Yari bakura kacucemu a Arewa meyasa bakafito sugaban kasaba meyasa wayyo kasata NJy ya. Allah kataimaki yari kabumu shi a shugaban kasa Allah ya daukaka ya doraka akan kujeran kasata NJy Amin 🤲👍👍👍❤️💛🧡💓❤️💗💚
Innalillahi wa'inna'ileihi raji'unna 🥺🥺 wlh malam. wannan bayanin ya matukar tadamun da hankali. Allah yasaka ma yariman bakura da alkairi. 🙏🙏 Allah yabiyaka duniya da lahira🤲 wadanda kukayi aikin alkairi nan dasu.suma Allah yasaka musu da alkairi insun rasu kuma allah ya kyauta makoncin su. gaskiya Ahmad yariman bakura anjinji namaka da irin kokarin da kayi Allah yabiyaka da gidan aljanna 🙏 wannan bayanin yanada matukar amfani ga mu yan arewa mujishi, kaima Malam da kakawo mana wannan labarin allah yasaka maka da alkairi 🙏🙏🙏
Makircin Yahudawa da munafuncin wasu daga cikin musulmin Nigeria akan ruguza ko lalata Sharian musulunci wanda yarima Bakura ya kaddamar a Jahar Zamfara Shi ya haifar mana da wanna rashin tsaro, zinace zinace,kisa,garkuwa da mutane,luwadi,madigo,yan shan jini,sata,cuta,da dai sauransu sai gashi yau kowa yana dandana kudansa a hannushi ba musulminba ba kuma kafiranba da masu mulki damasu arziki da talakawa kowa nacin ubansa a yanzu. Mafita shine mukoma ga Allah mu tuba mubi dokokin Allah muyi biyayya ga Allah da manzo sa mubi iyayenmu sau da kafa da kuma tsayiwa akan gaskiya da rikon amana acikin maamalanmu na yau da kunlun.daga karshe Inna rokon Allah ya sakawa gwamna Yariman Bakura da gidan aljanna da dukanin malamanmu da ssuran musulmin da suka goyi bayan kafa wanna shari'an musulunci wanda hakan taci tura har yakaimu cikin wanna hali.
Yari bakura kacucemu a Arewa meyasa bakafito sugaban kasaba meyasa wayyo kasata NJy ya. Allah kataimaki yari kabumu shi a shugaban kasa Allah ya daukaka ya doraka akan kujeran kasata NJy Amin 🤲👍👍👍❤️💛🧡💓❤️💗💚
Masha Allah lallai wanan bawan Allah ya sha wgawgarmaya a kan tabbatar da dokar musululci Allah ya biya shi
malama farida kindai ji abinda mutane da yawa basu saniba
ALLAH SHIBIYASHI
Gaskiya yarima yayi kokari Allah yayi masa sakayya da gdn aljanna, Allah yakawo muna irinsa goma a cikin govent nigria yah hayyu yah qayyum
amin
Masha Allah, Allah ya taimaka, Allah yakare ka daga makiya, Allah yasa ka da alhairi, Allah yasaka ka a aljannah.
amin amin
Baba yarima bakura Allah sakama da alheri ameen 🤲🤲🤲 Allah yasa ka gama da duniyya lafiya ameen 🤲
Mashallah
Allah yasaka maka da alkhairi duniya da lahira 🤲
Shugaba nagari
Insha'allah kaine Shugaban kasan Nigeria Insha'allah ta'alah
YSO Fulde
Allah ya tabbatar mana da alheri
الله اكبر الله اكبر الله اكبر
Mallam abu aisha Allah ya saka da alkhairi
Allah ya tsine wa obasanjo matsiyacin lahira da duniya idan bai musulunta ba
Allah ya sakawa Yariman Bakura da Gildan Aljanna ❤❤❤
Alhamdu, lillahi
ALLAH yasaka da alkairi
Innalillahi wa'inna'ileihi raji'unna 🥺🥺 wlh malam. wannan bayanin ya matukar tadamun da hankali. Allah yasaka ma yariman bakura da alkairi. 🙏🙏 Allah yabiyaka duniya da lahira🤲 wadanda kukayi aikin alkairi nan dasu.suma Allah yasaka musu da alkairi insun rasu kuma allah ya kyauta makoncin su. gaskiya Ahmad yariman bakura anjinji namaka da irin kokarin da kayi Allah yabiyaka da gidan aljanna 🙏 wannan bayanin yanada matukar amfani ga mu yan arewa mujishi, kaima Malam da kakawo mana wannan labarin allah yasaka maka da alkairi 🙏🙏🙏
amin amin
Allah sarki
Haka munafikan musulmai suka dinga cewa ba a shara'a sai an zubada jini
Allah ya biya da alkhairi baba yariman bakura
ameen
KAI GASKIYA WANAN GWAMANA ALLAH YAYEMAI ALBARKA DUNIYA DA LAHIRA
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني
أبو عاءيشا بارك الله فيك وجزاكم الله خيرا
Masha Allahu.
