Kun Gama da buhari kun lalata komai kunkoma Gun atiku ya Allah muna rokonka kada kabawa azzalumi Mai Saida kadarorimmu ubanji Allah kyimana jagora Kai Mai sakamako ne ya Allah kasaka Mana kayima maganinsu 😭😭😭 amin
Munyi Addu’a . bayan mun roki Allah . dole muyi za’be . Allah ya riga ya nuna mana masu yaudaran mu , idan muka zabi yan yaudara kuma , mu muka so ba Allah ba
Amma malamai kuji tsoron Alllah wayanda basa sallah suna zagimu dacewa malaman musuunci basa aikida abinda yake littafinsu suna yin raayinsu ga tinimbu musulmi mataimakinsa musulmi Basu taba cewa Abu Mai kyau akansa sai zagi wallahi kunyi hasara inkunzauna sai kanfen din atiku subhanallah
dottijo maii hankalin kanamagna damarasa hankali su sunaso kayaba Wanda sukeso yakushe Wanda basaso shikuma bawan Allah Mai gaskiya ne ba irinsuba abun dariya wawaye anki azabi nakun azzalumai
Allahu Akbar, Just note how this "mad man's" analysis is void of unnecessary religious and tribal sentiments? Arewa's ethical and moral standards is very beautiful and should naturally advance our society/nation collectively But our hypocrisy as a nation keeps betraying our collective interest. We know those that have been indicted for alleged violation of public trust in pure pursuit of selfishness, However in a mysterious manner, all the relevant stakeholders (federal, state, local governments. Traditional, religious, humanitarian, public, corporate societies and the general populace with the exception of a tiny minority) at the helm of affairs have refused to make those hard decision in demanding Accountability, sincerity, fairness, integrity and reliability in the conduct of public servants both elected and Career. The system keeps recycling the position of leadership amongst a select few and mostly people with questionable xter with little or no chance for any true qualified Nigerian with great leadership skills and experience. May almighty Allah make it easy for me and you. Amin.
Alllah yazaba mana mafi alkhairi.wannan mutumin ba mahaukaci bane rashin galihune inyasamu aka tallaba masa zai gyagije. Alllah yarabamu da tsaka mai wuya. Alllah yamana karshe maikwau. Mungode Jzk khairan.
Amin
amine
Allah mai iko kaji maganar hankali Allah yakawo wanda zaitemaki wannan bawan Allah
Ameen ya rab
Masha Allah
Dan Allah ataimaka ma wannan bawan Allah
Wannan ba mahaukachibane rashin kulawane kawai Dan Allah masuhali sutaimakawa irinwannan dattijon
Allah ya baku shugaba nagari en nageria 🇳🇬 🤝🇳🇪
Allah ya za'ba Mana shugaba mafi Alheri Mai Albarka da Kuma Amfani da Kuma tausayinmu da son ci gabanmu a komai Namu na Duniya.
Allahu Akbar wanan ba mahaukaci bane gaskia akwai wani abu akasa dai abinciki tarihinsa .
Wannan adaena kiran sa d mahaukaci
Gaskiya ne Allah yasa mudace
allahu akbar wanna bamahawkatsibane amma ya kamata aduba al'amarinchi Allah ya taymaka Allah ya yimana zabi mafi alkhairi
Kun Gama da buhari kun lalata komai kunkoma Gun atiku ya Allah muna rokonka kada kabawa azzalumi Mai Saida kadarorimmu ubanji Allah kyimana jagora Kai Mai sakamako ne ya Allah kasaka Mana kayima maganinsu 😭😭😭 amin
Hahhh duniya takare cikin alamun karishe duniya malamai sutake gaskiya wa i yazubillahi malamai Duk sunzama yansiyasa abinkunya abin takaici shi wannan mutumin zai bada mulki subhanallah
Munyi Addu’a . bayan mun roki Allah . dole muyi za’be . Allah ya riga ya nuna mana masu yaudaran mu , idan muka zabi yan yaudara kuma , mu muka so ba Allah ba
gakiya
Allah mai.iko yabada shawara maikyu wlh,
Rahama usman abin mamaki iKon Allah Allah ya bashi LA Fi ya ❤
Wallahi wallahi saijahili sai Wawa zabi maganan kun wallahi dazabi Wanda kukeso gonda mukona katin zabenmu gonda mubi mawakan siyas sunfiku marasa tsoron Allah .
