Slm,yayi kyau kwarai da kuna wakokin mazan jiya irin su Dan anace,shata su sani sabulu. Kusa bello dansha2 da dan bau. Wakar siyasa turin motan siyasa.
Mungode sosai Allah yasaka da alheri dan Allah akwai yadda za'ayi musamu wakar tauri ta Garba dan wasa ko ta wani mawakin tauri idan akwai yadda za'ayi kataimakamana kaji mungode sosai
Kai wlh tallahi inajin dadin wakokin marigayi alhji dan anache Allah yajik maxan jiya
Turin motan siyasa.kowa ya turata sai ta tafi ta bar shi.sai cizon farce. ALLAH ya fidda mu kunya.
Slm,yayi kyau kwarai da kuna wakokin mazan jiya irin su Dan anace,shata su sani sabulu. Kusa bello dansha2 da dan bau. Wakar siyasa turin motan siyasa.
Allah ya kyauta ina neman wakar da hajiya hauwa fulani dan kwari nagode.
kowa ya bar gida, gida ya barshi abinda nake nema ruwa a jallo gashi na same shi kyauta Allah Ya taimaka amin,
Um mazan jiya kenan.Allah yajiqan musulmi.lalle duk Wanda yabar gida.gida yabarshi.Allah yamaidamu arewa gida.
Kaji mawaƙan gaske ba irin mawaƙan yanzu ba da zakaga waƴar minti huɗu sai sun cika ƙaton littafi da rubutu kafin suyi waƙar
Wannan yanasa muna tuna al'adunmu na gargajiya.mungode kwarai.muna duban wasu wakoki irin wayannan.
Don Ina neman wakar motar siyasa,Na Bello Dan shabiyu
Allah ya jikan ka da rahma
Kowa ya tuna bara baiji dadin bana, Allah oak kan magabata
Al adun haussa na kyawo
M. Maigari godiya muke tuna baya ka Karo mana wasu ma
Dun Allah wakan Haruna uje wakan jumme
Dan Allah muna bukatar wakar Na habu
Ahmed Aliyu Babangida i
wallahi wakar Na Habu mungaji da nemanta inda wanda yake da ita muna cikin bukata
Best song
Allah Sarki. Allah jikan mazan Jiya.
Da kyau
Allah yajikan mazan jiya
Wow mungode
assalamu alaykum! dan Allah ina tambaya! Ko zan iya samun wokokin Gero Zartau shatan Argungu?
Mungode sosai Allah yasaka da alheri dan Allah akwai yadda za'ayi musamu wakar tauri ta Garba dan wasa ko ta wani mawakin tauri idan akwai yadda za'ayi kataimakamana kaji mungode sosai
Muhammad Muhammad
lalle anyi kokari
gargajia ba.
mal. maigari, ka kyauta kwarai da kasa wannan wakar a youtube. Don Allah kayi uploading wakar KASSU ZURMI idan akwai.
Mun gode Allah yayi sakaiya.
Godiya muke!
4 hop 1a 2
Allah yajikan margaya
Go
Um mazan jiya kenan.Allah yajiqan musulmi.lalle duk Wanda yabar Gida Gida yabarshi.Allah yamaidamu arewa Gida.
Gaskiyane dafatan Allah yajikan maxan jiya
allah ya saka da alheri.