Waiwaye kan munanan hare-haren da Shekau ya jagoranta a shekara 12
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 18 พ.ค. 2022
- Shekara ɗaya bayan mutuwar shugaban ƙungiyar Boko Haram Abubakar Shekau ana ta samun ƙaruwar ƴaƴan ƙungiyar da ke mika wuya ga sojojin Najeriyar.
Tun bayan mutuwar jagoran ƙungiyar ake ganin lagon ƙungoyar ya karye, kuma ruɗani ya kutsa cikinta, har wasu daga cikin ƴaƴanta da jigoginta suka shiga miƙa wuya ga sojojin Najeriya.
A ranar 19 ga watan Mayun 2021 ne aka fara samun labarin mutuwar Abubakar Shekau, mutumin da ya shafe shekara 12 yana jan ragamar kungiyar masu tayar da ƙayar baya ta Boko Haram, wacce ta dinga kai munanan hare-hare a Najeriya da Nijar da Kamaru har ma da Chadi.
A yayin da yake cika shekara daya da barin duniya, BBC Hausa ta yi waiwaye kan wasu munanan hare-hare 12 da Shekau ya jagoranta cikin 12 da ya yi yana jan ragamar ƙungiyar, waɗanda suka daga hankula a duniya.
Kahiren yana cikin Azabar Allah madawamiya Insha Allah
Shekau insha Allah ya na wata
Allah ya kieta
Allah yaqarawa shekau azabar qabari da wutar saqar
Wannan bawan allah baya da imani ko daya wlh😥
Allah ya kawo mana karshen duk wani azzalumi na bayyane da na boye a duniya baki daya, ya!!! Hayyu ya!!! Qayyum.
Nice meeting your station
Allah yasakama na wannan shekau baida imani
Kamar yadda gwamnatin najeriya bata da imani itama gwamnatin najeriya itace assalin kirkiro ta, addancin kasar nan.
allah ya jiqan mlm 👏👏
Amma akarshe kaci ubanka shekau, Dana nun dade muna fada karshen alawa Kasa, yau gashi shekau yazama tarihi, saura su Bello turji da wasu ire-iren su insha Allahu rabbel"Alameen.
Allaah ya tsine masa albarka.
Allah ya dauwamardashi ajahannama
Allah yasa mucika da imani, amine
Allah Ya Kawo Karshen Su Bello Turji Kamar Yadda Ya Kawomana Karshen Shekau.
😒😒😒
I Allah yakawo karishen turji da wadan da suka sa su turji suyi wadan da suke da hanu ga wannan taaddadn cin da turji keyi ya Allah kadora musu da masifa da zai sasu gaba har sumatna da hayya cinsu
Allah Dauwamar Dashi A Wuta
Allah ya jikan Muslimai nikan haryanzu bayarda shekkau yamutuba
Ya Allah muna rokonka da sunayenka kyawawa da siffofinka tsarkaka kada wannan musibar ta sake mai-maituwa a cikinmu.