Amma malamai kuji tsoron Alllah wayanda basa sallah suna zagimu dacewa malaman musuunci basa aikida abinda yake littafinsu suna yin raayinsu ga tinimbu musulmi mataimakinsa musulmi Basu taba cewa Abu Mai kyau akansa sai zagi wallahi kunyi hasara inkunzauna sai kanfen din atiku subhanallah
ALLAH ya za6ama mana mafi alheri Amin
amin.
wannan bamara hankalaibane damuwachi tamar yawa
Ameeenn allah ya bamu abinda zai abinda zai taimakesu
Aslm Barka Da warhaka Ba Sauti malan
akwai danna videon ta saman screen kake kallo. bude maka yayi freeview ka. danna zakaji
Wananbaamahaukachibani.
Rashin kuluwane kwai
I am wanderfull
Masha Allah
Allah swt ya zaban mana shuwagabanni nagari a kasanmu Nigeria Amin.
Jazakumullahu khairan.
Wanga dattijo ba mahaukacibane dan wlh yafi mutana da yawa hankali
dottijo maii hankalin kanamagna damarasa hankali su sunaso kayaba Wanda sukeso yakushe Wanda basaso shikuma bawan Allah Mai gaskiya ne ba irinsuba abun dariya wawaye anki azabi nakun azzalumai
Macha allah wallahi gaskiy ne malam ne ya allah kamua ne dayi🙏👍
Izza so
Allah sa muda ce
Allah sarki Allah yaqarawa bb lpy
Shikuma Allah ya bashi lfy
allahu akbar wannan gaskiya may hankaline ya fi wasu masu hankali ya la mata aduba Allah ya wutse mana gaba
Jazaakumullahu khairaan, shukraan jazeelaan Yaa sheikhanaa!
Allah yasa mudace Amin
Allah y biya
Wannan ba mahaukaci bane gaskiya
Mahaukaci allah kara lfy
Wllh wnnn baba da hankalin sa. Allah ne ya aje bawan sa ahaka😢😢
Masha Allah babastoho Allah yabaka lfy like 👍 👌 🙏???
Allahu'akbar wannan gsky Yana d hankali kawai de rashin gata ne
Haba malam bayan kun gama magana kun ce mana ayi musulmi -musulmi? yanzu kam bamu gane mafita ba.
Allah sarki
Wannan fa ba mahaukaci bane, don hankalinsa na aiki har ma fiye da wadanda kuna gani masu hankali.
Innah lillahi wa Inna ilaihiraji'un
Allahu Akbar
Allah yah kyauta
MashAllah 🥰
Wanga yahi masu hankali hankali
Allahu ak bar
اللهم صلي وسلم وبارك على نبينا وحبيبنا الغالي محمد وعلى آله الطيبين الطاهرين وصحبه اجمعين
,,😁👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍
Ba sauti malam
akwai ka danna videon zai. budeta sama kake gani baka danna ba shi yasa baka ji
@@abuaishaalfurqan ok
Allah bless u
Masha Allah Allah y vada lfy
Slm allah yabiya🥺🇳🇬🥰🇳🇪🇳🇪
amin
ALHAU
Masha Allah
يؤتي الحكمة من يشآء
الله يشفيه يارب العالمين
Haka Allah yake ikonsa
Allah yamana dakyau
iKon Allah yawuce mamaki
Macha allah
Aiko kariya kukeyi bazakuci kudin atiku kuce muzabeshba ikuda kukaci kuzaku zabeshi aimu badan izalan dazaice muyi muyiba mayaudara masucin amanan Allah masuci amanan musulmai kucucemu
🤲🤲👍👍
Allahou Akbar 🥰🥰🥰
Allahu akabar
Allahu akbar
Allahu Akbar, Just note how this "mad man's" analysis is void of unnecessary religious and tribal sentiments?
Arewa's ethical and moral standards is very beautiful and should naturally advance our society/nation collectively But our hypocrisy as a nation keeps betraying our collective interest. We know those that have been indicted for alleged violation of public trust in pure pursuit of selfishness, However in a mysterious manner, all the relevant stakeholders (federal, state, local governments. Traditional, religious, humanitarian, public, corporate societies and the general populace with the exception of a tiny minority) at the helm of affairs have refused to make those hard decision in demanding Accountability, sincerity, fairness, integrity and reliability in the conduct of public servants both elected and Career. The system keeps recycling the position of leadership amongst a select few and mostly people with questionable xter with little or no chance for any true qualified Nigerian with great leadership skills and experience. May almighty Allah make it easy for me and you. Amin.
ALLAH U AKBAR
Muddindaibadamudainazaban shuwagabannindasukahaura shekara sittinba mudatakaicibiyubiyu kawaimudainazabankomawaye akowanikujera indaimunsanyawuce shekara arba'in kawai muhuta
Allahu akbar 😭😭😭
Ameeenn allah ya bamu abinda zai abinda zai taimakesu
Masha allah