Harbe harbe a fadar sarkin kano inji legit, cin karo tsakanin kotun jiha da ta tarayya kan sarki

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 27 พ.ค. 2024

ความคิดเห็น • 47

  • @thissfaybo
    @thissfaybo หลายเดือนก่อน +12

    yanzu dai an hada wannan wasan dan hankalin talaka ya kauce daka kan abunda ke faruwa a doron kasa Allah ya sakawa talaka

  • @ericbilly5456
    @ericbilly5456 หลายเดือนก่อน +3

    allah kar yabasu sa a ga aminu ado bayaro allah yadagashi sama gamakiyansa amin summah amin ❤❤❤❤

  • @Ab-zw7iq
    @Ab-zw7iq หลายเดือนก่อน +3

    Sun ki yin zanga-zanga akan tsadar rayuwa, amma suna ɓatawa kansu lokaci a abu mara mahimmanci

  • @abdulazeezibrahim1801
    @abdulazeezibrahim1801 หลายเดือนก่อน

    Allah ya karamaka albarka ya biya ka da gidan aljannah, for always standing for truth and justice

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q หลายเดือนก่อน +3

    Wato Abba hikima din nan da alamun aikin allah yasa masa Al barka gasky kawai yake fada baya taking side

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  หลายเดือนก่อน

      sosai kuwa, ni. kaina shi yasa nake son yaron nan magana ta gaskiya yana fifita gaskiya akan komai.

  • @abooraihaan1049
    @abooraihaan1049 หลายเดือนก่อน

    Tofa Mallam!
    Da alama kana tareda gejiya!!!! Da kadakata har lokajin zaka futa!! Kanata hamma cikin bada labarin!!! Allah yafidda gajiya.

  • @ABURAIHANGKURA
    @ABURAIHANGKURA หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya saka mana
    Ana wasa da hankulan talakawa
    muma bamusan ÿancin kanmu ba

  • @user-mt4le4wf8b
    @user-mt4le4wf8b หลายเดือนก่อน +1

    Wawaye jakuna jashilai Anatakashe yan uwanka A zamfar da kastina da sokoto sarakuna basacewa komi kuzokuna zangaza Akasu inaruwanku me suke stinanamuku. Jakuna kawawi

  • @user-os8rg8yt4s
    @user-os8rg8yt4s หลายเดือนก่อน

    Allah yataimaki sunusi lamido

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 หลายเดือนก่อน

    Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu-Aisha. Wato wannan abin baiyiba wallahi. Allah Ya kawo muna zaman lafiya a Kano.

  • @abdulazizalhassan1725
    @abdulazizalhassan1725 หลายเดือนก่อน

    Lallae ga duk wanda yake da tunane mae kyau da hangen nesa yakamata yayi duba ixuwa ga mahngar abba hikima fage domin maslahar al'umma

  • @user-os8rg8yt4s
    @user-os8rg8yt4s หลายเดือนก่อน

    Wannan raayinka kenan

  • @IbnMansour-wm7ke
    @IbnMansour-wm7ke หลายเดือนก่อน +3

    Assalamu alaikum barkamu da Yau dan Allah wai mi sarki ado yayi ake so a cire shi

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  หลายเดือนก่อน

      waklahi siyasa ce kawai, be aikata komai ba.

    • @IbnMansour-wm7ke
      @IbnMansour-wm7ke หลายเดือนก่อน +1

      @@abuaishaalfurqan to a gaskia zaluntar shi tin da yafi cancantar sarautar

    • @fatimamuhammad7967
      @fatimamuhammad7967 หลายเดือนก่อน

      A​@@abuaishaalfurqanabu Aisha kadena taking side gabaki dayansu jini dayane kuma da kayi shiru yafima,Allah dai yakawomana zaman lfy

  • @user-os8rg8yt4s
    @user-os8rg8yt4s หลายเดือนก่อน

    Dukkansu basudamu darayuwar talakan anata kashe mutane sarakuna sunyi shiru sai sonmulki.

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 หลายเดือนก่อน

    Bamu da malamai ba mu da dottabai sai Yan siyasa don Allah ku duba matannan abinda sukafada yakamata ace malamai da dottabai suzasu fada malamai aminụ yazauna in aka bar sanusi tsige sarakuna zaidawo kowani gomna yatsige sarkinsa Amma in aka gera aminụ yazauna to abin bazai yaduba mata Sufi dottabai da malamaiSuma sun San haka shine dai dai Amma son zuciya bazaisu iya fadan hakaba Amma Allah ya isa tsakaninmu damalamam mụ hakkinmu nawuyanku wayyo Allah ina su Albani dasu Jafar madu shinfida gaskiya K'oman dacinta Allah kabasuị aljannah

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd หลายเดือนก่อน

    Banzaye Duk Wahalar Da Muke Sha Da Yunwa Da Man Akwai Ku Agari Kuduba Kuga Dan Allah Sarautar Akewa Wanan Zanga Zangar Mata Da Maza Baqiqqirin Dasu Gaskiya Nigeria Baza Mucigababa Har Sai Mutanen Wanan Qarnin Sun Mutu Sbd Basa Jin Abunda Ke Musu Jiwo.Sai Wanda Basuda Hasafi Aciki😮😮😮

