Yanzu yanzu fada ya barke tsakanin 'yan bindiga Bello Turji ya kashe Dakaru 30 da babban hadiminsa..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 31 พ.ค. 2022
  • Hausawa top tv
    Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa
    / @hausawatoptv
    #hausawatoptv #hausawatv #hausa

ความคิดเห็น • 23

  • @Jabirmalami-og2uz
    @Jabirmalami-og2uz 5 วันที่ผ่านมา +1

    Hakan yayi daidai
    Ayi dai mugani. Allah SWT Yana bayan mai gaskiya

  • @oumarouganbo9391
    @oumarouganbo9391 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah.yakara

  • @buharyadamu9688
    @buharyadamu9688 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah mungodemaka

  • @yusufisiyaku3828
    @yusufisiyaku3828 2 ปีที่แล้ว

    Muna godiya ga Allah da yanunamana Hakan nafaruwa a tsakaninsu Allah ya karya ta addanci

  • @dawudibrahim1438
    @dawudibrahim1438 2 ปีที่แล้ว

    Ya Muzillu Kafa 71 kullum Kabuga a kasa Allah ya karya Azzalumai a Nigeria 🇳🇬

  • @ummadam6332
    @ummadam6332 2 ปีที่แล้ว +1

    حسبي الله ونعم الوكيل فيهم

  • @junaidutukur1753
    @junaidutukur1753 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai ya akai kasani xuwa kaiii karyar banxa d yaudarar allumma

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  2 ปีที่แล้ว

      Sannu da karyata mutane 👍 aikin banza kullum ku se aikin karyata mutane daka saurara bakaji yadda muka kafa maka hujja cewa jaridar bbc ta rawaito ba? Haka jaridar Daily trust sekaje Kaduba jaridun watakila ka yarda

  • @hajiyahauwasaudiyya3585
    @hajiyahauwasaudiyya3585 2 ปีที่แล้ว +3

    su kashe junansu ahsan allah
    kara tarwa tsasu

  • @user-rr4ym5ie4v
    @user-rr4ym5ie4v 2 ปีที่แล้ว +1

    Allahamdulilla Allah mungodaimu

  • @ridwanrabiukano6973
    @ridwanrabiukano6973 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah kabamu shugabanni nagari akasarmu ansan suna fada kuma ansan maboyarsu amma wan nan ta apc tazura ido kawai kashe talakawan kasar ake haba jama,a mutum ko tinkiya ce uwarsa yaza ai yasake zabar wani abu apc allah ka halakar mana da masu damun al ummarka

  • @dawudibrahim1438
    @dawudibrahim1438 2 ปีที่แล้ว

    Ya Muzillu Kafa 71 kullum Kabuga a kasa Allah ya karya Azzalumai a Nigeria 🇳🇬