tattaunawa da rigasa tv news tayi da masu akidar kur,ani zala

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • tattaunawa ta musamman daga masu akidar kur,ani zallah Wanda tasharmu maisuna rigasa tv news takawo muku domin ilimantar daku da nishadan tardaku
    kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryenmu kamar haka
    karatuttukan malaman musulunci
    labarun kannywood
    labarun hausa
    labarun siyasa
    labarun duniya
    _____________________________________________
    domin neman Karin bayani gameda wan nan Tasha Zaku iya tuntubarmu a numbar wayarmu kamar haka
    07047711123
    www.usmanauwal859@gmail.com

ความคิดเห็น • 69

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya shawara ga masu gidajen jaridun na social media kula da tarbiyya dakuma yadda zamani ke tafiya wannan kuna taimakawane wajen rushe addinin Allah da kuma dakushe sunnah, wadannan mutane sundade suna yada sharri a addini amma yanzu ku kuke tallansu har sukeyin suna kuma yara ke koyon aqidun

  • @aminumakaranta6418
    @aminumakaranta6418 ปีที่แล้ว +1

    Kaskiya baka kyutba Dan uwa da kadauko wayanan mutane kasaka Dan niman duniyarka kana tallata su Allah yashirye mu amin

  • @saniabdullahibatsari8888
    @saniabdullahibatsari8888 ปีที่แล้ว +1

    Adai basannu da alamarin Allah

  • @nawasmuhammed4887
    @nawasmuhammed4887 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya rigasa Chanel Nan kan kun kofsa don wannan tallata mummunar akida ne

  • @mohamedcisse1766
    @mohamedcisse1766 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah yaturo manzon shi dan muyi koyi dashi wallahi duk wanda yace bazaibi kouyer manzon allah ba yabace

  • @sheriffali9621
    @sheriffali9621 2 ปีที่แล้ว +1

    Ai Kuma rigasa tv kunabata lokacinku da irin wayennan mutanen ai Wannan daga kaganshi ai kaga dankoya Amma kubashi dama yanabata mutane masu karimin kokolwa dajahilai

  • @isiyakuabubakar7691
    @isiyakuabubakar7691 2 ปีที่แล้ว +3

    Musulmi idan baibin koyarwa manzon allah akwai gyara awannan musulunci

  • @saminubala3743
    @saminubala3743 ปีที่แล้ว +1

    Subhanallah wannan bala I Allah yakaremu

  • @sanimohammed2122
    @sanimohammed2122 2 ปีที่แล้ว +2

    Quraniyoon mabiya Sheikh Saleh Bello Kano. Haka suke sallah. Basu da yawa amma akwai a duniya.

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk ปีที่แล้ว +1

    Almajiran mai tsine ne cikin ragowar yaki tir da wannan munanan aqidu, wallahi ba musulmi bane

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 2 ปีที่แล้ว +1

    Mai shaye shaye 'gudaina saka mana su

  • @adamouomar5062
    @adamouomar5062 2 ปีที่แล้ว +1

    Inalilahi wa ina ilaihin rajiun (3)
    Subhana lah lah toh Allah ya Shirley ku

  • @issazebeirou2006
    @issazebeirou2006 2 ปีที่แล้ว +1

    Kouma fa irgasa tv kouvar fa matamouna dalocatu

  • @adamouomar5062
    @adamouomar5062 2 ปีที่แล้ว +2

    Assalamu alekum barka ku da warahaka gaskiyya baikamata kurika biyewa ire iren wanan mutun ba saboda ba wanda yakamata kubiyewa bana saboda gaskiyya duk wanda bai yada da

    • @adamouomar5062
      @adamouomar5062 2 ปีที่แล้ว

      Da Monza Allah ba wanan yariga da yasaki hanyanr adinin musulinci

    • @dsunnah5593
      @dsunnah5593 2 ปีที่แล้ว

      Ai su rigasa tv yakamata idan zasuyi irin wannan firar to sai sutura malami yayi Masa tambayoyi Kuma malamin Wanda yake malamin gaske ba Wanda yake amsa sunan malami ba.

  • @donmusty51
    @donmusty51 2 ปีที่แล้ว +3

    Wai ku rigasa TV idan ba hauka Ke damun ku ba wannan yayi muku kama da musulmi ne

  • @muhammadadam350
    @muhammadadam350 ปีที่แล้ว +1

    Wannan baida alhankili

  • @tukurmohamed4968
    @tukurmohamed4968 2 ปีที่แล้ว +1

    To Allah kadoramu akan hanya madaidaiciya alfarmar annabin rahama

  • @moufadalsanoussialassane1254
    @moufadalsanoussialassane1254 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya chirya ka dan kayi assara

