Ikon Allah inkarame ace karame inkayi kibama ace haka tofa sa ido sana ar banza Allah nefa yahutarda ita 😮😢konchiyar hankalinefa kibar Allah yakauta kucemata masha Allah
Ikon allah wanan way ina ruwan ku da ita ne kudai yan nigeria Allah ya jarrabe ku da surutu abunda bai cha fekuba sai kun tsoma bakunan ku a cikin kai Allah ya chirya ku
Meye abin tausayi aciki duk yanda Allah yayi ka sai ka gode masa
Hadiza tarame kunce tayi laifi safiya tayi qiba itama surutu kai jama'a mikuke sone
Ita Gabon din wane irin ciwon bakine ba amataba tayi qiba Kuma taxo tyi slimming Shima yaxama abun magana
Ikon Allah inkarame ace karame inkayi kibama ace haka tofa sa ido sana ar banza Allah nefa yahutarda ita 😮😢konchiyar hankalinefa kibar Allah yakauta kucemata masha Allah
Ikon allah wanan way ina ruwan ku da ita ne kudai yan nigeria Allah ya jarrabe ku da surutu abunda bai cha fekuba sai kun tsoma bakunan ku a cikin kai Allah ya chirya ku
Ina ruwanku, kai jamaa
Haba yayi yawa gaskiya
Masha Allah
Allah ya kara bada zaman lafiya
Gsky jikin MashaAllah
Habadey Safia ,ki dan ragué yafi ki san lafiyar ki
Wlh baki kyuba😂
Dan adam kenan
Astagfirullah Masha Allah
Wannan kibar sai a slow
Matsiyata munafukan banza meye alfanun wannan labari kenan kenan duk yadda takasance rayuwarta ne ina ruwanku
Munafukai kawai
Babu wani abin fahari a wannan kibar,go see doctor pls
❤❤❤
Meye na innalillahi anan ?
Kai Kun shiga uku
😂😂😂😂
Lallai fa Abadar tausayi ALLAH yabata lpy
Subhanallah kai
Akaita wajen likitan hadiza gabon
😂😂😂 wato akaita, irin bata ma iya tashin nan. cewa zakayi taje taga likitan hadiza. Mata da kafafunta
@@nafisaabdulmalik355 da alama bata iya tachi
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂🤔🤔🤔
👍🙏
😂😂
Masha
Allah