Soja Mai wa,Azi_ ya aika Sako ga shugabanin Izala sheikh jingir da sheikh bala lau

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 24 มิ.ย. 2024
  • Sakon soja Mai wa azi Adam ashaka ga shugabannin Izala, sheikh abdullahi bala lau da sheikh sani yahaya jingir akan gwamnatin Muslim Muslim
    Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood, sheikh Bala lau, sheikh sani yahaya jingir

ความคิดเห็น • 16

  • @abdullahihalimasadiya7791
    @abdullahihalimasadiya7791 13 วันที่ผ่านมา +2

    Jazakallahu khairan

  • @alhajimusa5504
    @alhajimusa5504 13 วันที่ผ่านมา +2

    Masha allah muna godiya soja❤❤❤❤

  • @Halzakirnaik
    @Halzakirnaik 13 วันที่ผ่านมา +2

    Ur actually right sir may Almighty Allah bless you ❤

  • @UsamaSaid-hy8bn
    @UsamaSaid-hy8bn 13 วันที่ผ่านมา +2

    Allah yasaka maka da alkhairi❤❤❤

  • @user-ve2zl7ck8x
    @user-ve2zl7ck8x 13 วันที่ผ่านมา +2

    Kaburgeni soja.

  • @AwwalSani-wu6pk
    @AwwalSani-wu6pk 13 วันที่ผ่านมา +2

    Allah yatsare ka daga sharrin makiya

  • @SADEEQABUBAKAR-us7ef
    @SADEEQABUBAKAR-us7ef 14 วันที่ผ่านมา +3

    Allah Ya tsaka ma da alheri ❤❤❤

  • @habibullahabdulkarim2494
    @habibullahabdulkarim2494 14 วันที่ผ่านมา +3

    Allah ya maka albarka ashaka soja mai zuciyar mazan jiya

  • @lukmanrabiu9935
    @lukmanrabiu9935 13 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan yarenamana maluma kazagi maluman bidiah mana sbd maluman Sunnah karena
    Akwai wadanda suke jefa mutane akan duniya samada maluman bidiah

    • @AhmadUsmanAhmadUsman
      @AhmadUsmanAhmadUsman 11 วันที่ผ่านมา

      Suwaye malaman sunnan anya kuwa kasan me ake nufi da sunna to Allah ya kyauta

    • @kabiruadamu6567
      @kabiruadamu6567 11 วันที่ผ่านมา

      Wani malamin bidia ne yadage sai anyi Tinibu/Shatima please? Malamanmu gaskiya sunyi kuskure Amma susani konan GABA sugyara kokuma jama'a surainasu kamar yadda sukafara gani yanzu. Wannan shine gaskiya kawai harshi Ashaka Ahalussunnane shi Amma abinda yafada gaskiya ne Amma ga Wanda yafahimci addini

  • @AdamHama-qd7gr
    @AdamHama-qd7gr 14 วันที่ผ่านมา +1

    😭😭😭😭😭😭😭

  • @garbafadlu2699
    @garbafadlu2699 14 วันที่ผ่านมา +1

    Tambaya wannan Mai gabatarwa shine rigasa toh kasani gaskiya soja yafada katuna dama Basu yarda Yan bidia ba balle fastotoci Amma muslim Muslim ticket baruwan pastor a ciki saisa kuji tsoron Allah, Allah ba mutun bane

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 14 วันที่ผ่านมา +3

    Soja muke so ya karbi Mulki.

  • @lukmanrabiu9935
    @lukmanrabiu9935 13 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan sojan kuskure yake fada ni a tawa fahimtar domin aiba maluman bane suka sakamu acikin wannan bala'inba abubuwanda muke aikatawane da hannayemu sune suka jayomana,kawaidai yanasone yayi suna shiyasa yake zagin maluman Sunnah inbahakaba maiyasa baice su (dahiru usman bauchiba ) su suka jefamu acikin bala'in boko haramba sabida su sukace ayi jonathan ko yamantane

  • @UsamaSaid-hy8bn
    @UsamaSaid-hy8bn 13 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yasaka maka da alkhairi❤❤❤