Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache
Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu
Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa
Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa
Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi
mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃
Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢 2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu, Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa, Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki, Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa, Amma Rai yayi halinshi, Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢
Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.
Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari
malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane
Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata. Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak. Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.
Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba
Sakallahhu.khaira
Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache
Malam kaima kasha
Kudikenan
Kudeji tsoron Allah
Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin
Masha Allah ur absolutely right malam
Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢
Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii
Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin
Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu
Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu
Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne
Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln
anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara
Zanga zanga
Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis
Ikon Allah
Kasani taida akahau tagun akegangara wani abunfa dolesai anyizanga zangannafa sumasu mulkinmu mekagayamusu Don suyi adalcimamutane innawa azindakayimusu mashuwagabani
Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.
Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa
Allah yasaka da alkhairi malam
Dole ne mufito zanga zanga
❤❤❤❤❤❤❤
Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa
@@aminuumarbala541 Tayayaa?
@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar
Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi,
Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe
@@aminuumarbala541
Ppp
Pp
P
P
Zanga zanga Allah Tai maki matasan nageria 👉🇳🇬💪
Sai anyi zanga zangar
Ba alkhairi Ceba wlh abkn
Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.
Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi
Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi
Ga bahari ga tunubu duk sunfi fir auna zalinci
Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan
mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi
Kasan da haka kake zagen mallaman arewan kagama surutunka mungane ka kananiman wurin shega awajin gwamnati bazamuji maganankaba zanga zanga bafashe
Maganar tayi kyau
mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃
Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception
Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah
Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢
2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu,
Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa,
Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki,
Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa,
Amma Rai yayi halinshi,
Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi
Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢
Shedan ya tsomo baki
Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.
To malam hotoro dan iya
Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai
Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari
malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane
dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski
rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh
Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.
Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.
Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane
Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai
Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata.
Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak.
Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
Wane malamine fadamana sunanan sa