Shima sarki sunusin daya dubi zumunci da zama lfy da be dawo ba,sabo da aminu bashi yayi musu laifi ba,sannan baiyi amfani da karfin power da kudiba,sabanin sunusi,kuma kowa yasan kiyayyar da kwankwaso yayiwa sarki Ado,wanda itace take bibiyar’ya’yan sa,shi kuma sunusi ya hada kai dasu,aiko don zumunci ya dauke kai,meye Allah baiyi mishi ba,ni a gurina sunusi ya nuna rashin godiyar Allah,saboda haka laifin sunusi ne’dama komai sun riga sun shirya dasu kwankwaso,kusani fitina a kwance take Allah ya la’anci me tada ita.
Shawara itace duk kansu suhaqura Anemo tattijo magarce Aya'yan sarki Ado bayaro nasan bazarasa maihalinsaba mungaji da Abinkunyar da Akajamana Allah YA jaddada masa rahama Amin
Wlh wannan me sunisi yayi akayimasa hulakanci da cinzarafi ALLAH ya isar masa ankaishi kauye ankorshi da wulakanci yayi hakuri yatafi amma becekomaiba amma wannan kamar maye ganduje yahada husuma
Assalaamu alaikum, Abu Aisha. Don Allaah ka dai na ba wadanda ba su da cikakken fahimta na yadda al'amurra suke tafiya irin wannan lokaci. Yana ta zuba shirme. Hadarin shi ne wasu za su dauki irin fahimtar sa a matsayin daidai. Wallahi akwai gyara a cikin wasu kalamai na sa. Na gode.
Anyi walqiya san duniyan ku yafito qarara.. binnagaba bin Allah amma ba irinku Allah yace abiba..,gashi mulkin qarfa qarfa akewa al’umma. Yanda Allah yace ayimulkin wllhy bahaka kukeyi ba, abin da kebani mamaki gashi wai ku malamai ne,tasigar da kuke cutar da al’umma anya malamai ne ku kuwa ko dai masu am fani da rigar malunta kuna cin zarafin malamai gaskiya, gara kufito da ainihin kalarku ko da yake anyi walqiya, amma bamu gane muku ba gaskiyar magana gashi kune silar lalacewar komai kuji tsoran Allah wllhy Allah sai yatam bayeku kuji tsoran Allah….
Mai shari'a Amina Adamu Aliyu shine sunan Malam Abu Aisha. Ka iya gyarawa idan Allah ya baka iko a shirinka na gaba. Allah ya qarawa Malam Lafiya da nisan kwana masu albarka.
Malam abu Aisha wannan amsar abayya ne take inda acire tson zuciya gwamna shiyake da iKonmai a jaharsa ko aminu ado yayi laifi ko baiyi laifi ba gwamna yana da iKon nada Wanda yakeso
Gaskiyane duke Wani gamma yake mawa talakawa milking firauna anyị wajedashi dama zabensa Alayi mụ talakawa Kano bamu yardaba ba india maigirma aminu zaije
Dama ba dan al’umma suke yiba dan kansu sukeyi san duniya qarara wllhy manyan arewa anji kunya gasu bayara ba balle amusu mugun duka, wannan ai comedy ne wllhy kumbamu kunya sosai, gashi sai kiran Allah abaki amma azuciyan su bahaka bane, ahaka ne zamu biku wai chapdin hmm Allah ya kyauta…💔
Based from the history of this Kano Palace, this Sanusi Lamido Sanusi offences has emulated from his Late Father which lead Sir. Ahmadu Bello the Sardauna of Sokoto deported his father to outside City of Kano to a Village. Interferences of Sanusi in the activities of government administration is a matter of catastrophe to the country. We supported the Emir of Kano Alhaji Aminu Ado Bayero as the right person. Our main problems with the Governor Abba Gida Gida is the scraped of all the Palaces created for the achievement of entire Kano State than stay on one Palace.
Sunusi yatsani talaka amma wawaye baza sugane ba' Allah ya kyauta. 1- idan matarka tamareka karama, 2- duo talakan da ya auri mace fiye days adaureshi, 3- dolene said ancire tallafin man fetir aji dadi.
