Korar Sunusi da aminu su duka biyun bisa umarni mai cin karo da juna kotun tarayya da ta jiha.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 3 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 73

  • @lesser-ramp0224
    @lesser-ramp0224 4 หลายเดือนก่อน +8

    Shima sarki sunusin daya dubi zumunci da zama lfy da be dawo ba,sabo da aminu bashi yayi musu laifi ba,sannan baiyi amfani da karfin power da kudiba,sabanin sunusi,kuma kowa yasan kiyayyar da kwankwaso yayiwa sarki Ado,wanda itace take bibiyar’ya’yan sa,shi kuma sunusi ya hada kai dasu,aiko don zumunci ya dauke kai,meye Allah baiyi mishi ba,ni a gurina sunusi ya nuna rashin godiyar Allah,saboda haka laifin sunusi ne’dama komai sun riga sun shirya dasu kwankwaso,kusani fitina a kwance take Allah ya la’anci me tada ita.

  • @famaranero573
    @famaranero573 4 หลายเดือนก่อน +10

    aminu ado ya Allah yabi makahaki ❤❤❤❤

  • @Rabiya-hp2ku
    @Rabiya-hp2ku 4 หลายเดือนก่อน +7

    Fatanmu Allah yakawo mana zaman lafiya awannan gari mai albarka

  • @HafsatouBatchily
    @HafsatouBatchily 4 หลายเดือนก่อน +4

    Allah yasaka da alkhairi kafada gaskiya Wana chine adalci

  • @ameenahaliyu5848
    @ameenahaliyu5848 4 หลายเดือนก่อน +1

    In sha Allahu aminu ne sarki

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp 4 หลายเดือนก่อน +4

    Kafadi Gaskiya Allah Yasaka Maka Da Allkhire Ameee Allah Ya Kahu Mana Dauke Ameeen Ya Allah❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat 4 หลายเดือนก่อน

    Daman Kano Anazaune Lafiya to Akwai yiwuwar za'ayi Amfani da wannan Daman wajen kawo rashin Tsaro

  • @Amadounouhnou
    @Amadounouhnou 4 หลายเดือนก่อน

    جزاكم الله خير الجزاء

  • @HafsaMukhtar-pw7fp
    @HafsaMukhtar-pw7fp 4 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa alljanna makoma amin, malam naji bayanika gaskiyane

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 4 หลายเดือนก่อน +2

    Allah, bless you and your family 🙏

  • @ZainabShehu-l6s
    @ZainabShehu-l6s 3 หลายเดือนก่อน

    Shawara itace duk kansu suhaqura Anemo tattijo magarce Aya'yan sarki Ado bayaro nasan bazarasa maihalinsaba mungaji da Abinkunyar da Akajamana Allah YA jaddada masa rahama Amin

  • @MamanesaniBawanAllah-me3fe
    @MamanesaniBawanAllah-me3fe 4 หลายเดือนก่อน +4

    Gaskiya ni anawa ra'ayi sanusi baima kamata ya yadawo ba
    Dan wly da yanzu darajarsa tafinan wly

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 4 หลายเดือนก่อน +1

      Wallahi baikamata abama sunusi lamido kujerarba inada koma hujjoji aminu ado bayaro shiya cancanci kujerar

    • @MamanesaniBawanAllah-me3fe
      @MamanesaniBawanAllah-me3fe 4 หลายเดือนก่อน

      @@ليثوسام-غ1ك mudai yanzu fatanmu Allah ya zabamuna mafi alheri akicinsu
      Amma gaskiya abin ba dadi

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e 4 หลายเดือนก่อน

    Wllh Allah wanna Gaskiyyane

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 หลายเดือนก่อน +1

    Wlh wannan me sunisi yayi akayimasa hulakanci da cinzarafi ALLAH ya isar masa ankaishi kauye ankorshi da wulakanci yayi hakuri yatafi amma becekomaiba amma wannan kamar maye ganduje yahada husuma

  • @lawalbello3222
    @lawalbello3222 4 หลายเดือนก่อน

    Assalaamu alaikum, Abu Aisha. Don Allaah ka dai na ba wadanda ba su da cikakken fahimta na yadda al'amurra suke tafiya irin wannan lokaci. Yana ta zuba shirme. Hadarin shi ne wasu za su dauki irin fahimtar sa a matsayin daidai. Wallahi akwai gyara a cikin wasu kalamai na sa. Na gode.