  • @SANIABUBAKAR-zn4zt
    @SANIABUBAKAR-zn4zt หลายเดือนก่อน

    Allah yataimaki Sarki ya qarawa Sarki lfy

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 หลายเดือนก่อน +2

    wlh nifa na fara gajiya da wasa da hankalin da ake damu gaskiya kowa ya koma ya cigaba da aikin sa mubar magana akan masarauta suje susa santa kansu mudai mun gaji

  • @user-wd8og3bq6k
    @user-wd8og3bq6k หลายเดือนก่อน +1

    Allah yakau zamanlafiya a masarautar kano

  • @ksaksa7153
    @ksaksa7153 หลายเดือนก่อน

    Hi😮😮😮😮

  • @muhsinbala7009
    @muhsinbala7009 หลายเดือนก่อน

    Allah Yai mana maganin makirai

  • @saboidris161
    @saboidris161 หลายเดือนก่อน

    Makaryaci karya kake

  • @ismailhashim6637
    @ismailhashim6637 หลายเดือนก่อน +2

    Abu A'isha ka ji tsoron Allah. Yadda ka ke ta ƙoƙarin ka cusa raayinka a kan aikin da ka sa kanka na jarida zai shafi amanna da gaskiyar da mutane suka sanka da ita. Ba wata fadar Sarki sama da wadda Alhaji Aminu Ado Bayero ya fita kuma Muhammad Sanusi ya shiga. Tun da ya fita ya fita ke nan kamar yadda shi ma Sanusi a wancan karon da ya fita bai kafa wata fada da sunan Sarki ba. Ka ji tsoron Allah! Ka ji tsoron Allah!! Ka ji tsoron Allah!!!

    • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
      @malan_abduabubakar-ibrahim7438 หลายเดือนก่อน

      Ai abu aisha dan gandujiya shida kansa yafada a lokacin zabe shiyasa yake biyewa yan apc aini nadade da ganoshi tunda yadauki bangare daya

    • @Idreez2
      @Idreez2 หลายเดือนก่อน

      ​@@malan_abduabubakar-ibrahim7438 Dama aishi bayasan Abba, balle sunusi tayaya zaizo ace Dan tijjaniya ya zama sarkin Kano, Kuma wai aikin jarida yake qoqarin Yi, dama kawai fitowa yayi Fili yace shi Dan APC ne Kuma su yake karewa kaman kowane me page, Amma yayita boyewa bayan waishi Yana tsakayia

  • @a.hanssah5545
    @a.hanssah5545 หลายเดือนก่อน

    كم كنت احترم هذه الإمارة، الى ان علمت انها تحت نفوذ الوالى. حين تدر الأمير سنوسي، والأن أجد ان الأمير سنوسي لم تحترم نفسه بقبول إعادته بعد ترده. لو كنت مكانه ماقبلت العودة ابدا. ثم ان هذين الاميرين من هذات العايلة، فكيف يسمحان للولاة العبث بهما.

  • @USMAN..DONO-t1h
    @USMAN..DONO-t1h หลายเดือนก่อน

    Su lauwali abin NEMA yasamu to ta Allah bata kaba Yan wahala

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 หลายเดือนก่อน

    Ya kamata malami su jan hankalin al-ummar musulmi, babu zanga-zanga a musulunchi. Tunda ance ana kotu, to kamata yayi da bari aji matsayar kotu. Kuma hakkin cire ko daura sarki hurumine na gwamnatin jaha.

  • @belitv248
    @belitv248 หลายเดือนก่อน +1

    Naku kenan suma masoyan sunusi insuka fito zaku sha mamaki

    • @NassirAli-dc1st
      @NassirAli-dc1st หลายเดือนก่อน

      Wai dan allah minene amfanin sarki ?
      Baza'a iya zama babu sarki bane ?

    • @ABURAIHANGKURA
      @ABURAIHANGKURA หลายเดือนก่อน

      ​@NassirA
      banga Amfaninsu ba ba abunda suke tsinana ma Alumma
      li-dc1st

  • @garbaabdullahiidris6613
    @garbaabdullahiidris6613 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa dai kowacce ta samu kudin sallama sukai duba daya. 🤣🤣🤣🤣🤣

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz หลายเดือนก่อน +1

    ABU A'ISHA. WANNAN RA'AYIN NA KA ZAI SHAFI HARKOKIN KA.
    KOWA YASAN WANENE BAKA SO

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 หลายเดือนก่อน +1

    انخراط العلماء والمشايخ والسلاطين في السياسة قد يؤدي إلى الفتن والمشاكل والحروب والقتال ما لايحمد عواقبه والله المستعان/نيامي عاصمة النيجر

  • @hbaouna
    @hbaouna หลายเดือนก่อน +1

    Even though I am not a lawyer I studied law base on the words of aba hikima the federal government doesn’t have any authority over traditional kings appointments and removal. If the federal court doesn’t have jurisdiction over this matter so why did they get involved.

    • @alimouhamadou9832
      @alimouhamadou9832 หลายเดือนก่อน

      To bring back Zaman lafia,because the way you guys are doing is a pure injustice, and don't tell me is the same way ganduje do

    • @alimouhamadou9832
      @alimouhamadou9832 หลายเดือนก่อน

      Your selfish sarki is too much kamkamba rawanka is me is me all the time

  • @abdurrahmanmuhammad4123
    @abdurrahmanmuhammad4123 หลายเดือนก่อน

    Wannan raayinkane Kuma kuskurene badolene yazama daidai da raayin kowaba Kuma raayinka ze iya shafar aikinka.