Allah yasakucika da imani
👍👌🏽
Masha Allah Allah kasa mudace
Masha Allah
Wallahi ya'n siyasa da Bazar addinin musulumci suke rawa kai jama'a musulumci gatan kowa ne Allah ka bamu ikon yimaka biyayya
Ma cha allah allah ya sala da alhairi
الله أكبر جزءكاالله خيرا
Aslm.ni muhammad k suleiman tundaga sardauna zuwaga tinibu.allah yasakawa shuwagabanimu
Slm malam inayinka allah ya saka da alkairi
wslm kebi islam dan iwa na gode sosai da sosai Ahabbakumullah
masha allah allah saqa da alkhairi
Allahu ya baka shugabanci Nigeria 🇳🇬
الله اكبر
Allah saka mouka da aferi
amin
Allahu akbar
Baka tab'a playing shere ka mar wanna ba, Masha Allah bless and transparency amen,
amin amin
Yarima mazan fama Allah yakara mn irerenku acikin al'ummar musulmi
ameen 🤲🤲🤲🤲🤲
Allahu Akbar wlh irin wa ƴan nan sune sukai karanci acikin al'ummar musulmi da akwai irin su yarima
Masha Allah Excellency, Yarima Bakure,
Allah yakareka yarima bakura
Malam bantaba samun lbr Mai dadi a youtube channel inka irin wannanba wallahi
Allahu Akbar Allah saka maka da Alkhairi
Allahou Akbar
Mlm ina yink from Hollande
Allha yabiya shi da gidane alljanna
Dama obasanjo makiyin arewa.makiyin arewa tsiinanne
Kaih 😂😂😂 Allah kadai zai biyaka wato kai batasu kake ba ta shi rayuwarsa kake kaih allah kabamu imani mai qarfi allah yasaka da alheri
Dama turai aikinta kenan haddasa barna yakamata mufita daga tsarin turawa wai ita wannan turai mudatakeyimana shishigi mume muketsaramata na kasarta
Idan ba yayi magana ba bawanda zaigani ana wannan abun
Ina sanka gomna
To ina hira ta biyu????
Ammane, ba irin su Buhari ko
🤝👉👍👍🤲🤲🤲🥰🥰🥰
Masha Allah gaskiya ansha artabu 😂
Aiki Mai kaiu ka fantan Kuna lafiya,toromin number ka,
09045762036
GASKIYA IRINKANE SHUGABA NAGARI
Hada kai ya kamata muyi wajen aikata gaskiya da kishin alumma, sai mu samu cin gaba.
Bark dahan ruwa
Mai girma gwamna yaki ya baiyana suna malamin da Atiku Abubakar akan a tsaida shari'an musulunci to ga suna Malamin shine Ibrahim Yaqoob Azazzaki.
Allah dai yabiyaka amin
Makircin Yahudawa da munafuncin wasu daga cikin musulmin Nigeria akan ruguza ko lalata Sharian musulunci wanda yarima Bakura ya kaddamar a Jahar Zamfara Shi ya haifar mana da wanna rashin tsaro, zinace zinace,kisa,garkuwa da mutane,luwadi,madigo,yan shan jini,sata,cuta,da dai sauransu sai gashi yau kowa yana dandana kudansa a hannushi ba musulminba ba kuma kafiranba da masu mulki damasu arziki da talakawa kowa nacin ubansa a yanzu. Mafita shine mukoma ga Allah mu tuba mubi dokokin Allah muyi biyayya ga Allah da manzo sa mubi iyayenmu sau da kafa da kuma tsayiwa akan gaskiya da rikon amana acikin maamalanmu na yau da kunlun.daga karshe Inna rokon Allah ya sakawa gwamna Yariman Bakura da gidan aljanna da dukanin malamanmu da ssuran musulmin da suka goyi bayan kafa wanna shari'an musulunci wanda hakan taci tura har yakaimu cikin wanna hali.
Masha Allah
الله أكبر
Masha Allah
Masha Allah
الله أكبر