Wallahi duk abinda Mallam ya fa'da, ya yi dai-dai. That's a father to be proud of. Defending his daughter at the most needed time, irrespective of his status. Allah ya gafar ta maka Mallam. Allah qara Asmau Hakuri!!
Gaskiya malam ya biya! Shi ma ya kwato wa yar sa yanci, ko da malam shi mumini ne bai kamata ya biye wa jahilci ba, amma ai shi ma mutum ne bai cika dari ba Allah ya fafarta mana baki daya.
@@hajjahsalamatu5867 toh yanxu naji magana. Ai da gani nayi kina cewa wai Malam ya kwatawa yarsa yanci. Naga kamar kina goyon bayansa. Allah sa mudace mu duka.
Nidai gaskiya iya fahimta na wan nan kalmomi baicencenta ajisu abakin malami kamar bello yabo ba wanda duniya tasan shi yakamata yayi aiki da ilimi da kuma hankali Allah yasa mufi karfin xukatanmu yatsare mana imaninmu aduk inda muke
Wlh da malam ballo yabo ina ganin girmanshi saboda jajircewasa akan Addini da fadan gaskiya ashe banan gizo kesakar wan nan ai haline irin na jahilai matsayinka na babban malami abin koyi ga jama'a kuma yy zaka biyewa mata ka shiga fadan yarka kuma tana gidan aure malam kayi hakuri amma wan nan badaceba musamman mutum irinka
Gwara haka Allah ya temaki malam ka gyara musu xama tunda sunfi karfin uban našu dik namiji da gidan shi yafi karfinshi irinsu malam sune dai dai dasu waye yake son awulakanta masa naša Allah ya temaki malam
Amma wasu masu jiran kadan sai zagi izala suke,ashema sune suka fara amma yanzu nashi ake yadawa because he is malam!malam aiba annabi bane,kuma no one is perfect except our beloved prophet Muhammad (S.A.W).gwanda daya rama,hakan ba yana nufin wuta zashi ba,ko kuma ya fita amusulunci tunda ba shirka yayi ba.
Gaskiya yarinyar bata kyawtaba kishi ba hauka bane ta shiga kishin mahaifiyarta don Allah ne ya halatta ayi mata fiye da daya yin hakan baidaceba Allah ya kyauta gaba
Haba dai yan uwa kubar kara haukatashi kuna cewa yayi dai dai ,gsk baiyi dai dai ba MALLAM fa akace Ai mai illimi baya zama dai dai da jahili shifa ance mallane to ya zaibiye musu harda zage zage haka,nidai banga ya daceba ya nuna musu yanada banbanci dasu mana ya karanta ya fassara musu aya akan abinda da sukayi cikin ruwan sanyi kilanma Allah ya shiryasu ba yazama daya dasuba ,Mudai munce bai kyautaba YABO akwai gyara don Baku kara jin MALLAM ga bakin Hadiza.
@@hadizamagawata4678 Wallahi kin yi magana ta gaskiya. YABO, an daina yabonka. Ka bari Iblis ya shige ka, kayi maganganu na babban jahili. Inama ace, wadannan surutun, tsakaninka da mijin ta ne, wanda ko da shine, bai kamata wadannan kalamomi daga bakin ka ba.
Duk mai fallasa sirrin Gidan Wani da sannu shima sirrin Gidanshi zai bayyana Matsalar iyali babu familyn da basu da ita Haquri shine maganin Komai Ku daina Yada sirrin Alumma Dan Neman Kudi pls
Gaskiya malam ka kwafsa, malami da yin gori kuma wannan ai ubanta bane yayi zagi ya'r taka ashe haryanzu ya'r ka bata wuce a kwata mata fada ba sai kabari itada kanta tarama ba kaiba amtsayinka na malamin addini amma kuskure kam kariga dakayi.Allah ya kyauta!!!
Kuma mudai baza muyafe ba zagin mu da kai mu katsinawa saboda 'yar ka kake tsinewa katsunaw ko to allah ya isa zakanin mu da kai sai munyi sharia a gaban Allah wallahi sha sha sha kawai mai san abinda zuciyar sa take so wawa Jani talau
To shi kuma ina tasa tarbiyar ta bace, da zai biye su, har yana furta irin wadannan maganganu, kamar Dan Tasha? Two wrongs never make a right. Malam, fa akace sunansa.
