Alhamdu Lillah. Shek Daurawa ya kawo shawara ta Musamman akan mafitar Zanga-zanga

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 13 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 44

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi goma agwyii bayan shikh ebrahim dawrawa ya fimoko allkiri kodoba sodan akan borwdi har yanzo sona jikin yagi da rashin abinjii wallahi kobii a hankali ein bakodina wanan shirin za ayi kashy kashy

  • @SumayyaYusuf-b2c
    @SumayyaYusuf-b2c 19 วันที่ผ่านมา

    Allah y taimakemu yasa hakan shine mafi Alkhairi a garemu Kuma malamai Allah y kare mana ku sannan kuma ku cigaba da hakuri da koyi da manzon Allah Allah yayi mn jagora baki daya ameen

  • @abubakarmuhammedaliyu3928
    @abubakarmuhammedaliyu3928 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah barakallah mlm munagodiya Allah biyaka da gidan aljannah

  • @XainabAliyu
    @XainabAliyu 11 วันที่ผ่านมา

    Allah yakaramaka nisan kwana shiek daurawa allah yala,anchi maitada fitina sbd hk zanga zanga batada anfani

  • @asiyayero7113
    @asiyayero7113 หลายเดือนก่อน +5

    Yanzu kai magana, amma da kawai so kuke ayi shiru acigaba da rayuwa ahaka.

  • @ZulaihatAbdullahi-bf6ss
    @ZulaihatAbdullahi-bf6ss 29 วันที่ผ่านมา

    Masha'Allah mlm shawarama Mai kyau Allah yayi jagorah

  • @issaibrahim3260
    @issaibrahim3260 หลายเดือนก่อน +3

    Allah kawo mana sauki yan uwa

  • @SurajoUsman-rh1ti
    @SurajoUsman-rh1ti หลายเดือนก่อน

    Allah yasa mu dache wlh yakamata aduba lamarinnan

  • @dahirusaidu-fp2fy
    @dahirusaidu-fp2fy 29 วันที่ผ่านมา

    gaskiyane Allah yasakada alheri zanga-zanga babu alheri
    kawoi adage daaddua insha allahu Allah zaikawo sauqi Allah yasamu dace ameen ya Allah

  • @harunasani3983
    @harunasani3983 หลายเดือนก่อน +3

    salaam adawo da palladian man fetur kawai shine mataki na farko bawani labariba

  • @abubakarumar4146
    @abubakarumar4146 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤ ma cha Allah tabarakallah Allah ya shiga lamarin

  • @saidumusa604
    @saidumusa604 หลายเดือนก่อน +2

    Insun sameshi yadawo mana da tallafin mai akasannan

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 หลายเดือนก่อน +1

    Malamai suna fada mana gaskia Amma muna zaginsu Wlh akwai masu manufofi dayawa daga kasar har kasashen waje masu jiran irin damarnan su haddasa fitina a nigeria sbd wata manufa tasu

  • @MaijiddaAbdulmumin
    @MaijiddaAbdulmumin 28 วันที่ผ่านมา

    Amin yahayyulkayum

  • @RakiyaMusa-xw4su
    @RakiyaMusa-xw4su หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Allah Ya wuce mana gaba

  • @sanialiyu1747
    @sanialiyu1747 หลายเดือนก่อน

    Wlh arewa dai Danmu ana kudu kumagar basuyi donhaka mu yan arewa mukiyaye

  • @fatimaAhama
    @fatimaAhama 25 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭 Sharri bakyau

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y หลายเดือนก่อน +3

    Bazamu samu lafiyaba daga matsaloli sai in murabi da damaquradiyya

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 หลายเดือนก่อน

    Munafukan banza da wofi
    Matasa ku fita kuyi zanga zanga
    Duk qarya sukeyi muku wai babu kyau
    Wallahi tallahi qarya sukeyi

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 หลายเดือนก่อน

      In Allah ya hadaka da haka in ga tashin hankali ga fadace fadace da kashe kashe kulum kana boye agida badaman fita neman abinci ga yunwa zakai bayani kuma zaka janye kalamanka akan malamai a sannan zaka godewa azabar Allah bayan yamaka ni imar zaman lapia is butulce

