mukabala tsakanin Yan salafiyya da Yan kur,aniyyun
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 28 มิ.ย. 2022
- wan nan video nadaukeda mukabala tsakanin Yan salafiyya da Yan kur,aniyyun akan asalin yadda yakamata ayi addinin musulunci
Wanda wan nan Tasha me albarka takawo muku domin ilimantar daku da nishadan tardaku
kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryenmu kamar haka
karatuttukan malaman musulunci
labarun kannywood
labarun siyasa
labarun hausa
labarun duniya
______________________________________________
domin neman Karin bayani Zaku iya tuntubarmu a numbar wayarmu kamar haka
07047711123
www.usmanauwal859@gmail.com
Very very interesting topic of discussion, I hope this topics will be well organized by the moderator in the next coming discussion, we all need understand and knowledge, a lot of things is been hidden to us and it need those with well knowledge to open and shear the knowledge for each and every person to get the understanding of this belief
Thank you very much
Allah yashiryi yankura aniyun
Hahahahaa ya Allah ya jikan malaman jiya mai guduma❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Gaskiya malam rigasa anawa gani yada irin wannan bashida anfani gaskiya amma bansan me malamai suka faba
Kai naji dadi yan iska biyu sun hadu sika bana kawkarai Allah ya siryeku yasakugane ameen
Gaskiya ku koma makaranta, Allah sarki Allah taimake ku ko koma ibada yadda Annabi yake
Allah sarki ga wata sabuwar sallah
Amma dae Allah yashirya Dan kalakato.dan gaskiya tsananin jahilce ke damunsa
Wato wani a addini n sai yayah babba giwar Afirka wato nageria 🇳🇪🇳🇪🇱🇾🇱🇾
Allah yace: Wama atakumur Rasulu fakhuzuhu wama nahakum anhu fantahu
Masha Allah, abu anitse va hayaniya
Wallahi babu mamaki da Allah ya fidda kama ta Musulmai a fuskar sa tin a duniya😢
MTR
Mini kuma kalakato allah ya tsine wa yan kalakato ai kalakato shine bukari da muslim
Guarantee
Hhhh kali kato bala'ina 💃💃💃💃💃
Muhammad
😭😭🙏☝️🤝
Mach'Allah Tabârak'Allah.
Hhhhhh anwata 😭😭😂😂😂
🇸🇦👈👉🛫💯💯💯💯💯
Wana Dan shayesheyene
Wannan ko shakka babu ita ce sallah wadda anbabawan Allah suka yi.
wannan ƙarya akema mabiya al'qur'ani
Wallahi wannn ba salafe bayida ilimi sosai
Sunnah sak
ikwan allah
Allah yasaka mallan 'suna jayaya à kan addini basusan addini
Hassa
Me yasa kuke bata lokacin ku akan wannan mutumin ne kam? Shi kansa ogan nasu aiy anyi bayani yanda wassu kungiya suka kaishi horo kawai don ya dawo ya gurbata musulunci?
Masha Allah
Mungode 🙏
Ikon Allah 🤔🤔🤔🤔🤔
Wannan duka sukuburutu ce kawai babu ilimi akai
This is like, the man in Nigeria to say that an English man does not understand English language . Could we say ,he is right? No because an English man must be more understand than other people who are not English men.
Kana biyewa yan kala kato!? Waye zai fassara Quranin in ba Annabi SAW ba. Duk 5 din kuma akwai su a Quranin.
😂😂😂 Zani ta tarda muje yakin ruwa ya tarda sakaina
الجنون فنون
to ai ayar takama akan karatu ake nufi. karatun daidai ne amma fassarar ba daidai ba agyara
Ya allah kasa mucikadaimani
Ameen ameen Dan uwa 🙏
Malam where did Allah stand and claim all this practice.if so.
We are wrong by following someone cultural practice
Dan Allah a ina zansamu cigaban wannan muqabala pks
Mune muka dauka Kuma anan malaman suka tsaya Amma ranarda aka Kara zama zamu saka muku cigaban
Allah ya kyauta
Ameen ameen
Allah yasaka da alkhairi yakaremu daga sharrin me tatsine
Ameen ameen
Amin Amin
Wannan katon banza ne. Dan iskane basuda kunya masu dun gure a sallah wai su yan Kala kato KO Kala kwace
Mallamai ma sunce "tsakanin mulsulmi da kafirci shine sallah" a Qurani is samo wannan?
😂😂😂 Gaskiya wannan ba dan kura a niyu kake ba dan jahilah niyu kake ina kataba jin sallah ba ikama ba tahiya ba ruku u
Allah kasa mu da ce !!!!!!!!!
