢

  • @dazgueaga3411
    @dazgueaga3411 3 ปีที่แล้ว

    Allah sinema rahma sadao karuwa

  • @user-zj5vz6df5v
    @user-zj5vz6df5v 2 ปีที่แล้ว

    😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @hamadamaabdullahi9845
    @hamadamaabdullahi9845 3 ปีที่แล้ว

    Haba haba haba, shin abinda kikayi shin wayewa ne kokuma kinaganin cewa kinfi kowa kyau da ilimine to wallah kinyi asara arayu korai da gaske kuma wasumata ne nacewa fimma taharamta to gairintanan kuma kituna ranar shiganki kabari wallahi sa'annan aduniyarma ke bakomai ce kuma daga yau sunanki barahama bace kinzam matar fir'auna kuma wallahi da nasan zakito kibatanci ga manzon stira Annabin rahama Allah yaramishi yadda wallahi dagara inbada Raina wallahi.

  • @buharimuhammedbuhari1168
    @buharimuhammedbuhari1168 2 ปีที่แล้ว

    Ai dama wanan yarinyar bata kunya tayi gado ne

  • @iliyamohammedsule9906
    @iliyamohammedsule9906 3 ปีที่แล้ว

    Life is a question no one can answer dead is an answer no 1 can questin no matter hw greatness we re our eartly journeys will end 1 day So we should forgive our self

  • @MaryamMaryam-hz9xi
    @MaryamMaryam-hz9xi 3 ปีที่แล้ว

    Insha allahu Karshen rahama sadau yazo

  • @hajarayakubu3941
    @hajarayakubu3941 3 ปีที่แล้ว +1

    ÝÂÂ ALLAH FORGIVE US ALL

  • @alisalisu3152
    @alisalisu3152 2 ปีที่แล้ว

    dama tana da iyaye darai kenan.to yakamata kubin ciki
    asalinta wai tahanyar aure aka
    sameta kau

  • @muhammadusauki897
    @muhammadusauki897 2 ปีที่แล้ว

    OK rahama dama ke musullmace Aman wallahi kinji kunya Arayuwa kaskantatta jahila kawai

  • @moussayaronagarinakowamous6265
    @moussayaronagarinakowamous6265 ปีที่แล้ว

    Sadau tsinanniyace akau allah

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 3 ปีที่แล้ว +1

    Tayi kuskure tanemi gafara Allah damanzonsa sunmana nuni damukasance masu yafiya. Zagi da tsinuwa gareta haramunne. Domin tayi nadama. Duk wanda yaci gaba dazaginta kuwa zunubanta zaacigaba dadiba ana qaramasa. Hatta shirka Allah Yana yafewa inhar mutum yatuba kanyamutu balle kuskuren damutum akayi amfani dashi aka aikata kuma yafito yanemi afuwa. Wannan kukan dakikeyi baida amfani damin itakanta taqawa azuciya take kuma dukkanninmu masu laifine bamahasumai bane. Kina maganan ancimutumcin iyan film. To ai film din dakukeyi ba musulumci kukeyi acikiba facemadai bata tarbiyyan alumma da kade kade dawaqe waqe dakuma koyar damutane ta addanci. Very few hausa films ne zakuji anacewa qalallahu qala rasul amma mafiyawa shedananci da soyayyan banza akeyi aciki. Majoritin film dakukeyi tsaraici awaje kukeyi domin kuwa bakwasanya hijab majority tayanda zaarinqa ganin tsagin nononku,hannayenku, qafafunku bayan kuma kunsan cewa ita mace dukkanninta tsaraicice banda fuska da tafin hannu. Sannan bugu daqari shigan maza kukeyi tahanyan sanya matsattsun wando da riga kokuma sanya matsattsun kaya tayanda dukkan tsaraicinku abayyane take kasiyatun ariyatun

  • @alaminmohammad7005
    @alaminmohammad7005 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya shiryemu gabadaya

