Very very interesting topic of discussion, I hope this topics will be well organized by the moderator in the next coming discussion, we all need understand and knowledge, a lot of things is been hidden to us and it need those with well knowledge to open and shear the knowledge for each and every person to get the understanding of this belief
Me yasa kuke bata lokacin ku akan wannan mutumin ne kam? Shi kansa ogan nasu aiy anyi bayani yanda wassu kungiya suka kaishi horo kawai don ya dawo ya gurbata musulunci?
Wanda duk yakira mabiya kur'ani da "yan Kala Kato, inayi masa nasihi da yayi gaggawar tuba zuwaga Allah , inkuwa baiyiba to tabbas zai hadu da fushin Allah karshe ya sanyashi acikin wuta!!
Gaskiya kalmar da ta dace da masu wannan aqidar sai qala-qato domin sun kore hadisai kaga kenan ba daga Annabi Muhammad SAW suke karbar alamurran addini ba daga wani qato ne wadda sauran musulmi basu san dashi ba domin isnadin yankakke ne
@@RIGASATVNEWS Malam ya rago yan izala sosai.wannan sallah da suka karanta haka sallah take a Qur’ani black and white bata bukatar sharhin kowa. Wacce suke kira sallah soro…wannan ita ce sallah abuda guda rage ta akeyi saboda soro bi ma’ana babu arwalla babu kuma cikakkayar natsuwa ta zama kassaru kenan. In an natsu sai ayi arwalla sai kuma a natsu hankali kwance. Qur’ani bai rage komi ba duk ibada tana ciki.wajen Qur’ani RUDU NE.
This is like, the man in Nigeria to say that an English man does not understand English language . Could we say ,he is right? No because an English man must be more understand than other people who are not English men.
Very very interesting topic of discussion, I hope this topics will be well organized by the moderator in the next coming discussion, we all need understand and knowledge, a lot of things is been hidden to us and it need those with well knowledge to open and shear the knowledge for each and every person to get the understanding of this belief
Thank you very much
Hahahahaa ya Allah ya jikan malaman jiya mai guduma❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Allah yashiryi yankura aniyun
😭😭🙏☝️🤝
Gaskiya ku koma makaranta, Allah sarki Allah taimake ku ko koma ibada yadda Annabi yake
Muhammad
Gaskiya malam rigasa anawa gani yada irin wannan bashida anfani gaskiya amma bansan me malamai suka faba
Kai naji dadi yan iska biyu sun hadu sika bana kawkarai Allah ya siryeku yasakugane ameen
Wallahi babu mamaki da Allah ya fidda kama ta Musulmai a fuskar sa tin a duniya😢
Wato wani a addini n sai yayah babba giwar Afirka wato nageria 🇳🇪🇳🇪🇱🇾🇱🇾
Ikon Allah 🤔🤔🤔🤔🤔
MTR
Sunnah sak
Wana Dan shayesheyene
Wato sufa yan kala kato dakansu suke karyata kansu
🇸🇦👈👉🛫💯💯💯💯💯
Mini kuma kalakato allah ya tsine wa yan kalakato ai kalakato shine bukari da muslim
Guarantee
Yazakuce yan salafiyya da yan Qalaqatu, ai yan Salafiyya sune yan Qalaqatu .
😂😂😂 Zani ta tarda muje yakin ruwa ya tarda sakaina
Malam dan salafawa kaima akoyi gyara a sujadar ka wallahi annabi yayi gaskiya karshen duniya addini zai kasu kashi kashiii
Allah yasaka da alkhairi yakaremu daga sharrin me tatsine
Ameen ameen
Amin Amin
😂😂😂 Gaskiya wannan ba dan kura a niyu kake ba dan jahilah niyu kake ina kataba jin sallah ba ikama ba tahiya ba ruku u
Kai duniya amma banga laifinkuba yan kala kato yan boko haramma sunce wai suma musulmaine kowa ze tadda ALLAH
Wannan qatun baima fahimci qura'anin bama kwatakwata bama
Kana biyewa yan kala kato!? Waye zai fassara Quranin in ba Annabi SAW ba. Duk 5 din kuma akwai su a Quranin.
Allah sarki ga wata sabuwar sallah
Ai dama barshi an kuma gashi yace yanda ake Sallara ƙaryane
ambata gashin ce Waddallazina kafaru
Dan kalakato bakada gaskiya ka koma makaranta
Mallam is kinda barmu kunya
Amma dae Allah yashirya Dan kalakato.dan gaskiya tsananin jahilce ke damunsa
Allah ya kyauta
Ameen ameen
Masha Allah, abu anitse va hayaniya
Tabbas Kur'ani se da karatu
Ansamu nustsuwa amma ba suda ilimi yadda ya kamata
Gaskiya ne
Mallamia kuna bamu kunya
Me yasa kuke bata lokacin ku akan wannan mutumin ne kam? Shi kansa ogan nasu aiy anyi bayani yanda wassu kungiya suka kaishi horo kawai don ya dawo ya gurbata musulunci?
Hhhhhh anwata 😭😭😂😂😂
Hassa
wannan ƙarya akema mabiya al'qur'ani
Wallahi wannn ba salafe bayida ilimi sosai
Siil
Dan iskane bayahude baiyada da mazancin manzon Allah ba
Wannan ainasuke
Agarin kaduna suke
Ya allah kasa mucikadaimani
Ameen ameen Dan uwa 🙏
Hhhh kali kato bala'ina 💃💃💃💃💃
Amma dik Wanda yayi wannan rubutun fasikine
Kuma dik Wanda lekiran masu
Mach'Allah Tabârak'Allah.
San banza kenan,gargajiya ko ciwo ba Fatiha ba ,surah?
