السلام عليكم ورحمة الله وبركاتة أخوك من النيجر نصيحة لوجه الله ياشيخ لماذا تضع صور للنساء وهذا لايجوز وأنت طالب علم وأحسبك على خير والله حسيبك وجزاك الله خيرا
Wallahi insha Allah Tinubu ka gama dama APC baki daya. Su Bin Usman, Bala Lau, Da Jingir shiru kun bar malaman Allah da aikin da kune kuka jangwalo shi da kanku. Insha Allah sai kunyi kunya tunda kuka shigar addini kuka cuci bayin Allah
Ko kasashen da basu yadda akwai Allah ba ma basuyarda da auren jinsi ba kamar North Korea da china duk ƙasar datake ma amulla da America da england se an kawo musu tallar auren jinsi sedai suki yarda to mukuwa da duk Africa ba ƙasar data kaimu yawan musulmi sedai rashin shugabanni nagari domin akan kuɗi ba abinda shugabannin Nigeria bazasuyi ba wlh kudubi yadda suka mayarda dukiyar ƙasa tasu suda iyalansu mutum Daya acikin su yana samun samada millions dari duk watan duniya lokacin da talakawansu yunwa take kashesu
Alhamdulillahi Masha Allah jazza kallah hu bikaira bajahi Muhammadu rasulillahi saw
Amen ya Allah
Ameen Ameen ya Rabbi
Ameen ameen yarab
allah ya taimake mu ❤ya taimaki musilmai
Allah ya saka da alkhairi Malam, Hasbinal lahu wa ni'imal wakil, Allahumma munzilal kitab sarihul hisab ihzimul ahzab Allahumma ihzimhum wa zalzulhum
Malam Allah saka da alkhairi
Allah ya kare mana ku Malaman mu ya qara muku lafiya da nisan kwana
Innalillahi wa Inna ilaihin raji'un.
Allah ya saka da Alheri. Shawara dan Allah ku daina sanya foto da yake dauke da batsa ko fasikanci. Domin kamar yadawa ne.
😭😭😭😭
السلام عليكم ورحمة الله وبركاتة أخوك من النيجر نصيحة لوجه الله ياشيخ لماذا تضع صور للنساء وهذا لايجوز وأنت طالب علم وأحسبك على خير والله حسيبك وجزاك الله خيرا
Wallahi insha Allah Tinubu ka gama dama APC baki daya. Su Bin Usman, Bala Lau, Da Jingir shiru kun bar malaman Allah da aikin da kune kuka jangwalo shi da kanku. Insha Allah sai kunyi kunya tunda kuka shigar addini kuka cuci bayin Allah
Waslm🎉🎉
Ko kasashen da basu yadda akwai Allah ba ma basuyarda da auren jinsi ba kamar North Korea da china duk ƙasar datake ma amulla da America da england se an kawo musu tallar auren jinsi sedai suki yarda to mukuwa da duk Africa ba ƙasar data kaimu yawan musulmi sedai rashin shugabanni nagari domin akan kuɗi ba abinda shugabannin Nigeria bazasuyi ba wlh kudubi yadda suka mayarda dukiyar ƙasa tasu suda iyalansu mutum Daya acikin su yana samun samada millions dari duk watan duniya lokacin da talakawansu yunwa take kashesu
Mutanen banza har yanzu kuna umurtan mubi fasikai da kafirai me banbancin Ku da su yen kwadayi