Allah ya ba Kano zaman lafiya laffi na na gwamnatin tarayya ne dalili sune sukaba gwamnatin jaha wannan dama yanada ikon ya cire sarki ya nada wanda yaga dama ai duk lokacin da doka tabaka dama wanda yayce bai yarda ba shine baida gaskiya
Wai shin mamnoni bazabenku akeyi kuyi aikiba dakun hau sai yadda kukayi da talaka whl.talakawa duk gomnan da yasauke sarki saidai susauka tare bazamu yardaba in bahada Kai makeyiba sai sun fiddamu najerin ma sauce tasuce
Aslm alkm d ftn mun yini lfy, mal. Gaskiya kam kana magana mai maana, Allah dai yasa su gane suja girmansa kamar wayanda suka gata sukayi Ameen, Y Allah astaggfirullah y Allah mun tuba badon halin mu ka shigemana gaba ka mana zabin alkhairi 🤲
The federal court is to blame for everything happening in Kano state. I can’t understand why a court will sided with one party without any hearings. Why is the federal army and police supporting one side instead of being neutral
Shima sarki sunusin daya dubi zumunci da zama lfy da be dawo ba,sabo da aminu bashi yayi musu laifi ba,sannan baiyi amfani da karfin power da kudiba,sabanin sunusi,kuma kowa yasan kiyayyar da kwankwaso yayiwa sarki Ado,wanda itace take bibiyar’ya’yan sa,shi kuma sunusi ya hada kai dasu,aiko don zumunci ya dauke kai,meye Allah baiyi mishi ba,ni a gurina sunusi ya nuna rashin godiyar Allah,saboda haka laifin sunusi ne’dama komai sun riga sun shirya dasu kwankwaso,kusani fitina a kwance take Allah ya la’anci me tada ita.
aminu ado ya Allah yabi makahaki ❤❤❤❤
Amen summa amen
Fatanmu Allah yakawo mana zaman lafiya awannan gari mai albarka
Allah yasaka da alkhairi kafada gaskiya Wana chine adalci
In sha Allahu aminu ne sarki
Kafadi Gaskiya Allah Yasaka Maka Da Allkhire Ameee Allah Ya Kahu Mana Dauke Ameeen Ya Allah❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Amin
Daman Kano Anazaune Lafiya to Akwai yiwuwar za'ayi Amfani da wannan Daman wajen kawo rashin Tsaro
جزاكم الله خير الجزاء
Allah yasa alljanna makoma amin, malam naji bayanika gaskiyane
Allah, bless you and your family 🙏
Shawara itace duk kansu suhaqura Anemo tattijo magarce Aya'yan sarki Ado bayaro nasan bazarasa maihalinsaba mungaji da Abinkunyar da Akajamana Allah YA jaddada masa rahama Amin
Gaskiya ni anawa ra'ayi sanusi baima kamata ya yadawo ba
Dan wly da yanzu darajarsa tafinan wly
Wallahi baikamata abama sunusi lamido kujerarba inada koma hujjoji aminu ado bayaro shiya cancanci kujerar
@@ليثوسام-غ1ك mudai yanzu fatanmu Allah ya zabamuna mafi alheri akicinsu
Amma gaskiya abin ba dadi
Wllh Allah wanna Gaskiyyane
Wlh wannan me sunisi yayi akayimasa hulakanci da cinzarafi ALLAH ya isar masa ankaishi kauye ankorshi da wulakanci yayi hakuri yatafi amma becekomaiba amma wannan kamar maye ganduje yahada husuma
Assalaamu alaikum, Abu Aisha. Don Allaah ka dai na ba wadanda ba su da cikakken fahimta na yadda al'amurra suke tafiya irin wannan lokaci. Yana ta zuba shirme. Hadarin shi ne wasu za su dauki irin fahimtar sa a matsayin daidai. Wallahi akwai gyara a cikin wasu kalamai na sa. Na gode.
Amine Amin Amin yah allah
Idan akwai abinda yafi sarki sunisi yadace dashi wlh malam kafadi gaskiya amaganarka ganduje ALLAH ya'isa
Gaskiya dai abin babu girma an zubar da darajar sarautar Kano
Anyi walqiya san duniyan ku yafito qarara.. binnagaba bin Allah amma ba irinku Allah yace abiba..,gashi mulkin qarfa qarfa akewa al’umma. Yanda Allah yace ayimulkin wllhy bahaka kukeyi ba, abin da kebani mamaki gashi wai ku malamai ne,tasigar da kuke cutar da al’umma anya malamai ne ku kuwa ko dai masu am fani da rigar malunta kuna cin zarafin malamai gaskiya, gara kufito da ainihin kalarku ko da yake anyi walqiya, amma bamu gane muku ba gaskiyar magana gashi kune silar lalacewar komai kuji tsoran Allah wllhy Allah sai yatam bayeku kuji tsoran Allah….
Laifin gwamnatin tarayyace. Duk yan iskane. Basu damu da damuwar al'uma ba. Meye ruwan gwamnatin tarayya a ciki.
Gaskiya Allah ya zaunar da Kano, Nigeria da duk Al kairan musumai
Allah ya kyauta
Mai shari'a Amina Adamu Aliyu shine sunan Malam Abu Aisha. Ka iya gyarawa idan Allah ya baka iko a shirinka na gaba. Allah ya qarawa Malam Lafiya da nisan kwana masu albarka.
لا حول ولا قوة إلا با لله
Wanan Gaskiyane
Malam abu Aisha wannan amsar abayya ne take inda acire tson zuciya gwamna shiyake da iKonmai a jaharsa ko aminu ado yayi laifi ko baiyi laifi ba gwamna yana da iKon nada Wanda yakeso
Gaskiya idan abun ya gagara aciresu baki dayansu asaka wani tunda sanda aka cire sanusi kai tsaye yafita amma yanzu anrasa wanda zai barwa wani
Kaji kaskiya zalla.
