Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
  • Jahar Kano ta dauki zafi bayan da majalisar dokoki ta tabbatar da rushe dukkannin tsarin sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin Ganduje ta SAMAR . Yanzu haka dai rahotanni na cewa an jibge jami'an tsaro a gidan sarki. Wakilinmu Nasir Salisu Zango ya aikomana da karin bayani.

ความคิดเห็น • 6