Zanga zanga Ya Fara Kankama Rikici Ya Balle Tsakanin Matasan Tiktok da malamai Gameda Zanga zanga...

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.พ. 2025
  • Subscribe AL-Ishara TV

ความคิดเห็น • 46

  • @SulemanGk-by5mt
    @SulemanGk-by5mt 7 หลายเดือนก่อน

    Asalam happy fride

  • @SamiraSalisu-uy1uq
    @SamiraSalisu-uy1uq 7 หลายเดือนก่อน +4

    Gaskiya malamae kuyi hakuri

  • @AminuIsmail-c8l
    @AminuIsmail-c8l 7 หลายเดือนก่อน +2

    Agaskiya ba zanshiga zanga zangaba. Amma. Ina rokon. Allah yaba masuyi. Nasara. Allah, yasa sukawo munacanji. Na'Alkhairi, aqasarnan.

  • @ShettimaMusa-z9l
    @ShettimaMusa-z9l 7 หลายเดือนก่อน +2

    Matasa kada muyarda malamammu na Nigeria Ana basu kongila

  • @aliyuzangina5530
    @aliyuzangina5530 6 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya bai kamata ace munbar wannan bawan Allah da yake kokarin kwato mana yanci ace akanmu an kamashi amman kowa yaja baki yayi shiru ya kamata a fito a nunawa gwamnati kama wannan bawan Allah bauyi daidaiba muyi cincirundo mutafi inda akaje aka rufeshi hakan shine ya kamata

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 7 หลายเดือนก่อน +1

    Inna malamai masu Muslim Muslim azzalumai Allah ya Isa y'ayan wahala.

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 7 หลายเดือนก่อน

    Ameen yahayyu yaqayyum gaskiya anacikin wahala munamuku addua allah yasa kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy allah yakaremanaku alfarmar annabi saw haquri kam anijeria munyishi allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa🤲🤲

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 7 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah Allah bada saa Allah Ayinasara👉🇳🇬💪

  • @AhmadAliyuS.kaigama
    @AhmadAliyuS.kaigama 6 หลายเดือนก่อน

    Allah yasaka ma da wannan bayani akan su kawo mana abinda Yakamata muyi banda zanga zanga!!!!😢

  • @bashirsuleiman9760
    @bashirsuleiman9760 7 หลายเดือนก่อน

    Allah ya Kawo mana mafita. Aima sanatoci kiranye. Zanga zangan lumana Yana da kyau idan yan Iska basu bata shi ba

  • @IibrahimaLfulaniilaute
    @IibrahimaLfulaniilaute 7 หลายเดือนก่อน

    Good morning how are you

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 7 หลายเดือนก่อน +3

    Babu wani azzalumi da sunan malanta ko a wane akida yake da zai hana mu zanga zanga. Ku shige mota kuci abinci sannan ku hana mu

  • @KHAIRANINSHAALLAH99
    @KHAIRANINSHAALLAH99 7 หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi Malam izala San ranku yayi yawa kun jefa Nigeria cikin bala'i, Kuma Allah zai zaka mana. Amma daga malam izala a kwai wa yanda ba mutanan Allah ne da Shugaba SALLALLAHU ALAIHI WA SALAM. YA HAYYU YA KAYYUM ka saka mana🇳🇬

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 7 หลายเดือนก่อน +1

      Ta ina ne malamai suka jefa Nigeria cikin bala'i?

    • @ibsnomaa
      @ibsnomaa 7 หลายเดือนก่อน

      Azzalumai ne

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 7 หลายเดือนก่อน

      @@ibsnomaa meye zaluncin da suka yi?

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 7 หลายเดือนก่อน

      ​@@sabiumusarg7182Nima dai shi nake so na sani. Wai duk wa dan suka Saka Nigeria cikin bala'i Amma ba Wanda suke zargi sai malamai saboda su suka Raina.

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 7 หลายเดือนก่อน

      @@zynarbmustapher6588 Abin da na gani kenan.