  • @susueslamnewhiwete6540
    @susueslamnewhiwete6540 ปีที่แล้ว +1

    Hhhhh akwai hauka zalla

  • @kebiislamofficiel7552
    @kebiislamofficiel7552 2 ปีที่แล้ว +1

    Ya allah ya allah kazabamana mafi day day amin 🕋🤲🤲🤲

  • @murtadwaharuna9950
    @murtadwaharuna9950 ปีที่แล้ว +1

    Dan Allah a taimaka min da number wayar sa ina son nayimaka tambayoyi

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 2 ปีที่แล้ว +5

    Magana ta gaskiya bekamata kuke kawo irin wadanan mutanenba saboda rikitar da musulinci wasu binsu xasuti

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Su suka kawo kansu garemu dasunan sunaso azauna dasu domin ayi mukabala acewarsu sunada hojjoji dazasu Kare kansu

    • @safwanbala2291
      @safwanbala2291 2 ปีที่แล้ว +1

      Wallahi kuwa

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 2 ปีที่แล้ว +1

      @@RIGASATVNEWS to aisu manufarsu tallata muguwar akidarsu

  • @qassimmusa8614
    @qassimmusa8614 2 ปีที่แล้ว +1

    Rigasa tv becareful kudaina hirada irin wannan mutane

  • @ibrahimbabangida6016
    @ibrahimbabangida6016 2 ปีที่แล้ว +2

    Ashe yafi me kidnapping BARNA

  • @muhammadsagirabubakar5651
    @muhammadsagirabubakar5651 ปีที่แล้ว +1

    Kagan shi ko annuri babu afuskarsa saboda sabon allah

  • @matakinrayuwa830
    @matakinrayuwa830 2 ปีที่แล้ว +1

    Shi wannan ɗan tatsine ne ko wanene?

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Dan kala katone

    • @matakinrayuwa830
      @matakinrayuwa830 2 ปีที่แล้ว +1

      Ɗan tatsinen kenan haka muke kiran su ta yanki da nake... Allah shi kyauta.

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 2 ปีที่แล้ว +1

    Dan allah wayannan sukuma yan wacce tarikane

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Wadan Nan mutane Yan qur,Ani zallah kenan , Kuma suna zaune a kaduna ne tareda babban malaminsu

    • @muhammadaliyu6050
      @muhammadaliyu6050 2 ปีที่แล้ว +1

      Yan izalane

    • @user-co9km6rw5v
      @user-co9km6rw5v ปีที่แล้ว

      @@muhammadaliyu6050 Yan kala katone bayan izalabane

  • @qassimmusa8614
    @qassimmusa8614 2 ปีที่แล้ว +2

    wannan ai dan kwayane yanzuma a buge yake.

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Malam alkasim ayimasa adalci😀

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 2 ปีที่แล้ว +1

    Tabdijam gafa dan iya

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Idan kana Raye zaka Sha kallo

  • @h.n1977
    @h.n1977 2 ปีที่แล้ว +3

    Wai mi ne amfanin fira da wannan, idan Mutun yace Bai Yar da da maganar Manzon Rahama s.a.w, domin shine ya koyar da sahabban da a aikace, Kuma shine mafi Fahimtar Al Qur'ani . Wannan Mutun Yaya za ku kirashi Musulmi.

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว +1

      Wan nan gaskiyane Allah yasaka da alheri

  • @najibullahsalihu847
    @najibullahsalihu847 2 ปีที่แล้ว +1

    Yace: malamai sunce wadda yayi kari a addini kafirine, to wasu malamai ne?
    Sunansu da kuma littattafan da suka fadi hakan!

  • @haussaibou3124
    @haussaibou3124 2 ปีที่แล้ว +1

    Wawanfa dan qwayanefa

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Anya kuwa abokina ,kokuwa dama kasan shi me ?

  • @isiyakuabubakar7691
    @isiyakuabubakar7691 2 ปีที่แล้ว +1

    Maganar banza

  • @ibrahimbabangida6016
    @ibrahimbabangida6016 2 ปีที่แล้ว +1

    Shege wallahi na dauka irin yan Kidnapping ne da yan sanda suka kama
    Jahilin kawai

  • @isiyakuabubakar7691
    @isiyakuabubakar7691 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai akwai rashin hankali acikin maganar wannan mutun

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 ปีที่แล้ว

      Akwai sauran karatuttukan su dazamu kawo muku

  • @lawalbello448
    @lawalbello448 2 ปีที่แล้ว +2

    Jahilci Rigar kaya

  • @safwanbala2291
    @safwanbala2291 2 ปีที่แล้ว +1

    I would waste my time by watching this nonsense idan bazaiyi ba ku mance dashi wawa kazami kawai

    • @muhammadsalis5501
      @muhammadsalis5501 2 ปีที่แล้ว

      wannan wawan ai wannan ba sabon abubane dan kala Kato ne tun kafin ahaifi baban shi ake kala Kato