Akori Aminu dai ai Sunusi shine halastaccen Sarki.
Wanna abun ba Kano kaadị zai tsyaba wasu gomnonin sunason yin hakan shakke Sukeyi tundra wasu sunkori hakimai yanzu duk gomnan dayat data sauka sarki wlh tare zasu sauka bazamu yarda dawannan cin kashing ba zabenku akayi don kuzokuyi aikiba dakun hau cin zarafin talakawa
Gaskiyane duke Wani gamma yake mawa talakawa milking firauna anyị wajedashi dama zabensa Alayi mụ talakawa Kano bamu yardaba ba india maigirma aminu zaije
In sha ALLAH sunisi ALLAH zebawa mulkin kano
Dama ba dan al’umma suke yiba dan kansu sukeyi san duniya qarara wllhy manyan arewa anji kunya gasu bayara ba balle amusu mugun duka, wannan ai comedy ne wllhy kumbamu kunya sosai, gashi sai kiran Allah abaki amma azuciyan su bahaka bane, ahaka ne zamu biku wai chapdin hmm Allah ya kyauta…💔
Based from the history of this Kano Palace, this Sanusi Lamido Sanusi offences has emulated from his Late Father which lead Sir. Ahmadu Bello the Sardauna of Sokoto deported his father to outside City of Kano to a Village. Interferences of Sanusi in the activities of government administration is a matter of catastrophe to the country. We supported the Emir of Kano Alhaji Aminu Ado Bayero as the right person. Our main problems with the Governor Abba Gida Gida is the scraped of all the Palaces created for the achievement of entire Kano State than stay on one Palace.
Sunusi yatsani talaka amma wawaye baza sugane ba' Allah ya kyauta.
1- idan matarka tamareka karama,
2- duo talakan da ya auri mace fiye days adaureshi,
3- dolene said ancire tallafin man fetir aji dadi.
Allah ya ba Kano zaman lafiya laffi na na gwamnatin tarayya ne dalili sune sukaba gwamnatin jaha wannan dama yanada ikon ya cire sarki ya nada wanda yaga dama ai duk lokacin da doka tabaka dama wanda yayce bai yarda ba shine baida gaskiya
Sanusi yana cikin bakin shiek malam jafar adam kadan kenan maqiyin addini dan aikin yahudawa allah hanashi allah sa yakunyata 🤲
Dan uwa shiriya ta Allah ce
Wllhy maganan shi gaskiya ne
a hakane suke so muyi koyi dasu chapdijan
Wlh kwankwaso ne duk ya hada wannan abun da anbawa wanda ya gada a gidan ado bayero da ba'a zo wannan gurin ba
Gaskiya ba adalci ganduje shine sila sai kuma matsalar siyasa dole kowa sai yayi APC
Yan iskan shugabanni sun mai da talaka abin wasa
Kai subhanallah wlh ganduje baiyiba arayuwa baya ta alumma seta aljuhun karkumanta da satar dollars rashawa da cinhanci da sonzuciya
Eun kwankwasia sukada haki matsalalin
Malam lokacin da aka kwacewa gawuna zabe,fedral government ta hana kotuna su yi sharia
Kano sai sls❤️❤️❤️
Thank you very much thank you very much
Wai shin mamnoni bazabenku akeyi kuyi aikiba dakun hau sai yadda kukayi da talaka whl.talakawa duk gomnan da yasauke sarki saidai susauka tare bazamu yardaba in bahada Kai makeyiba sai sun fiddamu najerin ma sauce tasuce
Wanna Dan kwankwasia me Kai mungani
I like this guy
kaima akau sanrai cikin labarinka
Mudayi sanusi muke so
Aslm alkm d ftn mun yini lfy, mal. Gaskiya kam kana magana mai maana, Allah dai yasa su gane suja girmansa kamar wayanda suka gata sukayi Ameen, Y Allah astaggfirullah y Allah mun tuba badon halin mu ka shigemana gaba ka mana zabin alkhairi 🤲
Wallahi kuwa
Kafadi gaskiya amman kasar ya dade da lalacewa ai
gaskiya
Babou wata daraja a kano
❤❤❤❤
tin farko kwankwaso ya dama lisafi
For Allah sake,what is this?kano hmmm😮
Ai dama Nigeria akan TALAKA doka take aiki🥺🤦
Sinannu en demokradiyya suna walarda mutane
👍
Ni araayina doukanssu akoressou saboda dokkanssou bajemaa kano tigabanssou dan inda ssonassan motanan kano dabamay gayaya
❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️👍👍👍👍👍👍❤️❤️❤️❤️❤️❤️
The federal court is to blame for everything happening in Kano state. I can’t understand why a court will sided with one party without any hearings. Why is the federal army and police supporting one side instead of being neutral
Allah, bless you and your family 🙏