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 7 หลายเดือนก่อน +3

    Malamai kuji tsoran Allah wlh munacikin wani hala dan haka wlh mungaji da bamu hakuri(Ya_shabab)

  • @rabiutasiusalisu395
    @rabiutasiusalisu395 7 หลายเดือนก่อน +1

    Sokwayen mallam

  • @mubarakabdullahisalihu7414
    @mubarakabdullahisalihu7414 7 หลายเดือนก่อน +3

    Sai mun Fito

  • @AssamaYaoh
    @AssamaYaoh 7 หลายเดือนก่อน +4

    Maluman yan son zuciyane

  • @NrsKDDano
    @NrsKDDano 7 หลายเดือนก่อน

    Ma sharrantan wasu daga cikin Malamai suna daga cikin mtsalar Mu a Nigeria.

  • @MustaphaMagaji-dh9hp
    @MustaphaMagaji-dh9hp 7 หลายเดือนก่อน +1

    wannan gaskiyane

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 7 หลายเดือนก่อน

    Shi wannan tsinannen Kabiru gombe din dan maula mabaraci da sunan malami, azzalumi kawai. Wallahi sai munyi insha Allah

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 7 หลายเดือนก่อน

      Kuje kiyu Allah yasa a kashe ku a can😂

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c 7 หลายเดือนก่อน

      Allah ya tabbatar da Alkhairi ammafa zanga zanga bata haifar da Alkhairi, Allah yasa mu dace ya kawo mana mafita

  • @sharaniuba4667
    @sharaniuba4667 7 หลายเดือนก่อน +1

    Abinda zamuyi shine addu'a idan antaru ayi alkunuti ayi addu'a ayi istigfari
    Kowa ya canza halinsa ya koma na kirki
    Wanna shine mafita
    Bawai zanga zanga ba

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 7 หลายเดือนก่อน +1

    Sufa malaman musucewa Kar ayi zanga zanga toh wannan tzadarrayuwa ko ajikinsu wllh

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 7 หลายเดือนก่อน +1

    Kuntaba ganin wanda baya cikin wahala yasan wahala??
    Ai wadannan shegun malaman idan su zaku biyewa toh wlh mutuwa da yunwa yanzu kuka fara.
    Shegu masu ci da addini

  • @khadijamuhammad7338
    @khadijamuhammad7338 7 หลายเดือนก่อน

    😭😭😭😭🤲🤲🤲🙏🙏🇳🇬🇸🇦

  • @AliMazaje-v8z
    @AliMazaje-v8z 7 หลายเดือนก่อน +1

    😅

  • @ZinatuYusuf-s5i
    @ZinatuYusuf-s5i 6 หลายเดือนก่อน

    Mutane muji tsoro Allah magyara halayanmu mu mutuna akwai mutuwa akwai hisabi duk wadda yayi dai dai zaiga daidai Allah yazabamuna shuwagabanni dai dai damu masu azabtarmu badan manzon Allah tsira da abincin Allah sukaqa tabba agaresa yaroqa muna Allah ba komai zamuyi Allah yajinkirta muna sai munje gaban dayanzu mudade da shudewa batamu Akeyi

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 7 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya tsinewa malaman da suka sa muka zabi wanna Dan iskan shugaban.

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 7 หลายเดือนก่อน +1

      Kudai da ba kuda wayo ba Wanda yayi muku dole da Wanda ya Saka Maka bindiga yace zaika zabi Wani.

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 7 หลายเดือนก่อน

      @@zynarbmustapher6588 ke macece da Namiji ne da yaji martani

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c 7 หลายเดือนก่อน

      Bawan Allah bafa bindiga aka dora maka Akai aka sakaka dole kayi zabeba, sannan ba yaro bane Kai da za'a saka dole, Dan haka muji tsoron Allah mudinga furta Kalmar adalci, Allah ya kawo mana mafita

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 7 หลายเดือนก่อน

      ​@@zynarbmustapher6588Baki dadda raba kenan ko? Zan Miki hawan kawara wallahi tam.

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 7 หลายเดือนก่อน

      ​@@HajaraAbubakar-i5cyata Inna jin kunyarki.

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 7 หลายเดือนก่อน

    Kutumar uban kabiru gomben....malamin gwamnati ne

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 7 หลายเดือนก่อน +1

    Sai mun fito,
    Gwara ma mu zama yan tadda
    Allah yasa akone villa,
    Akone abuja,
    Allah yasa Nigeria tayi upside down.

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 7 หลายเดือนก่อน

      Ba amin ba. Dai ka zo ka kone ai mugani.