  • @abdoual-islambanyo8083
    @abdoual-islambanyo8083 4 หลายเดือนก่อน

    Amine Amin Amin yah allah

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 หลายเดือนก่อน +1

    Idan akwai abinda yafi sarki sunisi yadace dashi wlh malam kafadi gaskiya amaganarka ganduje ALLAH ya'isa

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 4 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya dai abin babu girma an zubar da darajar sarautar Kano

  • @OBO.002
    @OBO.002 4 หลายเดือนก่อน

    Anyi walqiya san duniyan ku yafito qarara.. binnagaba bin Allah amma ba irinku Allah yace abiba..,gashi mulkin qarfa qarfa akewa al’umma. Yanda Allah yace ayimulkin wllhy bahaka kukeyi ba, abin da kebani mamaki gashi wai ku malamai ne,tasigar da kuke cutar da al’umma anya malamai ne ku kuwa ko dai masu am fani da rigar malunta kuna cin zarafin malamai gaskiya, gara kufito da ainihin kalarku ko da yake anyi walqiya, amma bamu gane muku ba gaskiyar magana gashi kune silar lalacewar komai kuji tsoran Allah wllhy Allah sai yatam bayeku kuji tsoran Allah….

  • @sulaimansaniusman528
    @sulaimansaniusman528 4 หลายเดือนก่อน

    Laifin gwamnatin tarayyace. Duk yan iskane. Basu damu da damuwar al'uma ba. Meye ruwan gwamnatin tarayya a ciki.

  • @MusaAhmedMaluri
    @MusaAhmedMaluri 4 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya Allah ya zaunar da Kano, Nigeria da duk Al kairan musumai

  • @hamisuzangohamisuzango5448
    @hamisuzangohamisuzango5448 4 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kyauta

  • @g_sama_tv6728
    @g_sama_tv6728 4 หลายเดือนก่อน

    Mai shari'a Amina Adamu Aliyu shine sunan Malam Abu Aisha. Ka iya gyarawa idan Allah ya baka iko a shirinka na gaba. Allah ya qarawa Malam Lafiya da nisan kwana masu albarka.

  • @nourimalam126
    @nourimalam126 4 หลายเดือนก่อน +2

    لا حول ولا قوة إلا با لله

  • @HhHbv-j9t
    @HhHbv-j9t 4 หลายเดือนก่อน

    Wanan Gaskiyane

  • @IbrahimRabiu-sy1mj
    @IbrahimRabiu-sy1mj 4 หลายเดือนก่อน +1

    Malam abu Aisha wannan amsar abayya ne take inda acire tson zuciya gwamna shiyake da iKonmai a jaharsa ko aminu ado yayi laifi ko baiyi laifi ba gwamna yana da iKon nada Wanda yakeso

  • @Rabiya-hp2ku
    @Rabiya-hp2ku 4 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya idan abun ya gagara aciresu baki dayansu asaka wani tunda sanda aka cire sanusi kai tsaye yafita amma yanzu anrasa wanda zai barwa wani

  • @muhammadadigeumar2929
    @muhammadadigeumar2929 4 หลายเดือนก่อน +2

    Kaji kaskiya zalla.

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 4 หลายเดือนก่อน

    Akori Aminu dai ai Sunusi shine halastaccen Sarki.