Ameen ameen
Rigasa new TV wannan makabala qur Ani bashine ya koyarmasu raka a dayaba AA raka a hudune AZAHAR la asar 3 magriba 4 Isha 2 asuba Kuma a qur ani
Fahimatar su kenan fah Amma zamu kawo muku babban malaminsu
Wannan qatun baima fahimci qura'anin bama kwatakwata bama
Malam dan salafawa kaima akoyi gyara a sujadar ka wallahi annabi yayi gaskiya karshen duniya addini zai kasu kashi kashiii
Dan kalakato bakada gaskiya ka koma makaranta
Ai dama barshi an kuma gashi yace yanda ake Sallara ƙaryane
ambata gashin ce Waddallazina kafaru
Assalamualaikum Dan Allah kusa Mana raguwa 🤲🤲
Zamu saka muku inshallah mungode 🙏
Allah yabawa Mal tsahokawa
Kadena rubuta rigasa tv news akan videos naka iya na kasan yawadatar kuma sekafi samun subscribers
Ina godiya da shawararka , Amma inayin hakan ne saboda masu daukar videos dinmu , Kuma sufimu amfana dashi, dafatan kafimci dalili
Kai manta Koi suna
Salam Walekum in Neemuch Yousuf vah number dekar Sala today festival
Kai duniya amma banga laifinkuba yan kala kato yan boko haramma sunce wai suma musulmaine kowa ze tadda ALLAH
Wanna ko kama damalimi baiba
Yawwa_ ku duk vangarorin ku bakukawo ma'anar kalmar Assala ta ba (salla)
Sannan bakukawo ma'anar kalmar sujjada ba ' a Hausa.
Gabadayanku da sauranku
Allah yasa mudace 🙏
Wai Kuma bnda abinku Kuna ganinsa kunsan kan ba dadi Kuma kuna biye masa 🤔🤔🤔
Wannan dan kala katon ko ayoyin targadasu ya keyi baya karantosu daidai.
Yanaga yayan banza
Pls what is the name of the two mallams
Menene kala Kato
To Kai dakace durkuso shine ruku'i , to kafi sauran larabawa fahitar latabcibe? Da basayin haka?
Wanda duk yakira mabiya kur'ani da "yan Kala Kato, inayi masa nasihi da yayi gaggawar tuba zuwaga Allah , inkuwa baiyiba to tabbas zai hadu da fushin Allah karshe ya sanyashi acikin wuta!!
Gaskiya bakada ilimi Anamagana ta ili kanawu kiyaya aciki
Gaskiya kalmar da ta dace da masu wannan aqidar sai qala-qato domin sun kore hadisai kaga kenan ba daga Annabi Muhammad SAW suke karbar alamurran addini ba daga wani qato ne wadda sauran musulmi basu san dashi ba domin isnadin yankakke ne
Yazakuce yan salafiyya da yan Qalaqatu, ai yan Salafiyya sune yan Qalaqatu .
Wan aiba adine ne sukeyi iskancine
Wannan ainasuke
Agarin kaduna suke
Anye wannan MAIHANKALI ne?
San banza kenan,gargajiya ko ciwo ba Fatiha ba ,surah?
Ansamu nustsuwa amma ba suda ilimi yadda ya kamata
Gaskiya ne
Tab wannan jahilci dame yay kama Allah yasa dan kala kato ya dawo hanya.
Ameen ameen
كلكم تدخلون الجنة إلا من أبى قال ومن يأبى يارسول الله. قال من أطاعني دخل الجنة ومن عصاني فقد أبى
Mallamia kuna bamu kunya
ALLAH karabamu da jahilci
Ameen ya Allah 🙏
Dan qala qato duka yayi duka 😂😂
Sosaima kuwa
Amma dik Wanda yayi wannan rubutun fasikine
Kuma dik Wanda lekiran masu
Malam AMSA bagidajen Nan shine mu MUNAYIN IBADAN DA MANZON ALLAH S A W YAYINE
Shine gaskiya
Mallam is kinda barmu kunya
Wai haka qala qato suke bass sallah
Wallahi kuwa
Wasu ba
Tabbas Kur'ani se da karatu
Siil
Dan iskane bayahude baiyada da mazancin manzon Allah ba
Chi ubanshi malan
Bakusan Yan kalakatoba !
Allah yasa mudace
wai anan mukabalane akeyi 🤣🤣🤣🤣wannan film din akwai akwai na buyinshi, subuwun ducka «+» 🤣
Prosternation ne sujud da goshi ake sujada
Alamomin su bisa fuskokin akwai alama sujada bisa fuskokin su bi ma’ana bisa goshin su akwai alama suhada
Masha Allah
@@RIGASATVNEWS Malam ya rago yan izala sosai.wannan sallah da suka karanta haka sallah take a Qur’ani black and white bata bukatar sharhin kowa.
Wacce suke kira sallah soro…wannan ita ce sallah abuda guda rage ta akeyi saboda soro bi ma’ana babu arwalla babu kuma cikakkayar natsuwa ta zama kassaru kenan.
In an natsu sai ayi arwalla sai kuma a natsu hankali kwance.
Qur’ani bai rage komi ba duk ibada tana ciki.wajen Qur’ani RUDU NE.
@@halidhatim8618 halan kaima kana Kan wan Nan akida ne ?
Har yanzu in baka karanta Alqur'ani A sallarka ba, To kazan ba zallar Qur'anin ba kenan!
hhhhhhh dan qala-qato bala'i ne kut.🏃🏃🏃🏃🏃😂😂😂😂😂
Kai jahilci baiba
Duniya kenan akwai mutane kala kala
Wallahi se ahakkali
Assalamualaikum warhamatullah dn alh katuramin WhatsApp number zan tura Maka Wani abu dazai taimaka wamutane
07047711123