ابو ابو محمد الله يسعدك يارب العالمين وياك يارب العالمين
T
P
ALLAH YAKARA TSINE MASA ALBARKA YASASHI AWUTAR JAHANNAMA.SAKAMAKON YANDA YAKISA MUSULMI
Duk kashe kashen da shekau yayi kuka lissafa kunbar garinmu damasak😭 mutum dubu nawa aka kashe mana harda Uwata da matata 😭😭😭har kunfara bani haushima dan Allah kudaina tunamana 😭😭 dan Allah 😭 dan annabi please
Allah sarki Allah yajikansu dama sauran musulmai Baki daya. Shikuma Allah yayi Masa yadda yayi
Allah ya Isa wlh
Allah ya kara masa nauyin kasa
Aikawa
Wallahi komi lokaci ne , kamar yanda chekau yazzama tarihi haka incha'allah watarana su bello turji za'a bada nasu tarin ,lokacine kawai bayyiba
Allah ya kara yimana magani iririnsu
Allah ya gafarta wa Wanda muka rasa
❤❤❤❤❤❤❤
Maci ya Amnar musulmi '''' Allah ya saka muna
ابو ابو محمد الله يسعدك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك
Allah ya tsine Mai
Allah yakawo muna karshen wannan matsaloli dake faruwa a Arewa
allah yastaremana imaninmu
Akwai matsala Allah yakiyaye
ابو ابو محمد الله يسعدك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك
Kwana casa in
Allah yabamu Zaman lafiya
Bazan taba mantawa da 1/1/2012/😥
Allah ya tsine masa albarka
Allah ya isa
Allah yay gafarta musu amen summer Amin
A gaskiya BBC kuma kuna da matsala domin bai dace ba har a ke tunawa da mutumin da bai shuka abun alkhairi ba
allah kagafartama mai gida na
Allah hu Akbar
Subahanalla.💥💥
Very 😂😂😂😂
ابو ابو محمد الله يسعدك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب العالمين وياك يارب
AsmYANZU YANAH INAH
Muhammed bin usman wardiy?
Subhanallah
Allah dai yawada ren she kau dai
Baadai ce kowani ba barbare dan.boko harambaYa Allah bamuda karfa bamu dadaura saikai ya Allah ka isamman stkaninmu da azzaluman dasa ke cut 11:52 arda wanda baijiba bai ganiba
Muhammed wardi bin usman sodan?❤
Duniya labari
На Флойда Мейвезера похож 😂
Allah ya getasa wutar jahannama ya tsine masa albarka
Santara afirik
Muhammed wardi bin usman sodan?
allah ya tsinimai albarka
❤❤❤😂
Amma har yanzu babu tabbacin mutuwarshi tunda babu wanda yanuna gawarshi
Nima dai haka nace
Ni dan bagane a jahar Borno kuma ina takaicin Tina wannan ranakun
Allah ya nisanta shekau da rahmar sa..Allah ya isa...sauran yan taadda ma Allah ya karya su, Allah ya nisantasu da rahmar sa..
Insah Allahu Boko Haram saidai tarihi
Halima bakin arne zaki ce yana can yana girbar a binda yashuka
ابو ابو محمد الله
Meye ya Hana Kusa hoton shekau din a thumbnail din bidiyan?
A tunani na,. Bai dace Kusa hoton mahaifiyarsa ba!
Masha Allah
Allah kyauta
Ameen
Danben nageria
Allah
Ya Allah kahadashi da azabar ka bari
V AF
allah kajikan bawan ka ameen🤲🤲🤲
Hmmmmmmm potiskum yobe state paa
Wacece
Hi
Good
V A F
ASM BBC HAUSA NAGODE
Hy to
Shekau abun kwarai ya aikatane da kuke tunawa dashi kokuwa kuna kokarin karawa Yan taada training ko Kuma Basu kwarin gwuiwa ? Allah ya kyauta
Allah yajikan shekau
allah azabtar da sheko
Ba ku ambaci munana hari na 15 October 2015 a State Polytechnic Yola ranar jumma'at ashura inda fiye da mutum 80 su ka mutu. Ha ka wasu harere a Mubi da Yola duk a 2015.
hausa
😭😭😭😭😭
Sam wannan bai dace dah adinga yaba musu wannan karin karfi kenan Adaina sah wannan dan Allah
Tasinewa takare ya na chan yanzu yana karban rashen imanisa ya allah ka kara saremana imanimu
😅😅
M mm
😭😭😭😭😭😭😭😭
28
Barkan ku da wannan lokacin. Tambaya ta anan itace mai yasa baku hada da haren haren da ya kai a jamhoriyar Nijar da kamaru ba?
Ssnds
🇬🇼
bama fatan samun mogo koinaya ke
W
Allah ya karé mu Afrique
Klkjh
A maiduguri acikin mmc yakashe mutum 1550