Allah ubangiji ya kyauta Ammah gaskiya mallam ka kyauta Ammah dabakai zagiba sbd kanuna musu banban cin jahili damai ilimi kuma kai kana da ilimi fah allah ya kyauta
Malam ya yi daidai wallahi, tabbas yarinyar ta zafafa da yawa kuma ko ba komai ai asma'u din uwa take Gare ta tunda tana auren baban ta bai kamata ta danganta ta da wadannan munanan kalmomi irin na yan tasha ba Gaskiya yarinyar ba ta da tarbiyyah
my mom and dad if they do something wrong I tell them against other family I'm not backing my parent when they do something wrong so even your kid your daughter anybody do something wrong you didn't support to stay and continue insult you supposed to bring all of them you have power to bring all of them together and sit and understand who has the fault this is marriage awesome Muslim leader it's a very big mystic you do it that's not good don't choose your your interest choose the interest of peace and your religion and your culture
Nifa har yanzu ina bayan mallam...ina ruwan dangin uwargida da shigarma yayarsu fada? Cewafa tayi asmau is late behind tazo ata uku..shine mallam yace she is not late behind domin tayi karatun islamiyya da boko ubanta kuma ba jahili bane...mallam wlh gara ka kwatarma diyarka yanci..domin voice note dinnan nasu yanuna tsantsan fitsara da rashin sanin darajar iyayen wasu..akace kunyar mara kunya asarane wlh..tunda taron dangi zasuyima diyarsa kuma mijin be isa da gidansaba bare ya tsawatar to ubanta yakarba mata yancinta👍ai kishi ba hauka bane..donme zasuce mata yar gidan mahaukata? Ina anfanin wannan ? Idan baki yasan me zaifada be san me zaa mayar masaba..mlm kayimin daidai wlh
Ke bakiji irin zagin wulaqancin da yarinyar Taiwa matar ubanta ba, duk ya'r da zata Iya yiwa matar ubanta irin wannan cin mutuncin wallahi batada tarbiya kwata kwata. Ta yaya zai hadasu Yamusu fada Bayan anriga anci mutuncin yarsa, ai anwuce lokacin da zai hadasu ya musu fada tunda Abu yariga ya kwabe
Wallahi duk abinda Mallam ya fa'da, ya yi dai-dai. That's a father to be proud of. Defending his daughter at the most needed time, irrespective of his status. Allah ya gafar ta maka Mallam. Allah qara Asmau Hakuri!!
Subuhanallah Allah ya sakawa malam Bello yabo ya saka masa da mafificin alkhairin sa
Ameee
Gaskiya malam ya biya! Shi ma ya kwato wa yar sa yanci, ko da malam shi mumini ne bai kamata ya biye wa jahilci ba, amma ai shi ma mutum ne bai cika dari ba Allah ya fafarta mana baki daya.
Gaskiya Malam bai kyauta ba, kema bakison gaskiya hajiya.
@@DonAuwal 🤣 bana son gaskiya me nawa. ? ai cewa nayi Allah ya gafar ta mana baki daya!
@@hajjahsalamatu5867 toh yanxu naji magana. Ai da gani nayi kina cewa wai Malam ya kwatawa yarsa yanci. Naga kamar kina goyon bayansa. Allah sa mudace mu duka.