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 4 หลายเดือนก่อน

    Wanna abun ba Kano kaadị zai tsyaba wasu gomnonin sunason yin hakan shakke Sukeyi tundra wasu sunkori hakimai yanzu duk gomnan dayat data sauka sarki wlh tare zasu sauka bazamu yarda dawannan cin kashing ba zabenku akayi don kuzokuyi aikiba dakun hau cin zarafin talakawa

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 4 หลายเดือนก่อน

    Gaskiyane duke Wani gamma yake mawa talakawa milking firauna anyị wajedashi dama zabensa Alayi mụ talakawa Kano bamu yardaba ba india maigirma aminu zaije

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 หลายเดือนก่อน +1

    In sha ALLAH sunisi ALLAH zebawa mulkin kano

  • @OBO.002
    @OBO.002 4 หลายเดือนก่อน

    Dama ba dan al’umma suke yiba dan kansu sukeyi san duniya qarara wllhy manyan arewa anji kunya gasu bayara ba balle amusu mugun duka, wannan ai comedy ne wllhy kumbamu kunya sosai, gashi sai kiran Allah abaki amma azuciyan su bahaka bane, ahaka ne zamu biku wai chapdin hmm Allah ya kyauta…💔

  • @suleimanmama3488
    @suleimanmama3488 4 หลายเดือนก่อน

    Based from the history of this Kano Palace, this Sanusi Lamido Sanusi offences has emulated from his Late Father which lead Sir. Ahmadu Bello the Sardauna of Sokoto deported his father to outside City of Kano to a Village. Interferences of Sanusi in the activities of government administration is a matter of catastrophe to the country. We supported the Emir of Kano Alhaji Aminu Ado Bayero as the right person. Our main problems with the Governor Abba Gida Gida is the scraped of all the Palaces created for the achievement of entire Kano State than stay on one Palace.

  • @BelloAdamu-n7o
    @BelloAdamu-n7o 4 หลายเดือนก่อน

    Sunusi yatsani talaka amma wawaye baza sugane ba' Allah ya kyauta.
    1- idan matarka tamareka karama,
    2- duo talakan da ya auri mace fiye days adaureshi,
    3- dolene said ancire tallafin man fetir aji dadi.

  • @MahamaduAbuzaidi
    @MahamaduAbuzaidi 4 หลายเดือนก่อน

    Allah ya ba Kano zaman lafiya laffi na na gwamnatin tarayya ne dalili sune sukaba gwamnatin jaha wannan dama yanada ikon ya cire sarki ya nada wanda yaga dama ai duk lokacin da doka tabaka dama wanda yayce bai yarda ba shine baida gaskiya

  • @GeneralbCommunicationcenter
    @GeneralbCommunicationcenter 4 หลายเดือนก่อน

    Sanusi yana cikin bakin shiek malam jafar adam kadan kenan maqiyin addini dan aikin yahudawa allah hanashi allah sa yakunyata 🤲

  • @OBO.002
    @OBO.002 4 หลายเดือนก่อน

    Wllhy maganan shi gaskiya ne
    a hakane suke so muyi koyi dasu chapdijan

  • @Ibrahim-x9m2m
    @Ibrahim-x9m2m 4 หลายเดือนก่อน

    Wlh kwankwaso ne duk ya hada wannan abun da anbawa wanda ya gada a gidan ado bayero da ba'a zo wannan gurin ba

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 4 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya ba adalci ganduje shine sila sai kuma matsalar siyasa dole kowa sai yayi APC

  • @sulaimansaniusman528
    @sulaimansaniusman528 4 หลายเดือนก่อน

    Yan iskan shugabanni sun mai da talaka abin wasa

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 หลายเดือนก่อน

    Kai subhanallah wlh ganduje baiyiba arayuwa baya ta alumma seta aljuhun karkumanta da satar dollars rashawa da cinhanci da sonzuciya

  • @ibrahimadewumi6649
    @ibrahimadewumi6649 4 หลายเดือนก่อน

    Eun kwankwasia sukada haki matsalalin

  • @nuraaminu2331
    @nuraaminu2331 4 หลายเดือนก่อน

    Malam lokacin da aka kwacewa gawuna zabe,fedral government ta hana kotuna su yi sharia

