A karshe dai Adam A Zango ya bayyana dalilin Rabuwar su da Ummi Rahab da cire ta a shirin farin wata
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Inciki da gaskiya wuqabata hudasa kanazaune zakagata dawo haba gaskiya aisunanta gaskiya ummi bakihalacciba amma duniya aimakaranta ce Allah ya badasa a adam xzango 👍👍😍😍
Wllh ko Allah dai yashigemu gaba idai duniyata gata ga DuniYa km Allah yashiryita kwai kwaiyon wasune takeyi idai rudin duniyana
Gaskiya zango mouna gode
Jenjena gareka hakane
Wlhy dama bakayi magana akantaba dakacigaba dayin shirun kabarta ita duniya ta ishe mutum riga da wando
Allah ya mana aykin gafara baki daya kuma Allah ya sa ta gané
Gaskiya Zango tayi ruwa gudu wai muda mukayi zamani da nafeesat Abdullahi ɓalle wannan sakara mu Ko Ba mata mu muna sanka zango One love Man ♂️
Aslm adam zango wallahi ummi rahab batayimakaba adalci gaskiya tayi boutulci daga mamouda allah daiya kwuta
Allah sarki ashedai Adam Zango dai kaidai mutumin kirki ne to Allah ubangiji yashirya tsakanin ku da ita
Inayinka Yaya adam Allah karagirma da daukaka Allah rabaka dasharrin makiya
Hakane wllh Adam a zango
Se A a Zango munkasa mu tsare bawani se Kai ɗan Allah kabarta wanan yarinya tayi abinda tagadama se intayine nima ina ƙara sanka a a Zango wly Duk kannywood kafi su komi Allah ja zamani 😍🌷🤟🏽✨💖
Ameen
Sllah ya taimaka ina fatan Alkairi
Wlh nima insonka Adamu Allah yabada sa a ameeen 💖💖💖
Ameen Allah ya ba chi sa a kuma ya karechi
Ni gaskiya ummi tabani kunya wlh wannan wane irin butulcine munamata addu a allah yasa tagane gaskiya
ALLAH YA karekadaga sharrin masu sharri Dan ALLAH Adam karka sake wai wayarta wannan butulun
Gaskiya UMMi kinyi Asara Allah wadaran ki
Bamayi wlh sai sarki ali
Masha Allah Adamu Zango Allah ya taima ka kuma ya shirya ku da Ummi
Gaskiya adam zango kai adali ne domin yaranka sun muri shugaba allah kara shiriya
Adamu Zango munayika sosai
Macha allah شكران حبيبي نحبك هلباء ❤️❤️
Masha Allah Allah ya 🙏💖❤💕💓💙🙏Kara because you 🙏have to
Allah ya daukaka darajarka Adam ya kareka daga sharin duniya da na lahira
Mashallah
Malam Adam zango Allah yakara daukaka fiye dati nanika 🥰🤲
Allah yakara dauka ka Adam zango ltakuma Allah yaganar da lta
Allah shi kyauta
I like this chat ftan alkairy uban giji Allah dai yqara tsarewa aminee
Allah ya kara daukaka Adam a zango ina maka fatan alheri ,gaskia mai gida Adam kadaw hayan tatai mako allah ya taimakeka
Masha'Allah
Toh hakane kam kanada gaskiya Allah ya barka damu
Masha allah allah yatemaka mana farida bashir inamuku fatan alkiri
Allah sarki bawan Allah,Allah yakaremu da sharrin me sharri
Allahumma ameen Dan uwa
Yayi LOVE
Zango Bawan allah 😍😍yanaburgeni inasonshi❤️Shima yahuta da zagin da akemai, wani irin zagine ba ama Adam a Zango ba Akan wannan yarinyar, anyimai abinda baze taba man tawa ba akanta, to ya huta,, Amma abinda yasa yakebani tausayi, nasan haryanzu yanajin sonta a ranshi, saboda akwai shaquwa ta d'a da mahaifi tsakanin su, ita Kuma yanzu duniya ce agabanta Amma duk dahaka sunfi kusa ba abinda zamuce Sede muce allah yakyauta gaba, Amma abun babu dadi domun wlh Adam Zango yarufa Mata asirine,, allah yashirya mu Gabadaya 🙏🙏
Wow
Gaskiya kani wood ba doka,babban mutum kamar zango ayimai haka a Kani wood!msssshhh kani wood,kani wood,Allah ya kyauta muku,ke kuma Allah ya ganaddake, Wallahi abinda babba ya hango...Allah ya temaKi zango,inayinka acigaba da haquri,Babba bolane
Wan nan gaskiya Allah yakara daukaka ya hayyu ya qayyum 🙏
Allah yataimaka
