Wawaye jakuna jashilai Anatakashe yan uwanka A zamfar da kastina da sokoto sarakuna basacewa komi kuzokuna zangaza Akasu inaruwanku me suke stinanamuku. Jakuna kawawi
Bamu da malamai ba mu da dottabai sai Yan siyasa don Allah ku duba matannan abinda sukafada yakamata ace malamai da dottabai suzasu fada malamai aminụ yazauna in aka bar sanusi tsige sarakuna zaidawo kowani gomna yatsige sarkinsa Amma in aka gera aminụ yazauna to abin bazai yaduba mata Sufi dottabai da malamaiSuma sun San haka shine dai dai Amma son zuciya bazaisu iya fadan hakaba Amma Allah ya isa tsakaninmu damalamam mụ hakkinmu nawuyanku wayyo Allah ina su Albani dasu Jafar madu shinfida gaskiya K'oman dacinta Allah kabasuị aljannah
Banzaye Duk Wahalar Da Muke Sha Da Yunwa Da Man Akwai Ku Agari Kuduba Kuga Dan Allah Sarautar Akewa Wanan Zanga Zangar Mata Da Maza Baqiqqirin Dasu Gaskiya Nigeria Baza Mucigababa Har Sai Mutanen Wanan Qarnin Sun Mutu Sbd Basa Jin Abunda Ke Musu Jiwo.Sai Wanda Basuda Hasafi Aciki😮😮😮
wlh nifa na fara gajiya da wasa da hankalin da ake damu gaskiya kowa ya koma ya cigaba da aikin sa mubar magana akan masarauta suje susa santa kansu mudai mun gaji
Abu A'isha ka ji tsoron Allah. Yadda ka ke ta ƙoƙarin ka cusa raayinka a kan aikin da ka sa kanka na jarida zai shafi amanna da gaskiyar da mutane suka sanka da ita. Ba wata fadar Sarki sama da wadda Alhaji Aminu Ado Bayero ya fita kuma Muhammad Sanusi ya shiga. Tun da ya fita ya fita ke nan kamar yadda shi ma Sanusi a wancan karon da ya fita bai kafa wata fada da sunan Sarki ba. Ka ji tsoron Allah! Ka ji tsoron Allah!! Ka ji tsoron Allah!!!
@@malan_abduabubakar-ibrahim7438 Dama aishi bayasan Abba, balle sunusi tayaya zaizo ace Dan tijjaniya ya zama sarkin Kano, Kuma wai aikin jarida yake qoqarin Yi, dama kawai fitowa yayi Fili yace shi Dan APC ne Kuma su yake karewa kaman kowane me page, Amma yayita boyewa bayan waishi Yana tsakayia
كم كنت احترم هذه الإمارة، الى ان علمت انها تحت نفوذ الوالى. حين تدر الأمير سنوسي، والأن أجد ان الأمير سنوسي لم تحترم نفسه بقبول إعادته بعد ترده. لو كنت مكانه ماقبلت العودة ابدا. ثم ان هذين الاميرين من هذات العايلة، فكيف يسمحان للولاة العبث بهما.
Ya kamata malami su jan hankalin al-ummar musulmi, babu zanga-zanga a musulunchi. Tunda ance ana kotu, to kamata yayi da bari aji matsayar kotu. Kuma hakkin cire ko daura sarki hurumine na gwamnatin jaha.
Even though I am not a lawyer I studied law base on the words of aba hikima the federal government doesn’t have any authority over traditional kings appointments and removal. If the federal court doesn’t have jurisdiction over this matter so why did they get involved.
yanzu dai an hada wannan wasan dan hankalin talaka ya kauce daka kan abunda ke faruwa a doron kasa Allah ya sakawa talaka
allah kar yabasu sa a ga aminu ado bayaro allah yadagashi sama gamakiyansa amin summah amin ❤❤❤❤
Sun ki yin zanga-zanga akan tsadar rayuwa, amma suna ɓatawa kansu lokaci a abu mara mahimmanci
Gayamusudai wahalallu
Allah ya karamaka albarka ya biya ka da gidan aljannah, for always standing for truth and justice
Wato Abba hikima din nan da alamun aikin allah yasa masa Al barka gasky kawai yake fada baya taking side
sosai kuwa, ni. kaina shi yasa nake son yaron nan magana ta gaskiya yana fifita gaskiya akan komai.
Tofa Mallam!
Da alama kana tareda gejiya!!!! Da kadakata har lokajin zaka futa!! Kanata hamma cikin bada labarin!!! Allah yafidda gajiya.
Allah ya saka mana
Ana wasa da hankulan talakawa
muma bamusan ÿancin kanmu ba
Wawaye jakuna jashilai Anatakashe yan uwanka A zamfar da kastina da sokoto sarakuna basacewa komi kuzokuna zangaza Akasu inaruwanku me suke stinanamuku. Jakuna kawawi
Allah yataimaki sunusi lamido
Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu-Aisha. Wato wannan abin baiyiba wallahi. Allah Ya kawo muna zaman lafiya a Kano.
Lallae ga duk wanda yake da tunane mae kyau da hangen nesa yakamata yayi duba ixuwa ga mahngar abba hikima fage domin maslahar al'umma
Wannan raayinka kenan
Assalamu alaikum barkamu da Yau dan Allah wai mi sarki ado yayi ake so a cire shi
waklahi siyasa ce kawai, be aikata komai ba.