  • @abdoulnasserilleamadou8694
    @abdoulnasserilleamadou8694 4 หลายเดือนก่อน

    Kano sai sls❤️❤️❤️

  • @IssakHamani-nv7tt
    @IssakHamani-nv7tt 4 หลายเดือนก่อน

    Thank you very much thank you very much

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 4 หลายเดือนก่อน

    Wai shin mamnoni bazabenku akeyi kuyi aikiba dakun hau sai yadda kukayi da talaka whl.talakawa duk gomnan da yasauke sarki saidai susauka tare bazamu yardaba in bahada Kai makeyiba sai sun fiddamu najerin ma sauce tasuce

  • @ibrahimadewumi6649
    @ibrahimadewumi6649 4 หลายเดือนก่อน

    Wanna Dan kwankwasia me Kai mungani

  • @IssakHamani-nv7tt
    @IssakHamani-nv7tt 4 หลายเดือนก่อน

    I like this guy

  • @IsmailSuleiman-nt3ej
    @IsmailSuleiman-nt3ej 4 หลายเดือนก่อน

    kaima akau sanrai cikin labarinka

  • @AliyuYusuf-c3l
    @AliyuYusuf-c3l 4 หลายเดือนก่อน

    Mudayi sanusi muke so

  • @sadiyafarouk5026
    @sadiyafarouk5026 4 หลายเดือนก่อน

    Aslm alkm d ftn mun yini lfy, mal. Gaskiya kam kana magana mai maana, Allah dai yasa su gane suja girmansa kamar wayanda suka gata sukayi Ameen, Y Allah astaggfirullah y Allah mun tuba badon halin mu ka shigemana gaba ka mana zabin alkhairi 🤲

  • @adamumuhammad7871
    @adamumuhammad7871 4 หลายเดือนก่อน

    Wallahi kuwa

  • @abdulkarimisa6117
    @abdulkarimisa6117 4 หลายเดือนก่อน

    Kafadi gaskiya amman kasar ya dade da lalacewa ai

  • @1ggGyt-op7lr
    @1ggGyt-op7lr 4 หลายเดือนก่อน

    gaskiya

  • @MoussaSalaou-f4c
    @MoussaSalaou-f4c 4 หลายเดือนก่อน

    Babou wata daraja a kano

  • @SalisouSaken
    @SalisouSaken 4 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤

  • @IsmailSuleiman-nt3ej
    @IsmailSuleiman-nt3ej 4 หลายเดือนก่อน

    tin farko kwankwaso ya dama lisafi

  • @Sasha-to4ug
    @Sasha-to4ug 4 หลายเดือนก่อน

    For Allah sake,what is this?kano hmmm😮

  • @MaimunaAhmad-l3o
    @MaimunaAhmad-l3o 4 หลายเดือนก่อน

    Ai dama Nigeria akan TALAKA doka take aiki🥺🤦

  • @abbaqjkxkrimandi3160
    @abbaqjkxkrimandi3160 4 หลายเดือนก่อน

    Sinannu en demokradiyya suna walarda mutane

  • @NaziruZakariMuhammad
    @NaziruZakariMuhammad 4 หลายเดือนก่อน

    👍

  • @DaouiHamza
    @DaouiHamza 4 หลายเดือนก่อน

    Ni araayina doukanssu akoressou saboda dokkanssou bajemaa kano tigabanssou dan inda ssonassan motanan kano dabamay gayaya

  • @IssakHamani-nv7tt
    @IssakHamani-nv7tt 4 หลายเดือนก่อน

    ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️👍👍👍👍👍👍❤️❤️❤️❤️❤️❤️

  • @hbaouna
    @hbaouna 4 หลายเดือนก่อน

    The federal court is to blame for everything happening in Kano state. I can’t understand why a court will sided with one party without any hearings. Why is the federal army and police supporting one side instead of being neutral

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 4 หลายเดือนก่อน

    Allah, bless you and your family 🙏