Wallahi goma agwyii bayan shikh ebrahim dawrawa ya fimoko allkiri kodoba sodan akan borwdi har yanzo sona jikin yagi da rashin abinjii wallahi kobii a hankali ein bakodina wanan shirin za ayi kashy kashy
Allah y taimakemu yasa hakan shine mafi Alkhairi a garemu Kuma malamai Allah y kare mana ku sannan kuma ku cigaba da hakuri da koyi da manzon Allah Allah yayi mn jagora baki daya ameen
Malamai suna fada mana gaskia Amma muna zaginsu Wlh akwai masu manufofi dayawa daga kasar har kasashen waje masu jiran irin damarnan su haddasa fitina a nigeria sbd wata manufa tasu
In Allah ya hadaka da haka in ga tashin hankali ga fadace fadace da kashe kashe kulum kana boye agida badaman fita neman abinci ga yunwa zakai bayani kuma zaka janye kalamanka akan malamai a sannan zaka godewa azabar Allah bayan yamaka ni imar zaman lapia is butulce
Kai Mallam Allah ya Kara lafiya walahi wanan gaskiya ka fada Kuma wanan shawara in Allah yaso aka samu aka Yi haka za samu mafita ,walahi Mallam ya Fadi gaskiya ya kamata mu dauki wanan shawara Mai kyau
Wanda be godewa ni imar Allah ba yagodewa azabarsa…kobakomai munada zakan lafia dukda muna famada kidnapping..yanzu inyaki ko fada yakaure semuga ta yadda mutum zai fita yanemi abinda zeci kunga goma da ashirin kenan ga yunwa ga fargaban yanzu ko anjima Zaka its rasa kowa naka
Nifa wallahi na fahimci maganar Shi gaskiya ne Amma qaryar da sukayima Addinin musulumci yasa bazan ta6a Yadda da malamai irin su ba karnikan Yan siyasa masu halasta haram da haramta khalas tir da irin halayanku
Kafadi alkhairi kokai shiru irin maganar nan ga malamai yayi muni..malamanmu ba karnukan siyasa bane insunce muzabi wani Dan siyasa kyautata masa zato yasa sukace haka kaji tsoron Allah kajanye kalamanka don sekayi bayaninsu agaban Allah
Wallahi zanga zanga zako lalata gasar najiriya koma za,a rasa raywkar motany da dama قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يجوز الخروج على الحاكم وإن كان ظالما إلا أن ترو منه كفراً بواحاً عندكم فيه من الله برهان الحديث فى الصحيحين وقوله صلى الله عليه وسلم إسمع وأطيع للأمير وإن جُلد ظهرك وأخذ مالك أسمع وأطيع راوه مسلم
Wallahi goma agwyii bayan shikh ebrahim dawrawa ya fimoko allkiri kodoba sodan akan borwdi har yanzo sona jikin yagi da rashin abinjii wallahi kobii a hankali ein bakodina wanan shirin za ayi kashy kashy
Allah y taimakemu yasa hakan shine mafi Alkhairi a garemu Kuma malamai Allah y kare mana ku sannan kuma ku cigaba da hakuri da koyi da manzon Allah Allah yayi mn jagora baki daya ameen
Masha Allah barakallah mlm munagodiya Allah biyaka da gidan aljannah
Allah yakaramaka nisan kwana shiek daurawa allah yala,anchi maitada fitina sbd hk zanga zanga batada anfani
Yanzu kai magana, amma da kawai so kuke ayi shiru acigaba da rayuwa ahaka.
Masha'Allah mlm shawarama Mai kyau Allah yayi jagorah
Allah kawo mana sauki yan uwa
Allah yasa mu dache wlh yakamata aduba lamarinnan
gaskiyane Allah yasakada alheri zanga-zanga babu alheri
kawoi adage daaddua insha allahu Allah zaikawo sauqi Allah yasamu dace ameen ya Allah
salaam adawo da palladian man fetur kawai shine mataki na farko bawani labariba
❤❤❤ ma cha Allah tabarakallah Allah ya shiga lamarin
Insun sameshi yadawo mana da tallafin mai akasannan
Malamai suna fada mana gaskia Amma muna zaginsu Wlh akwai masu manufofi dayawa daga kasar har kasashen waje masu jiran irin damarnan su haddasa fitina a nigeria sbd wata manufa tasu
Amin yahayyulkayum
Masha Allah Allah Ya wuce mana gaba
Wlh arewa dai Danmu ana kudu kumagar basuyi donhaka mu yan arewa mukiyaye
😭😭😭 Sharri bakyau
Bazamu samu lafiyaba daga matsaloli sai in murabi da damaquradiyya
Munafukan banza da wofi
Matasa ku fita kuyi zanga zanga
Duk qarya sukeyi muku wai babu kyau
Wallahi tallahi qarya sukeyi
In Allah ya hadaka da haka in ga tashin hankali ga fadace fadace da kashe kashe kulum kana boye agida badaman fita neman abinci ga yunwa zakai bayani kuma zaka janye kalamanka akan malamai a sannan zaka godewa azabar Allah bayan yamaka ni imar zaman lapia is butulce
Garadai ai shawarar zaifi danmutalakawa hanjimmu yagama gajiya da yunwa
Wannan azzaluman shuwagabanni shegune basa Jin wa'azi basuda tausayi
Yanzu ku malammai kungansu da bala in da mutane keciki wlh kuji tsoron Allah
Good 👍👍
Good❤
Kai Mallam Allah ya Kara lafiya walahi wanan gaskiya ka fada Kuma wanan shawara in Allah yaso aka samu aka Yi haka za samu mafita ,walahi Mallam ya Fadi gaskiya ya kamata mu dauki wanan shawara Mai kyau
Zama de lafia yafi zama dan sarki kuma kukan kurciya jawabi ce
Good
Hakane
Lale fitace malami
Ko yanzu munga amfanin matasa da maganar da sukayi
Goods 😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Allah yabamu mafita ya hayyu ya Qayyum
Dama kunsan gaskiya ake kaucewa
Masha Allah
Wannan gwamnatin bata zoba domin ya yan Najeriya ba ta zone domin gyara wa turawa da makamantansu kune mi yancin ku yan Najeriya daidai ne
Malammai basa mgn sbd kada adaina basu kudi
😂😂😂❤❤❤
Wanda be godewa ni imar Allah ba yagodewa azabarsa…kobakomai munada zakan lafia dukda muna famada kidnapping..yanzu inyaki ko fada yakaure semuga ta yadda mutum zai fita yanemi abinda zeci kunga goma da ashirin kenan ga yunwa ga fargaban yanzu ko anjima Zaka its rasa kowa naka
Nifa wallahi na fahimci maganar Shi gaskiya ne Amma qaryar da sukayima Addinin musulumci yasa bazan ta6a Yadda da malamai irin su ba karnikan Yan siyasa masu halasta haram da haramta khalas tir da irin halayanku
Kafadi alkhairi kokai shiru irin maganar nan ga malamai yayi muni..malamanmu ba karnukan siyasa bane insunce muzabi wani Dan siyasa kyautata masa zato yasa sukace haka kaji tsoron Allah kajanye kalamanka don sekayi bayaninsu agaban Allah
Wallahi zanga zanga zako lalata gasar najiriya koma za,a rasa raywkar motany da dama قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يجوز الخروج على الحاكم وإن كان ظالما إلا أن ترو منه كفراً بواحاً عندكم فيه من الله برهان الحديث فى الصحيحين وقوله صلى الله عليه وسلم إسمع وأطيع للأمير وإن جُلد ظهرك وأخذ مالك أسمع وأطيع راوه مسلم