Nasihar da za ta saka abba da sunusi kuka kan rikicin nadin sarautar kano.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 21 มิ.ย. 2024

ความคิดเห็น • 39

  • @YusifZakariyya
    @YusifZakariyya 13 วันที่ผ่านมา

    Fatan alkahri malam Allah yasakamaka dagidan AL jannah

  • @alaramaabdoulazizioumartah6658
    @alaramaabdoulazizioumartah6658 17 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya sakama da alhairi malam

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 16 วันที่ผ่านมา

    Jazakallahu Khairan Malam ka fadi gaskiya kuma wannan shine Jihadin da ya fi ko wanne girma fada wa masu mulki gaskiya Ya kamata ma duk a cire su a sa wani Indifenda dan ba ruwanmu don kashe wannan fitina

  • @user-ve4uu8gr7z
    @user-ve4uu8gr7z 15 วันที่ผ่านมา

    Allah Saka maka da mafificin allhairinsa Amin. Allah kawo Muna dauki Ya sa a warware wanna matsala ba tare da zubar da jinin kowa ba amin

  • @abubakarwando2642
    @abubakarwando2642 16 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah. Mallam

  • @mamanaliyu2273
    @mamanaliyu2273 17 วันที่ผ่านมา +3

    Allah yakawo zaman lfy a kano Allahumma ameen

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b 17 วันที่ผ่านมา +6

    Daman ai malamai sun gargadi talakawa wajen zabar Abba to dayake yaran wan nan lokacin musamman mata basa yadda da maganar manyan malamai basa yarda da nasiha ai siyasar daukar fansa Abba yake yi amma saboda jahillai ne mutanen mu wadansu agurinsu hakan shine daidai dubi yadda suka hargitsa jaharmu ko shekara ɗaya basu yi ba yazo ya hargitsa Kano saboda Takamarsu sunada dukiya idan jahar tadawo kamar zamfara sesu kwashe iyalansu sukoma kasashen turawa subar talakawa a masifa Allah ka karya siyasar Nigeria shekara 20 da 5,babu wani cigaba se masifu munana dasuka haifar acikin kasar mu

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv  17 วันที่ผ่านมา

      ihmm Yan nigeria sai hakuri

    • @ahmadabufllah9752
      @ahmadabufllah9752 17 วันที่ผ่านมา

      Wllh Allah masifar da ganduje yasamuchi Allah yayiyawa da ita😢😢ban da sanrai Wllh Allah sai da muka kai sgekara 2 bawuta nefa sai yanxu gahana albashi inanbaki arage sai kiwata 2ba salary 😢

  • @AshiruAdamu-lz1wl
    @AshiruAdamu-lz1wl 17 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya saka malam

  • @LawaliTOROGao-sq2tz
    @LawaliTOROGao-sq2tz 17 วันที่ผ่านมา +2

    Masha'allah Allah ya saka da alhairi

  • @Sirnajjashi
    @Sirnajjashi 17 วันที่ผ่านมา +6

    Ai ba zai saurara ba. Shi fa kwankwaso ne kawai zai iya hanashi koh ya sakashi., Allah ya kawo mana zaman lafiya a kano da Nigeria baki daya.

    • @alibaba9382
      @alibaba9382 16 วันที่ผ่านมา +1

      Kwarai kuwa, sai kace kwankwaso ALLAAH zai tambaya yadda yayi mulki.

  • @MaryamZubairAbdullahi
    @MaryamZubairAbdullahi 17 วันที่ผ่านมา +2

    MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SAW❤

  • @sheikhsaliso2785
    @sheikhsaliso2785 17 วันที่ผ่านมา +3

    جزاك الله خيرا ياشيخ

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 16 วันที่ผ่านมา

    Gaskia mlm ina Jaen, babu wani hayan yan daba, kuma fadan jaen bashi da alaka da masarauta wallahi dan ni a tsakkiyar su nake.