Amin
@@hajjahsalamatu5867 kuna muna jin dadi Salma❤️💯👍
Wlh malam kaburgeni👍👍👍👍
Gaskiya malam fa bai ƙyauta ba ,
Ina shi ina shiga faɗan yara
Kaji batu malam bello allah yabiyaka inda dik iyaye maza zasuna kwatawa yayansu yanci irin haka wallahi da mu mata munsa yanci ta wani fannin
Mlm kayi daidai wlh Allah yakara daukaka
Gaskiya malam bai kyauta ba da girman sa fadan mata kuma shi bayajin abinda diyarsa taje....haba malaman zamani miye wannan
Ahhh to may be kiyayyace tasa aka xageta aikomai yanada dalili
Subhanallah gsky basu kyautaba bata bawa yaranta tarbiyya ba uwarsu harsushiga fadan
Mlm uwa tawuce wasa
Wanna malami kenan Wai magadan annabawa wasukenan hakurine dasu annabawan Amma wannan zagin ga bakin malami Najeriya muna ganin takaic😭😭😭😭i
Gaskiya Mallam bai kyauta ba, nawa raayin
Wlh yabargine yayimedede
Allah sarki malan wallahi babu dadi A ta6amaka iyali gaskiya kayi daidai
Sunyu abin su cikin surri ana
Ta bazawa baiyi daidai ba
M
Kuma malami ai yana laifi ba ma asumi bane shi ba wanda baya kuskure,Allah ya kyautw
Kanada gaskiya mlm irin sune masu kashe amare kwara kadau mataki wlh muna bayanka mlm
Indai hk ake daukarma yaya mataki Allah wadaran da irin wanga mataki
Allah ya shirye mu ya ba malam hakuri
Gaskiya ne mlm tamaida ta makaranta
Ran maza ya bace ,Allah ya kyauta
Allah yatsine wa bello yabo
Meyamiki xaki tsine masa
Kina cikin hankalinki kuwa Allah ya kyauta
Kema Allah ya tsine ma ubanki
Nidai gaskiya iya fahimta na wan nan kalmomi baicencenta ajisu abakin malami kamar bello yabo ba wanda duniya tasan shi yakamata yayi aiki da ilimi da kuma hankali Allah yasa mufi karfin xukatanmu yatsare mana imaninmu aduk inda muke
Gaskiya dai Gai bai kamata ba
Gaskiya wannan tashar baku kyauta ba
Yayi Dadai Mallam🥳🎉🎉🥰🇳🇬🇳🇬
Malam kayi daidai.irin uban da akeso.Allah ya kara lfy da nisan kwana.
Wllahi kamin daidai wannan shine magana
May Allahu be with you malam Masha Allahu
Malam zan zo a koyamin zagi da manya manyan zage zage. Idan a wajan karatun naka anfara, se a sanar da ni domin in fara zuwa koyan zagin.
Mallam kayi dai dai Allah yakara lfy.
Subhanallah. Allah Ubanguiji ka shiryar damu kasa muda ce
th-cam.com/video/SaET1GXbx1Y/w-d-xo.html
Gaskiya Mallam bai kyauta ba. Wannan halayen jahilai ne ba na malamai
ba. Allah yah kyauta
Ai kafishi jahilci ma
Hummm allah ya kyata
wlh yamin daidai malan
Wallahi mallam yayi daidai
Allah de ya biya bello yabo wlh yamin dede
Tabbas mlm haka akeson uba👍👍👍
Kwarai kuwa
Gaskiya ya fada saboda daya tsayu da gidansa bai kamata yarsa ta shigah rigima mahaifiya bah
Allah ya saka maka da Alkairi malan kayimin daidai wlh
Nagodé malam Al ya albarkatci rayuwar Assamaou
Wlh da malam ballo yabo ina ganin girmanshi saboda jajircewasa akan Addini da fadan gaskiya ashe banan gizo kesakar wan nan ai haline irin na jahilai matsayinka na babban malami abin koyi ga jama'a kuma yy zaka biyewa mata ka shiga fadan yarka kuma tana gidan aure malam kayi hakuri amma wan nan badaceba musamman mutum irinka
Gwara haka Allah ya temaki malam ka gyara musu xama tunda sunfi karfin uban našu dik namiji da gidan shi yafi karfinshi irinsu malam sune dai dai dasu waye yake son awulakanta masa naša Allah ya temaki malam
Amma wasu masu jiran kadan sai zagi izala suke,ashema sune suka fara amma yanzu nashi ake yadawa because he is malam!malam aiba annabi bane,kuma no one is perfect except our beloved prophet Muhammad (S.A.W).gwanda daya rama,hakan ba yana nufin wuta zashi ba,ko kuma ya fita amusulunci tunda ba shirka yayi ba.
Good n long life I pray Mal.