Masha Allah Fatan Nagari Lamiri Allah Yashirya Ta Allah Yakuma Ya Rabakada Sharrin Maqiya Megida Adamsey
Masha Allah ogana zango inaimaka fatan alheri
Masha Allah Allah ya kara basira
Nice Oga
Gaskia Adam kayabani tayada mai hankali zai fahimta
Masha Allah Zango Allah yy jagora ltama Allah y shir yeta Damu gb ki daya
مرحبا ادم زان جو احييك والله ما قصرت الناس ديل خلوه اي زول يقول كلام مش انت واثق من نفسك صح تمام
Allah ya saka Maka da Alkhairi ka burgeni wlh
Zango nawa kana birgeni Allah yasa mudace
Gaskiya oga Allah yatsare kadaga sharrin masu sharrii Allah Yakara maka imanin taimakawa bakasa da kaiiiii from kiyawa jigawa state
Dny ce ai taje kome xatai kafin tayi wani yayi sama d abinda xatai Allah yashirya mana xuri'a hannu d hannaye
Aslm how about you
I like what you are saying zongo
Inayinka oga zango Allah yakara basira
صلوات ربي وسلامه عليه وسلم وكفى بها من نعمة
Zango Allah yassaka ma da alkairi
Allah tayama
ALLAH sarki gsky Ummie bata kyauta ba
Allah ya kareka mai gida Zango
ALLAH SARKI ME GIDA ALLAH YAKARA LFY DA NISAN KWANA ALLAH YASA KAFI HAKA
ALLAH YAKARA BASIRA
💖MAI 💖ZAMANI 💖ALLAH 💖YAKARA 💖 BASIRA 💖 DAFAHIMTA💖💖💖💖💖
Gaskiya balaifi Allah yabamu sa a
Allah ubangiji 👈 ya nuna muna Mai gida Adam a zango
Kana zaune zata dawo insha Allah
Allah yabada sa a yakuma nunna mana lkc
Kayi daidai babana, inda tanada hankali shekarun da kayi a kannywood ya kamata tabi shawarwarinka tunda ka fita sanin komai.. Amma yarinta da kuma kyanta suke rudanta a yanxu...Allah ya ganar damu baki daya. Ameen
Allah ya chirya
Masha Allah Peres zango Allah yataimakeka
Masoyiyar da ga kasar Niamey. Walay naji Magana da kayi Allah ya hada kanku.
Masha Allah 👍🏻
Fatan alkhairi gareka #Adam
شكرآ جزيلا Thank you so much
Fatan alkairi brother Adam 'a zango
Allah ya nuna mana rai da lfy 🤲
Allah sherita munabayanka zango
Inajijinama adam zango inason yin fillim dakay
صباح الخير
Wlhi umi rahab kedai butulu ce
Mutare kai 💯💯💯
Allah yakareka daga sharrin mai sharre
Ko ma miye Kaine babban Mai kamusho A Abun data aikata A kanyywood
Soja come, soja go Barack still remain, go on bro
Oga inyinka walahi Allah yakara daukaka
Farin watah shakallo say hy
Ikon Allah tama shi.adam zango bawata tozarta kowani kuskure ya mataba kawaide tanaso tayimasa rashin kunya ne wai ita tarika ko 🤔to Allah ya shirya
Adam zango félicitations à toi Allah y a sa albaraka
Yes
Wlh Naji Dadi Da aka cereta daman Ni bataminba a Film din thank you
Allah yakare ka adamu abdullahi
Allah ya shiryemu gaba daya
Daga hadejia jigawa state munajirnsa da Alkairi hakane zango tunda ka hanata taki saikabarta kumani sharata kafadawa iyaenta susan bata hanunka kaga daman wasu matan da mazan suana bata muku suna Allah yasa mudace ameen
Yauwa baban mutun ba tambaya akan jakannan ba
Gskiya ne
Gaskiyane Mu good
Kai abin dai beyi dadi ba nidae karan kaina naso tarayyar ka da ummi
Mu komi ya faru ba zamu dayna yinka ba Zango Allah Ubangiji ya tayma keku
monayika a dama zago
Allah sarki Adam
Slm da kwyau nawa Adam a Zango allah kara basira fatan alkhairi ?
Kay Zango ka girma tambaya ta umi baykamata ka amssa ba
Gaskiya ne kam oga abinda kayi yayi dai dai
Allah yasa mudace
Gaga baya Kenan hum duk kum ammasa tanbaya ranar kiyama Amma kai kanka bakayarda da sa'ar da kakeba
Mai gida na Allah ya taimakamuna yakareku Nima wata rana in son muhadu please
Mara kunya yarinya kawai zatai nadama i duk abinda takeyi, maimakon tah natsu tah zabi rashin kunya, koma maiya faru tsakanin ki dashi bai kamata ki raina shibah