Fitinar akidar komai Allah ne na kara karfi a nigeria.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 11 มิ.ย. 2023

ความคิดเห็น • 50

  • @sulaimanlawal3097
    @sulaimanlawal3097 ปีที่แล้ว +4

    Allah ka tsare mana imaninmu ya hayyu ya qayyum ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 ปีที่แล้ว +3

    Malam Allah ya saka da alheri wlh tijjani da inyasi sun cuci mutene sosai wlh da naga wadannan tsofaffin matan nan suna rawa da suna sunayi dan addini ba tare da sun sani ba naji tausayin su sosai wlh Allah ya tsare mana Imanin mu ya barmu akan kitabu wa sunnah

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 ปีที่แล้ว +2

    Malam abul aisha Allah yasaka makada alkairi

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 ปีที่แล้ว +1

    Darikar Tijjaniyya sun batar da wawayen Mutane, Allah ya isa. Babu barna da masifar da da wuce wani Yayi da'awar Allantaka ko kuma wasu suce komai Allah ne. Subhanallah. Wallahi duk Wanda yace shi Allah sai Allah ya Kone shi da Wutar Jahannama.

  • @ridwanrabiukano6973
    @ridwanrabiukano6973 ปีที่แล้ว +3

    Allah yaganarda mu sukuma allah yasa su musulunta kafin su mutu

  • @souleymanethbd9021
    @souleymanethbd9021 ปีที่แล้ว +3

    Macha allah wannan gaskiya ne malan abu aicha allah ubangiji yachiryardasu akan sunnar annabi mhmd s a w ❤❤❤

  • @SaleyIssoufou-kr7zl
    @SaleyIssoufou-kr7zl ปีที่แล้ว +4

    Ni sai ina ga kamar wani lokaci ne da gaskiya zata bayyana karara kowa ya gane mushirkai a fili

  • @hausacademia
    @hausacademia ปีที่แล้ว +1

    Allah sarki abin tausayi!

  • @hasahniger2570
    @hasahniger2570 ปีที่แล้ว

    Allah ya tsare mana imanimu Ameen summa Ameen

  • @musaabclassystyel8418
    @musaabclassystyel8418 ปีที่แล้ว +1

    بارك الله فيك أخي أبو عائشة
    جزاكم الله خير وبارك الله فيكم جميعًا ❤
    اللهم أرنا الحق حقاً وارزقنا التباعه
    وأرنا الباطلَ باطلاً وارزقنا اجتنابه
    آمـــيـــن يا حي يـــا قيوم

  • @abdullahishehu4576
    @abdullahishehu4576 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta, amma wadannan ai gwanda chritoci da su

  • @user-ik2jx3iq4z
    @user-ik2jx3iq4z ปีที่แล้ว +1

    Wa iyazu billah

  • @AliyuHamza-nx1eu
    @AliyuHamza-nx1eu ปีที่แล้ว

    جزاكم الله خيرا بخير الجزاء

  • @mahammadsani469
    @mahammadsani469 ปีที่แล้ว

    سبحان الله لاحول ولاقوة الابالله

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp ปีที่แล้ว +1

    Allah ya sarimu

  • @user-lg6ey3hd3z
    @user-lg6ey3hd3z 3 หลายเดือนก่อน

    لاحول ولاقوة الابالله العلي العظيم

  • @sagirsaminu2561
    @sagirsaminu2561 ปีที่แล้ว

    Subhanallah wai dan Allah menene ma anar Gausu din

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. ปีที่แล้ว

    سبحان الله العظيم

  • @haussaibou3124
    @haussaibou3124 ปีที่แล้ว +1

    Wai ahaka suke fadin su masoyan manzon allah suke

  • @mouawiaelmadina7827
    @mouawiaelmadina7827 ปีที่แล้ว

    Subhanallah ya Allah karemana malamammu nah susnah duka

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 25 วันที่ผ่านมา

    Wannan alamace dake nuna cewa masu rabon gane gaskiya zasu gane idan suna ganin wannan kwama cala,

  • @MAwalMusa
    @MAwalMusa ปีที่แล้ว +3

    Dama kowa yasan yan darika bakan daidai sukeba san zuciyace irin na mutane

  • @aliyuyusuf3950
    @aliyuyusuf3950 ปีที่แล้ว

    shehunay sungama mukukomi sunkawo muku adini ibadan suba da yanzu iyayanka maguzawane

  • @aliyuyusuf3950
    @aliyuyusuf3950 ปีที่แล้ว

    abu shugan munafukay lakacinda akay wanna ko mahayfiyarka ba ahayi fiyaraka baa hayfetaba

  • @zeinabadam4
    @zeinabadam4 ปีที่แล้ว

    Allah dai ne ☝️gareci muke neman tai mako kuma gareci zamukoma

  • @nuraalasan-hw7zz
    @nuraalasan-hw7zz ปีที่แล้ว +1

    🥰🥰🥰🥰

  • @aliyumsani24muhammad14
    @aliyumsani24muhammad14 ปีที่แล้ว +3

    Mallam Wannan ba abun mamaki bane a gurina. Ina yawan yin comment. Yarda yan Haqiqa suka tunkaro, sai an wayi gari kashi 90% cikin 100 na yan tijjaniya sai sun koma yan haqiqu.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  ปีที่แล้ว +1

      tabbas ai asalin tijjaniyya shine hakika duk masu korewa kodai munafucci ko jahilci.