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 หลายเดือนก่อน +4

    Garadai ai shawarar zaifi danmutalakawa hanjimmu yagama gajiya da yunwa

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 หลายเดือนก่อน

    Wannan azzaluman shuwagabanni shegune basa Jin wa'azi basuda tausayi

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko หลายเดือนก่อน

    Yanzu ku malammai kungansu da bala in da mutane keciki wlh kuji tsoron Allah

  • @imranaumar5944
    @imranaumar5944 หลายเดือนก่อน +4

    Good 👍👍

  • @BILYAYusuf-gr3cp
    @BILYAYusuf-gr3cp หลายเดือนก่อน +1

    Good❤

  • @stormssss109
    @stormssss109 หลายเดือนก่อน +1

    Kai Mallam Allah ya Kara lafiya walahi wanan gaskiya ka fada Kuma wanan shawara in Allah yaso aka samu aka Yi haka za samu mafita ,walahi Mallam ya Fadi gaskiya ya kamata mu dauki wanan shawara Mai kyau

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 หลายเดือนก่อน

    Zama de lafia yafi zama dan sarki kuma kukan kurciya jawabi ce

  • @IbrahimHalima-zc6up
    @IbrahimHalima-zc6up หลายเดือนก่อน +3

    Good

  • @TimfaSunday-ff8lu
    @TimfaSunday-ff8lu 20 วันที่ผ่านมา

    Hakane

  • @edrissousseni9968
    @edrissousseni9968 หลายเดือนก่อน +1

    Lale fitace malami

  • @auwalabubakar5614
    @auwalabubakar5614 หลายเดือนก่อน +1

    Ko yanzu munga amfanin matasa da maganar da sukayi

  • @BasiruBello-yr3tf
    @BasiruBello-yr3tf หลายเดือนก่อน +3

    Goods 😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg หลายเดือนก่อน

    Allah yabamu mafita ya hayyu ya Qayyum

  • @SamailaIsmail388
    @SamailaIsmail388 หลายเดือนก่อน

    Dama kunsan gaskiya ake kaucewa

  • @SanusiBasiru-iz4rq
    @SanusiBasiru-iz4rq หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @babangayougayou1094
    @babangayougayou1094 หลายเดือนก่อน +5

    Wannan gwamnatin bata zoba domin ya yan Najeriya ba ta zone domin gyara wa turawa da makamantansu kune mi yancin ku yan Najeriya daidai ne

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko หลายเดือนก่อน

    Malammai basa mgn sbd kada adaina basu kudi

  • @user-uh8gy1we9g
    @user-uh8gy1we9g หลายเดือนก่อน

    😂😂😂❤❤❤

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 หลายเดือนก่อน

    Wanda be godewa ni imar Allah ba yagodewa azabarsa…kobakomai munada zakan lafia dukda muna famada kidnapping..yanzu inyaki ko fada yakaure semuga ta yadda mutum zai fita yanemi abinda zeci kunga goma da ashirin kenan ga yunwa ga fargaban yanzu ko anjima Zaka its rasa kowa naka

  • @TukurAhmad-ed7wj
    @TukurAhmad-ed7wj หลายเดือนก่อน

    Nifa wallahi na fahimci maganar Shi gaskiya ne Amma qaryar da sukayima Addinin musulumci yasa bazan ta6a Yadda da malamai irin su ba karnikan Yan siyasa masu halasta haram da haramta khalas tir da irin halayanku

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 หลายเดือนก่อน

      Kafadi alkhairi kokai shiru irin maganar nan ga malamai yayi muni..malamanmu ba karnukan siyasa bane insunce muzabi wani Dan siyasa kyautata masa zato yasa sukace haka kaji tsoron Allah kajanye kalamanka don sekayi bayaninsu agaban Allah

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker หลายเดือนก่อน

    Wallahi zanga zanga zako lalata gasar najiriya koma za,a rasa raywkar motany da dama قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يجوز الخروج على الحاكم وإن كان ظالما إلا أن ترو منه كفراً بواحاً عندكم فيه من الله برهان الحديث فى الصحيحين وقوله صلى الله عليه وسلم إسمع وأطيع للأمير وإن جُلد ظهرك وأخذ مالك أسمع وأطيع راوه مسلم