  • @user-ie8hx7hn9t
    @user-ie8hx7hn9t 17 วันที่ผ่านมา +5

    🎉😢👍👍👍👍

  • @user-lr7jv5rz2z
    @user-lr7jv5rz2z 17 วันที่ผ่านมา +2

    Allahumma Amin 😢

  • @lamidoyola8876
    @lamidoyola8876 17 วันที่ผ่านมา +2

    Mal Allah ya Saka DA Alkhair

  • @sunusimohammed1063
    @sunusimohammed1063 16 วันที่ผ่านมา

    Ina san bibiyarka, ina jin dadin fashin bakin ka. Amma kana sa son zuciya a duk abin da ya shafi Kwankwaso, Abba ko sarki Sanusi.
    Don Allah ka cire duk wani gilli a zuciyar ka, ka lizimci adalci.
    Idan ka duba matsalloin dake faruwa, ana amfani da wasu wawayen cikin mu don a durkusar damu yan arewa ne. Bawai don a muzgunawa sarki bane, ko kwankwaso, a a, they just want to create disputes and disunity, that is their motive, same is happening in zamfara, Sokoto and Katisina.
    As a governor you can't control your security personel but rather they'll be used against you. But there you are trying to buyout their hidden notice agenda. Ku da muke ganin ku a matsayin jgorori.... Don Allah a gyara. i was very pleased on your analysis on the northern ulama'a that were arguably being sponsored.......

  • @musrajbakoshuaibu5956
    @musrajbakoshuaibu5956 17 วันที่ผ่านมา +1

    Ameen ya hayyu ya qayyum

  • @muhammadmusa3137
    @muhammadmusa3137 17 วันที่ผ่านมา +2

    Abba nan dama mugun wawane bai ma dace da governor ba😢

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 17 วันที่ผ่านมา

    امين

  • @user-tw6dw9br8v
    @user-tw6dw9br8v 17 วันที่ผ่านมา

    Allah yasawake yafahimtarda mu gaskiya

  • @user-ie8hx7hn9t
    @user-ie8hx7hn9t 17 วันที่ผ่านมา +1

    🎉🎉🎉🎉🎉

  • @yakubumuhammad6460
    @yakubumuhammad6460 17 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya sakawa Malam da wannan Naseeha..

  • @Amadounouhnou
    @Amadounouhnou 17 วันที่ผ่านมา

    جزاكم الله خير الجزاء

  • @junaidmuhammad5323
    @junaidmuhammad5323 17 วันที่ผ่านมา

    Su wadannan maiyasa alokacin da Ganduje Yana nashi tabargazar basuyi maganaba saiyanzu ya cireshi kawai bawata magana yacire waccam yasa nashi muma yanzu munsa namu

    • @jamiluabdullahiadamu9829
      @jamiluabdullahiadamu9829 17 วันที่ผ่านมา

      Kafin ince komai ina neman amsarka dan son rai don kai ba malami bane in har malamine kai bai dace ace ka dau sashina,tam bayata anan itace waye tsohon sarki naji kana ambatan tsohon sarki?
      Kaga zargin da ake muku na karbar rashawa dan danne gaskiya ta tabbata,sabo lokacin gandujiya kotu ta hanashi tsige (mallam sanusi lamido)amma yai mir sisi da hukunci mai shari'a mai yasa alokacin bakoce komai ba sai wannan lokacin kuke da bakin magana saboda an baku rashawa ku ince kuna neman kujerar zama agwamnatin tarayya,ko kaima bayara benne?kasani aminu tsau rayine ya kawoshi wanda ya azashi bisa kujerar kano yasan cewa badan kano bane dan ko gine yasane don yai am fani dashi wajen cimma buri amma Rabbul'izzati,ya karyasu shine kuke neman raina mana hankali,kasani mu ba jahilai bane kuma ba gida dawa bane dan haka in kun shiraya mun shirya dan halak ka fasa barin amana tsoro.
      Kuma ka daina rara gife kafito kayi siyasarka sak kadaina zagin kwankwaso ko Abba,
      Kima duk wanda yace mana kule to mu tuni mun shirya.ma yaw daran banza ma yau daran wufi.kuma ku sani karya fure take bata ya ya,Nasan ka sani Allah bai bawa azzalumi nasara.

  • @mammasanimammasani4409
    @mammasanimammasani4409 17 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskiyar Abu Aïcha kana nuna kabilanci Akan masaurtar kano kafi san aminu ado Akan Abba yasuf

  • @ahmadabufllah9752
    @ahmadabufllah9752 17 วันที่ผ่านมา

    Shida abu aisha dan gandujiyane shiyasa

    • @muhammadkabir1146
      @muhammadkabir1146 16 วันที่ผ่านมา

      Hassada ka kewa sarki Sunusi kaf dangin ku ba bu kamar sa wallahi ka bata rawar ka da tsalle

    • @yusufhussaini7705
      @yusufhussaini7705 16 วันที่ผ่านมา

      To yallabai, meye na hassada, mallam nasiha yayi ga dukkan bangare. Allah yayi mana mafita ya shiryar damu baki daya.