Malam yayi mi dédé
Wlh bakin mahaukacine dan shegiya wai wannan jakin zakudiga kira dasunan malanta Allah wadaran shi munafuki makiyin annabi shifa yakefada cewa wai zagin dayakeyi annabima yanayi kaji tsinane Allah yatsinemasa albarka Allah yatonamaku asiri wahabiyawan banza makiya annabi Muhammadu
Allah yasama da malam da alkhari gobe intasa mutunci da daraje a matar babata batasakeba
Mallam Wlhy kayiman dai dai Allah ya sakama da alkahiri
Aslm,gaskiya wannan matsalace ta cikin gida baikamata ace yana yawoba kuma kowane fmly akwai irinwannan problems din Allah ya kawo sulhu,Amiiin
Duk Wanda yafitar da maganar shine Babban mai amfani
th-cam.com/video/SaET1GXbx1Y/w-d-xo.html
Sabida sun ga malami ne shiya sa suka fitar da maganar don su tozar tashi
@@asmakadri232 wlh hakane ai agidan kowa anasamun irin wannan Amman kawai saboda shi malami ne shiyasa akafitar dashi
@@abubakardailamee2787 wanan gaskia ne
Gaskiya yarinyar bata kyawtaba kishi ba hauka bane ta shiga kishin mahaifiyarta don Allah ne ya halatta ayi mata fiye da daya yin hakan baidaceba Allah ya kyauta gaba
Gaskiyane baba wlh kayimin daidai malam😂😂😂
Wallahi kuwa ai kwanda ya kwato wa yarsa yanci
Mallam yayii daidai
Wllh yamun daidai malam Allah yakarama lfy
th-cam.com/video/SaET1GXbx1Y/w-d-xo.html
Haba dai yan uwa kubar kara haukatashi kuna cewa yayi dai dai ,gsk baiyi dai dai ba MALLAM fa akace Ai mai illimi baya zama dai dai da jahili shifa ance mallane to ya zaibiye musu harda zage zage haka,nidai banga ya daceba ya nuna musu yanada banbanci dasu mana ya karanta ya fassara musu aya akan abinda da sukayi cikin ruwan sanyi kilanma Allah ya shiryasu ba yazama daya dasuba ,Mudai munce bai kyautaba YABO akwai gyara don Baku kara jin MALLAM ga bakin Hadiza.
@@hadizamagawata4678 Wallahi kin yi magana ta gaskiya. YABO, an daina yabonka. Ka bari Iblis ya shige ka, kayi maganganu na babban jahili. Inama ace, wadannan surutun, tsakaninka da mijin ta ne, wanda ko da shine, bai kamata wadannan kalamomi daga bakin ka ba.
Duk mai fallasa sirrin Gidan Wani da sannu shima sirrin Gidanshi zai bayyana
Matsalar iyali babu familyn da basu da ita
Haquri shine maganin Komai
Ku daina Yada sirrin Alumma Dan Neman Kudi pls
Gaskiya malam ka kwafsa, malami da yin gori kuma wannan ai ubanta bane yayi zagi ya'r taka ashe haryanzu ya'r ka bata wuce a kwata mata fada ba sai kabari itada kanta tarama ba kaiba amtsayinka na malamin addini amma kuskure kam kariga dakayi.Allah ya kyauta!!!
Malam kayi dai dai wallahi ai tunda tayi karatun addini Dana Boko yayi dai dai kawanke matsiyata tatas.
Malam kayi dai dai wlh
Gara da kayi masu wanki babban bargo
Hummmm kozanyu ba'ayi gaskiya ba Ita asama'u Ina sautin ta
Sosaiko
InnaliLLAHI wa inna ilaihi rajiun, Allah ya shiryemu.
Malam yayi daidai don ko nice wlh haka zanyi koma fiye da haka
Gaskiyane mallam
Wannan gaskiyane malam
Girma ya fadi mlm
Wlh yamin daidai, Aure yakai yarsa bawai ya bada yarsa bane dan adinga masa irin wannan zagin
Hmmm Aiko yaragemata kima da daraja agidan miji
Macha allah malm
Kai gaskiya Malam baka kyauta ba wlh. Kana malami kana shiga fadan yara har kana gori. Gaskiya na dawo daga rakiyarka bello yabo. Allah sa mudace.
Well-done Mallam Yabo
Wlh ransane yabaci
Malam yayi kyau godiya muke
Gaskia tsakar gida kum burjeni saboda kuyi adalci .naji ace mlm bello yayi zaji yayi zaji amma bansamu meye daliliba ..amma musulci in amaka karama daïdaï ne ba hara'mu bane
Wlh ya burgeni ya kwatarma yarsa yanci
Baxakiso mahaifinki yayi hkaba
mlm ka hankuri rayuwace
Tinda bakada shi ba dole kacimutuncin wasu wai malami wa iyazubillah Allah kamana tsari da irin wadanan maluma
Wlh naji dadi da malam ya ramawa diyar sa ai wannan yarin yar batada mutunci
Hmmm xaatsadaka da ita gobe kiyama sai kafadi abunda tamaka na rshin mutunci
Hakayayi wallhi baba💃💃😋😋
Kuma mudai baza muyafe ba zagin mu da kai mu katsinawa saboda 'yar ka kake tsinewa katsunaw ko to allah ya isa zakanin mu da kai sai munyi sharia a gaban Allah wallahi sha sha sha kawai mai san abinda zuciyar sa take so wawa Jani talau
Allah ya kyauta....