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 3 ปีที่แล้ว +3

    Duk macen data dora hotonta a insta ko twitter ko whatsapp ko facebook dama sauran social medias dakaya matsattsu wuyanta awaje hannayenta awaje qafafunta awaje to wallahi tasani tanacikin tsinuwan Allah dana malakiikunsa har sairanar data tuba tagogesu. Inkuwa tamutu bata tuba ta ciresuba to haqiqa zaacigaba darubutamata zunubi har zuwa ranar tashin qiyama kokuma lokacin dahotunan suka disashe

  • @hauzy8347
    @hauzy8347 3 ปีที่แล้ว

    😭😭😭

  • @willynasser2275
    @willynasser2275 3 ปีที่แล้ว

    Ke wawayatch

  • @ramatousouleman8004
    @ramatousouleman8004 3 ปีที่แล้ว

    😭😭

  • @baserahbaserah246
    @baserahbaserah246 3 ปีที่แล้ว

    الله يهديها

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 3 ปีที่แล้ว +1

    Dukkanmu muna dabuqatan addua dakuma komawa zuwa ga Allah. Yarinya tayi kuskure takuma tuba tagoge amma mutane sai shirmen banza kukeyi waidasunan kumason Manzon Allah SAW bayan saqon dayazodashima ba aikatata kukeyi bisa sunnaba aikatata kukeyi bisa sonranku. Don haka muji tsoron Allah mudaina kai mutane wuta Alhanin da wutan da lajannar duk na Allahne banamuba. Kowa lalube yakeyi kuma kowa da laifinsa kawaidai nawasu ya bayyanane nawasu kuma yana rufe. Dafatan sauran mata masu yawo ba hijab da instagramers da youtubers dakuma iyan twitters zaku hankalta kudaina dora hotunan tsaraicinku

  • @madjaharouna2743
    @madjaharouna2743 3 ปีที่แล้ว

    Allah yahir yeki

  • @ftooomadmm2394
    @ftooomadmm2394 3 ปีที่แล้ว

    Adinga yimata addua shiryuwa yafi tsinuwa

  • @halimasulieman7689
    @halimasulieman7689 3 ปีที่แล้ว

    To all females that is into Hausa movie Allah yaisa u all are all disame

  • @mercytimothy2343
    @mercytimothy2343 3 ปีที่แล้ว

    Hmmm

  • @halimasulieman7689
    @halimasulieman7689 3 ปีที่แล้ว

    Allah yaisa for measure the rusulillah name maryam

  • @hawalaminou6797
    @hawalaminou6797 3 ปีที่แล้ว

    Pls ku taya mu da adduar tsinuwa da wanda yayi rubutu aibata annabi mu

  • @abubakarsurajo1750
    @abubakarsurajo1750 3 ปีที่แล้ว

    Rarama sadau ya Allah ya saukar miki balai da masifa ya nuna miki sarki ne bada dadewa ba

  • @muayyadnaseer286
    @muayyadnaseer286 3 ปีที่แล้ว

    Amma bai kamata ki aibanta ta ba

  • @habibasharif4426
    @habibasharif4426 3 ปีที่แล้ว

    😒😒

  • @hawalaminou6797
    @hawalaminou6797 3 ปีที่แล้ว

    Nikam ina kuka bar wanda yayi rubutu ne ?🤔

  • @ramatousouleman8004
    @ramatousouleman8004 3 ปีที่แล้ว

    Pardonnez laa loo elle va corrigé ses erreurs

  • @mahamaduamahama2477
    @mahamaduamahama2477 3 ปีที่แล้ว

    🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫❌❌

  • @hajaraadam6637
    @hajaraadam6637 3 ปีที่แล้ว

    Yan kannywood bakuda hankali wlh, kunyi tunanin films din da kukeyi musulunci ne, l wish niba ba haushiya bace, bakuda wuta bakuda aljanna shi Allah gafurur rahim ne.

  • @risba3409
    @risba3409 2 ปีที่แล้ว

    To fa ai tafi yan boko haram. Ba ta kashe kowa ba. Addini a Nigeria sai kace sun fi kowa amma balai na nan tattare da su. Don tasa wannan kaya sai me. Hafsat Shehu ki je kiyi aure. Kiyi naki ibada da kyau.

  • @user-cs1to9ei3y
    @user-cs1to9ei3y 3 ปีที่แล้ว

    😭😭😭