Wallahi Mlm akai laku laku to sai de Allah ya kiyaye amma abinda a kasa hannu a wayance, ba wani zancen mutane su kwantar da hankali, fargaba fa baza ta qareba tunda de ansa hannun sai de addu'a da jajarcewar rashin yadda
Shi fa Tinibu Bada Constitution yake amfani da ita Malam mulkin kama karya akeyi a Nigeria, lokacinda Tinubu yacire subsidy wata doka tabashi Daman haka?? Lokacinda Tinubu ya sa aje ayake yan'uwa musulmi Nijar wace doka tabashi Daman haka, Sabidahaka Mallam halinda muke cikin yanzu, Allah kadai zai iya fishemu, Allah yasa mudace🤲🤲🤲.
Allah SWT Ya isammuna ga makwadaitan malaman da suka yaudari Yan-Arewa da muslim-muslim ticket.Dagangan sunki su je su sami Tinibu su gaya mai gaskiya.Suda Allah.
So brilliant.
ALLAH duk wanda baya kishin musulunchi Allah kayi mana maganinsa
Allah shi karawa rayuwa albarka mai gida
Kaji maganar Hankali da Ilimi... Masha Allah
Macha Allahu Chek Bello yabo Allah yasakama ku da Alkhairi
Amin
Allah ya karawa babban shehi lafiya da Nisan kwana.
Malam Allah kara lfia da nisan ƙwana
Masha allah
Allah Ya Kara Basira Da Arziki
Wallahi Mlm akai laku laku to sai de Allah ya kiyaye amma abinda a kasa hannu a wayance, ba wani zancen mutane su kwantar da hankali, fargaba fa baza ta qareba tunda de ansa hannun sai de addu'a da jajarcewar rashin yadda
Shi fa Tinibu Bada Constitution yake amfani da ita Malam mulkin kama karya akeyi a Nigeria, lokacinda Tinubu yacire subsidy wata doka tabashi Daman haka??
Lokacinda Tinubu ya sa aje ayake yan'uwa musulmi Nijar wace doka tabashi Daman haka,
Sabidahaka Mallam halinda muke cikin yanzu, Allah kadai zai iya fishemu,
Allah yasa mudace🤲🤲🤲.
Vive l'aes vive l'Afrique 💪💪💪💪💕
Masha Allah baba yabo❤❤❤ daga Jan horiya 🇳🇪
Allah ya karama Mallam lfy
Allah karawa malam lpy da nisan kwana
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉 good malam bello y
Malam wlh ❤❤
Subhanan lah
Ma sha Allah ya sheik❤😊
Allah yakarawa malam lafiya da tsawancin rai
Allah yakara daukaka malam
Abinda ake nufi Malam, shine idan masu son yin auren jinsi sunyi nufin yin wannan ta'asar babu wanda zai tsangwame su.
Kuma ƴan luwaɗi nada ikon su bayyana aƙidarsu ba tare da kowa yace masu kuci kanku ba.
Hakan nanufin Kaima kana goyon bayan haka kenan😊
@@HakimAza-d2w Allah Ya tsareni.
Amma ka zalunceni wallahi.
Allah Ya isa.
Idan baka fahimci post ba kada kayi comment akanshi.
Allah yasa mudace anma dai in ansa hannu ansamu matsala ko
❤❤❤
Allah yabada SAA mallam
Allah SWT Ya isammuna ga makwadaitan malaman da suka yaudari Yan-Arewa da muslim-muslim ticket.Dagangan sunki su je su sami Tinibu su gaya mai gaskiya.Suda Allah.
Allah ya kara malam lafiya Ameen
Allah ya Karwa malan lafiya da imani
❤,🎉🎉🎉❤
Gaskiyane malam
Allah karawa Mallam lafiya
Allah yakauta malan
Subhanallahi
😮
Hmm😢😢😢
Na gode sheikh
Allah y kara malan lafiya
Hahaha Allah ka barmu babana .
Maganar ilmi kenan
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un
❤❤❤😂
Comment 🎉
Hhhhh
Ban bancinka da malaman izala kenan wlh kai adalin malamine ba irin suba. Basu tabbatar da abu ba se karya suke
Gasski ne
Mâcha Allah