Dan Allah a ina zansamu cigaban wannan muqabala pks
Mune muka dauka Kuma anan malaman suka tsaya Amma ranarda aka Kara zama zamu saka muku cigaban
Wanna ko kama damalimi baiba
Allah yasaka mallan 'suna jayaya à kan addini basusan addini
Menene kala Kato
Rigasa new TV wannan makabala qur Ani bashine ya koyarmasu raka a dayaba AA raka a hudune AZAHAR la asar 3 magriba 4 Isha 2 asuba Kuma a qur ani
Fahimatar su kenan fah Amma zamu kawo muku babban malaminsu
Allah yace: Wama atakumur Rasulu fakhuzuhu wama nahakum anhu fantahu
Wannan dan kala katon ko ayoyin targadasu ya keyi baya karantosu daidai.
ikwan allah
Gabadayanku da sauranku
Allah yasa mudace 🙏
Kai manta Koi suna
Wanda duk yakira mabiya kur'ani da "yan Kala Kato, inayi masa nasihi da yayi gaggawar tuba zuwaga Allah , inkuwa baiyiba to tabbas zai hadu da fushin Allah karshe ya sanyashi acikin wuta!!
Gaskiya bakada ilimi Anamagana ta ili kanawu kiyaya aciki
Gaskiya kalmar da ta dace da masu wannan aqidar sai qala-qato domin sun kore hadisai kaga kenan ba daga Annabi Muhammad SAW suke karbar alamurran addini ba daga wani qato ne wadda sauran musulmi basu san dashi ba domin isnadin yankakke ne
Wai Kuma bnda abinku Kuna ganinsa kunsan kan ba dadi Kuma kuna biye masa 🤔🤔🤔
Kadena rubuta rigasa tv news akan videos naka iya na kasan yawadatar kuma sekafi samun subscribers
Ina godiya da shawararka , Amma inayin hakan ne saboda masu daukar videos dinmu , Kuma sufimu amfana dashi, dafatan kafimci dalili
Wai haka qala qato suke bass sallah
Wallahi kuwa
Wasu ba
Wannan duka sukuburutu ce kawai babu ilimi akai
to ai ayar takama akan karatu ake nufi. karatun daidai ne amma fassarar ba daidai ba agyara
Wan aiba adine ne sukeyi iskancine
Wannan ko shakka babu ita ce sallah wadda anbabawan Allah suka yi.
Anye wannan MAIHANKALI ne?
Assalamualaikum Dan Allah kusa Mana raguwa 🤲🤲
Zamu saka muku inshallah mungode 🙏
Allah yabawa Mal tsahokawa
Salam Walekum in Neemuch Yousuf vah number dekar Sala today festival
الجنون فنون
Masha Allah
Mungode 🙏
Chi ubanshi malan
Wannan katon banza ne. Dan iskane basuda kunya masu dun gure a sallah wai su yan Kala kato KO Kala kwace
Mallamai ma sunce "tsakanin mulsulmi da kafirci shine sallah" a Qurani is samo wannan?
Prosternation ne sujud da goshi ake sujada
Alamomin su bisa fuskokin akwai alama sujada bisa fuskokin su bi ma’ana bisa goshin su akwai alama suhada
Masha Allah
@@RIGASATVNEWS Malam ya rago yan izala sosai.wannan sallah da suka karanta haka sallah take a Qur’ani black and white bata bukatar sharhin kowa.
Wacce suke kira sallah soro…wannan ita ce sallah abuda guda rage ta akeyi saboda soro bi ma’ana babu arwalla babu kuma cikakkayar natsuwa ta zama kassaru kenan.
In an natsu sai ayi arwalla sai kuma a natsu hankali kwance.
Qur’ani bai rage komi ba duk ibada tana ciki.wajen Qur’ani RUDU NE.
@@halidhatim8618 halan kaima kana Kan wan Nan akida ne ?
كلكم تدخلون الجنة إلا من أبى قال ومن يأبى يارسول الله. قال من أطاعني دخل الجنة ومن عصاني فقد أبى
To Kai dakace durkuso shine ruku'i , to kafi sauran larabawa fahitar latabcibe? Da basayin haka?
Allah kasa mu da ce !!!!!!!!!
Ameen ameen
Bakusan Yan kalakatoba !
Allah yasa mudace
This is like, the man in Nigeria to say that an English man does not understand English language . Could we say ,he is right? No because an English man must be more understand than other people who are not English men.
Tab wannan jahilci dame yay kama Allah yasa dan kala kato ya dawo hanya.
Ameen ameen
Yawwa_ ku duk vangarorin ku bakukawo ma'anar kalmar Assala ta ba (salla)
Sannan bakukawo ma'anar kalmar sujjada ba ' a Hausa.
Yanaga yayan banza
ALLAH karabamu da jahilci
Ameen ya Allah 🙏
Malam where did Allah stand and claim all this practice.if so.
We are wrong by following someone cultural practice
Dan qala qato duka yayi duka 😂😂
Sosaima kuwa
Pls what is the name of the two mallams
Malam AMSA bagidajen Nan shine mu MUNAYIN IBADAN DA MANZON ALLAH S A W YAYINE
Shine gaskiya
hhhhhhh dan qala-qato bala'i ne kut.🏃🏃🏃🏃🏃😂😂😂😂😂
Har yanzu in baka karanta Alqur'ani A sallarka ba, To kazan ba zallar Qur'anin ba kenan!
wai anan mukabalane akeyi 🤣🤣🤣🤣wannan film din akwai akwai na buyinshi, subuwun ducka «+» 🤣
Kai jahilci baiba
Duniya kenan akwai mutane kala kala
Wallahi se ahakkali
Assalamualaikum warhamatullah dn alh katuramin WhatsApp number zan tura Maka Wani abu dazai taimaka wamutane
07047711123