Allah kasa mu iya sarrafa fushin mu....
Allah ya deddetaku mlm wanna yakamata agida za, a sasanata badebana hakanda ayi Allah ya shirya wanna bayidadiba mlm
Ai ba uwar kishiyar Y"ar sa bane Y"ar kishiyar Yar sa ne . Allah ya dai dai ta. ita Yar Bata da tarbiyya tazagi matar baban ta haka
th-cam.com/video/SaET1GXbx1Y/w-d-xo.html
To shi kuma ina tasa tarbiyar ta bace, da zai biye su, har yana furta irin wadannan maganganu, kamar Dan Tasha? Two wrongs never make a right. Malam, fa akace sunansa.
Allah yasa mudace
Allah ubangiji ya kyauta Ammah gaskiya mallam ka kyauta Ammah dabakai zagiba sbd kanuna musu banban cin jahili damai ilimi kuma kai kana da ilimi fah allah ya kyauta
Wallahi mlm kayi dai dai
Inda ana samun iyaye hk da maza sundaina iskankawa mata
Dadai sun Kara wulakantasu Dan wannan ba girma bane
Dama malam yace baya barin zagi in ka zagi malam, malam ramawa zaiyi. Kuma malam bai Fadi abunda Bata fada mishi ba. 1-1
اللهم صل وسلم وبارك على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين 🌺
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين ✨💗
صلى الله علیه وسلم 🌹🌹🕊️
Nifa Malam ya burgueni wallahi ai su suka fara ci mai mutunci goira daya nuna masu kuskuren su
1-1 kenan Allah ya sa mucika da imani
Malam kayi mana dai dai karahaka wlh
Wawu
Malam ya yi daidai wallahi, tabbas yarinyar ta zafafa da yawa kuma ko ba komai ai asma'u din uwa take Gare ta tunda tana auren baban ta bai kamata ta danganta ta da wadannan munanan kalmomi irin na yan tasha ba
Gaskiya yarinyar ba ta da tarbiyyah
Ok
Wlh banga lefinsaba cinmutunci ai badadi
Ya rabbi ya rabbi ya rabbi
my mom and dad if they do something wrong I tell them against other family I'm not backing my parent when they do something wrong so even your kid your daughter anybody do something wrong you didn't support to stay and continue insult you supposed to bring all of them you have power to bring all of them together and sit and understand who has the fault this is marriage awesome Muslim leader it's a very big mystic you do it that's not good don't choose your your interest choose the interest of peace and your religion and your culture
This is a wonderful family
wallahi yayimin daidai ragawa marar mutunci asarane
Allah y kyauta n gabah
Nifa har yanzu ina bayan mallam...ina ruwan dangin uwargida da shigarma yayarsu fada? Cewafa tayi asmau is late behind tazo ata uku..shine mallam yace she is not late behind domin tayi karatun islamiyya da boko ubanta kuma ba jahili bane...mallam wlh gara ka kwatarma diyarka yanci..domin voice note dinnan nasu yanuna tsantsan fitsara da rashin sanin darajar iyayen wasu..akace kunyar mara kunya asarane wlh..tunda taron dangi zasuyima diyarsa kuma mijin be isa da gidansaba bare ya tsawatar to ubanta yakarba mata yancinta👍ai kishi ba hauka bane..donme zasuce mata yar gidan mahaukata? Ina anfanin wannan ? Idan baki yasan me zaifada be san me zaa mayar masaba..mlm kayimin daidai wlh
Ashedai Kai gadokukai
In duniya da gaskiya amatsayinshi na babba namiji hadasu zaiyi yayi musu fada ai since yar tashi ita tafara yiwa uwarsu waya
Ke bakiji irin zagin wulaqancin da yarinyar Taiwa matar ubanta ba, duk ya'r da zata Iya yiwa matar ubanta irin wannan cin mutuncin wallahi batada tarbiya kwata kwata. Ta yaya zai hadasu Yamusu fada Bayan anriga anci mutuncin yarsa, ai anwuce lokacin da zai hadasu ya musu fada tunda Abu yariga ya kwabe
Abin kumyane ga billo
Amman ballo kacika Dan tasha
Lallai anbatawa malan rai Allah ya huci zuciyan malan
baida tarbiyya