    • @aliyumsani24muhammad14
      @aliyumsani24muhammad14 ปีที่แล้ว

      @@abuaishaalfurqan Hakane Amma musan cewa yan tijjaniyar yawanci a baya ba'akan haqiqan aka daura su ba.. Ni a fayintana khalifancin Inyass dayayi lokacin ya daurasu akan haqidar

    • @IBRAHIMYoussouf-mf5et
      @IBRAHIMYoussouf-mf5et ปีที่แล้ว

      Dan Allah kuzan yin Adalci yau munada malamai adariqa sune yakamata indan sunyi wani Abu Wanda bedace ba afito Ayi magana Akan su ba wasu fatagariba ana jinginasu da Yan dariqa Amma day Allah nanan

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว

      @@IBRAHIMYoussouf-mf5et Dole a fadakar dan kar sauran mutane su dulmiya suma, musamnan gashi kida da waqa, raye raye suke masu saurin jan hankalin me raunin imani, ba maganar ayi adalci bane, adalci shine a fadakar kmr yadda Allah da Manzo SAW suka umarcemu, idan ka ga 6arna kayi waazi

  • @Abdullamussa-tl8bc
    @Abdullamussa-tl8bc ปีที่แล้ว

    wlh kaimakaryacine

  • @stormssss109
    @stormssss109 ปีที่แล้ว +1

    Karya yake Babu inda inyas ya koyad da komai Allah ne dan aunty kafiri ne mudalakan Kuma an zauna da Dan anty da Mallam Aminu under 17 Wanda Dan tijaniya ne yayi raga raga da Dan aunty akan wanan akidar tashi , ai kamar masu kasa tauhidi ne rububiya kuluhiyah asmai wa sifa god the father , God the son, God da holy sprit, ayi wa Allah jiki Yana tashi kamar tsunci fir ya dariya har aga fiqar sa bambacin Dan aunty da masu ai kadan ne Allah ka shirya mu Baki Daya

    • @jibrilsuraj
      @jibrilsuraj ปีที่แล้ว

      abinda wancan yaron yaki fada akan ranar kiyama inyass za,a gani shima karya ne koh 🤔

    • @jibrilsuraj
      @jibrilsuraj ปีที่แล้ว

      wallahi maganar nan a cikin littafin inyass taki mun karanta tunda baku iya karatu kuzo mu karanta muku

    • @stormssss109
      @stormssss109 ปีที่แล้ว

      @@jibrilsurajmanyan Maluman ku ma Basu iya Karantawa daidai ba Ra Yaya zaku iya fasarawa ka fara kafirta Dan taimiya da abubuwan da ke cikin Al ukudu dhuriya kafin ka shiga gonar waliya Allah auliyaullah bayin Allah masoya manzon Allah s a w)

  • @Abdullamussa-tl8bc
    @Abdullamussa-tl8bc ปีที่แล้ว

    duk abinda yan izala sukeyi bakaganiba masuzagin annabi

    • @ridwanrabiukano6973
      @ridwanrabiukano6973 ปีที่แล้ว

      Kacigaba dayin tijjaniya kaji ko bawanda matsalarka zata shafa tunda agurinka izala zagin annabi sukeyi kayi zamanka a inda kake

    • @yahayagoumbi8340
      @yahayagoumbi8340 ปีที่แล้ว

      A gaskiya da yawan kin dariqa son zuciya zai iya sanadiyar kin shiryiwasu,yanzu kaji wai cikin comment wai bai yana zancen ba'a magana akan masu zagin annabi,to ai cen din ma dut kune,indai zancen kurakurai na a wajen janibin annabi kuma,ai ana magana akai,amma matsalar inda take,itace dut wanda ankace ya zagi Annabi akai shi gaban Alkalin shari'ar musulumci yayi hukunci,ba aqidar dariqa ce ko aqidar izala ba,zata cewa batanci ne ko ah ah,dan musamman ku,dut abinda ya sabawa aqidarku batanci ne ga Annabi,kai yanzu yaya zakaci idan an raba Allah da Annabi wai anyi batanci,to idan ba'a rababa kenan abu daya ne,kaga fa asalin aqidar kowa Allah ne,daga annabi zaku safkowa zuwa shehunnanku har ga mutane gama gari,ai in kuna fitowa ku yaki miyagun aqidunku kufito in baku fitowa kuma kubar masu yi suyi,amma yanzu dut wanda yake wata Baranbarama da sunan addini sai ya kunyata,Allah ya kara tonawa miyagun aqidun asiri

  • @rabucisse9120
    @rabucisse9120 ปีที่แล้ว +1

    tunawa nike da hadisin annabi s a w
    Inda yake cewa kuyta zikiri har munafukai su ce muku mahaukata😂😂😂

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  ปีที่แล้ว

      hmmm

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  ปีที่แล้ว +2

      hadisi ne da be inganta ba ta yaya za'ayi annabibsaw yayi umarni da hauka alhakin zikiri natsiwa ne ga zuciya.

    • @jibrilsuraj
      @jibrilsuraj ปีที่แล้ว

      Wai ku baku jin kunyar karya ne duk shurkar da kuke sai kun bawa inyass kariya, Allah sah ku gane gaskia gaskia ceh ya baku ikon binta