Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
- Jahar Kano ta dauki zafi bayan da majalisar dokoki ta tabbatar da rushe dukkannin tsarin sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin Ganduje ta SAMAR . Yanzu haka dai rahotanni na cewa an jibge jami'an tsaro a gidan sarki. Wakilinmu Nasir Salisu Zango ya aikomana da karin bayani.
❤❤❤❤
Allah ya kyauta
😊😅
😊
Sanusi dawo dawo
Aminu ado bayero mukeso
Ll