Soja Mai wa,Azi_ ya aika Sako ga shugabanin Izala sheikh jingir da sheikh bala lau
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 24 มิ.ย. 2024
- Sakon soja Mai wa azi Adam ashaka ga shugabannin Izala, sheikh abdullahi bala lau da sheikh sani yahaya jingir akan gwamnatin Muslim Muslim
Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood, sheikh Bala lau, sheikh sani yahaya jingir
Jazakallahu khairan
Masha allah muna godiya soja❤❤❤❤
Ur actually right sir may Almighty Allah bless you ❤
Allah yasaka maka da alkhairi❤❤❤
Kaburgeni soja.
Allah yatsare ka daga sharrin makiya
Allah Ya tsaka ma da alheri ❤❤❤
Allah ya maka albarka ashaka soja mai zuciyar mazan jiya
Wannan yarenamana maluma kazagi maluman bidiah mana sbd maluman Sunnah karena
Akwai wadanda suke jefa mutane akan duniya samada maluman bidiah
Suwaye malaman sunnan anya kuwa kasan me ake nufi da sunna to Allah ya kyauta
Wani malamin bidia ne yadage sai anyi Tinibu/Shatima please? Malamanmu gaskiya sunyi kuskure Amma susani konan GABA sugyara kokuma jama'a surainasu kamar yadda sukafara gani yanzu. Wannan shine gaskiya kawai harshi Ashaka Ahalussunnane shi Amma abinda yafada gaskiya ne Amma ga Wanda yafahimci addini
😭😭😭😭😭😭😭
Tambaya wannan Mai gabatarwa shine rigasa toh kasani gaskiya soja yafada katuna dama Basu yarda Yan bidia ba balle fastotoci Amma muslim Muslim ticket baruwan pastor a ciki saisa kuji tsoron Allah, Allah ba mutun bane
Soja muke so ya karbi Mulki.
Wannan sojan kuskure yake fada ni a tawa fahimtar domin aiba maluman bane suka sakamu acikin wannan bala'inba abubuwanda muke aikatawane da hannayemu sune suka jayomana,kawaidai yanasone yayi suna shiyasa yake zagin maluman Sunnah inbahakaba maiyasa baice su (dahiru usman bauchiba ) su suka jefamu acikin bala'in boko haramba sabida su sukace ayi jonathan ko yamantane
Allah yasaka maka da alkhairi❤❤❤