@@abuaishaalfurqan to a gaskia zaluntar shi tin da yafi cancantar sarautar
A@@abuaishaalfurqanabu Aisha kadena taking side gabaki dayansu jini dayane kuma da kayi shiru yafima,Allah dai yakawomana zaman lfy
Dukkansu basudamu darayuwar talakan anata kashe mutane sarakuna sunyi shiru sai sonmulki.
Bamu da malamai ba mu da dottabai sai Yan siyasa don Allah ku duba matannan abinda sukafada yakamata ace malamai da dottabai suzasu fada malamai aminụ yazauna in aka bar sanusi tsige sarakuna zaidawo kowani gomna yatsige sarkinsa Amma in aka gera aminụ yazauna to abin bazai yaduba mata Sufi dottabai da malamaiSuma sun San haka shine dai dai Amma son zuciya bazaisu iya fadan hakaba Amma Allah ya isa tsakaninmu damalamam mụ hakkinmu nawuyanku wayyo Allah ina su Albani dasu Jafar madu shinfida gaskiya K'oman dacinta Allah kabasuị aljannah
Banzaye Duk Wahalar Da Muke Sha Da Yunwa Da Man Akwai Ku Agari Kuduba Kuga Dan Allah Sarautar Akewa Wanan Zanga Zangar Mata Da Maza Baqiqqirin Dasu Gaskiya Nigeria Baza Mucigababa Har Sai Mutanen Wanan Qarnin Sun Mutu Sbd Basa Jin Abunda Ke Musu Jiwo.Sai Wanda Basuda Hasafi Aciki😮😮😮
Allah yataimaki Sarki ya qarawa Sarki lfy
wlh nifa na fara gajiya da wasa da hankalin da ake damu gaskiya kowa ya koma ya cigaba da aikin sa mubar magana akan masarauta suje susa santa kansu mudai mun gaji
Allah yakau zamanlafiya a masarautar kano
amin
Allah ya kawomuku sawqi kanawa 😭😭🇳🇪👈
Hi😮😮😮😮
Allah Yai mana maganin makirai
Makaryaci karya kake
Abu A'isha ka ji tsoron Allah. Yadda ka ke ta ƙoƙarin ka cusa raayinka a kan aikin da ka sa kanka na jarida zai shafi amanna da gaskiyar da mutane suka sanka da ita. Ba wata fadar Sarki sama da wadda Alhaji Aminu Ado Bayero ya fita kuma Muhammad Sanusi ya shiga. Tun da ya fita ya fita ke nan kamar yadda shi ma Sanusi a wancan karon da ya fita bai kafa wata fada da sunan Sarki ba. Ka ji tsoron Allah! Ka ji tsoron Allah!! Ka ji tsoron Allah!!!
Ai abu aisha dan gandujiya shida kansa yafada a lokacin zabe shiyasa yake biyewa yan apc aini nadade da ganoshi tunda yadauki bangare daya
@@malan_abduabubakar-ibrahim7438 Dama aishi bayasan Abba, balle sunusi tayaya zaizo ace Dan tijjaniya ya zama sarkin Kano, Kuma wai aikin jarida yake qoqarin Yi, dama kawai fitowa yayi Fili yace shi Dan APC ne Kuma su yake karewa kaman kowane me page, Amma yayita boyewa bayan waishi Yana tsakayia
كم كنت احترم هذه الإمارة، الى ان علمت انها تحت نفوذ الوالى. حين تدر الأمير سنوسي، والأن أجد ان الأمير سنوسي لم تحترم نفسه بقبول إعادته بعد ترده. لو كنت مكانه ماقبلت العودة ابدا. ثم ان هذين الاميرين من هذات العايلة، فكيف يسمحان للولاة العبث بهما.
Su lauwali abin NEMA yasamu to ta Allah bata kaba Yan wahala
Ya kamata malami su jan hankalin al-ummar musulmi, babu zanga-zanga a musulunchi. Tunda ance ana kotu, to kamata yayi da bari aji matsayar kotu. Kuma hakkin cire ko daura sarki hurumine na gwamnatin jaha.
Naku kenan suma masoyan sunusi insuka fito zaku sha mamaki
Wai dan allah minene amfanin sarki ?
Baza'a iya zama babu sarki bane ?
@NassirA
banga Amfaninsu ba ba abunda suke tsinana ma Alumma
li-dc1st
Allah yasa dai kowacce ta samu kudin sallama sukai duba daya. 🤣🤣🤣🤣🤣
ABU A'ISHA. WANNAN RA'AYIN NA KA ZAI SHAFI HARKOKIN KA.
KOWA YASAN WANENE BAKA SO
انخراط العلماء والمشايخ والسلاطين في السياسة قد يؤدي إلى الفتن والمشاكل والحروب والقتال ما لايحمد عواقبه والله المستعان/نيامي عاصمة النيجر
Even though I am not a lawyer I studied law base on the words of aba hikima the federal government doesn’t have any authority over traditional kings appointments and removal. If the federal court doesn’t have jurisdiction over this matter so why did they get involved.
To bring back Zaman lafia,because the way you guys are doing is a pure injustice, and don't tell me is the same way ganduje do
Your selfish sarki is too much kamkamba rawanka is me is me all the time
Wannan raayinkane Kuma kuskurene badolene yazama daidai da raayin kowaba Kuma raayinka ze iya shafar aikinka.