Mijina ne ya bani kwarin gwiwar shiga fim din Fatake kuma har yanzu shi yake karfafamin gwiwa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 234

  • @yarimanamakkah1640
    @yarimanamakkah1640 11 หลายเดือนก่อน +7

    Dan zatin Allah malamai sushiga lamarinna dominkuwa tana soyaya ganitsuwa wlh fatan alkhairi kakata amina Allah ysakudena keda mijinki

  • @dahirubala9586
    @dahirubala9586 ปีที่แล้ว +6

    Amman Allah wadar wannan miji naki don ba musulmin qwarai bane inba sakaran miji ba wazaibari matarshi tayi mu Amala da wani namiji

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 10 หลายเดือนก่อน

      Kuma ana haskawa duniya qiri qiri

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 7 หลายเดือนก่อน

      Kwarai ma kuwa,dan duk musulmin kirki bazai aikata haka ba,addayyus ne

  • @aishatsadiq
    @aishatsadiq 9 หลายเดือนก่อน +6

    Subhanallah,mlm Amina kiji tsoron Allah,mijinki da dukkan danginki dana mujinki suji tsoron Allah,suma wadanda suka sakaki a film in nan suji tsoron Allah,Allah ya ganar damu baki daya,ya karemu da fadawa sharri irin na yahudawa da nasara,.Amin,Allah ya shirya.

    • @usmanshehu4018
      @usmanshehu4018 8 หลายเดือนก่อน

      Wannan gaskiya ne wlh Tana yawo Babu hijabi Amma ko kadan baa tsawatar dracator Shima Bai kyauta ba😊

    • @nafsykenny
      @nafsykenny 8 หลายเดือนก่อน

      Amin

    • @aboukhalil7625
      @aboukhalil7625 6 หลายเดือนก่อน

      Mamana ta kaina Allah yatemaka se anyi hakuri Kuma da surutun mutane ki kwantar da hankalinki tinda mujinki ya amince magana ta kare

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 2 หลายเดือนก่อน

      Dan shegiya

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 2 หลายเดือนก่อน

      Dan shegiya

  • @BilyamineYounes-p9i
    @BilyamineYounes-p9i 7 หลายเดือนก่อน +2

    Tofah saikirike masa amanasosai mijinnaki yayikokarifahsosai sabodaya boyekishinsa sosai masha Allah

  • @Ebraheemkhaleel2479
    @Ebraheemkhaleel2479 11 หลายเดือนก่อน +2

    Can't wait to see part 12 after labarina sai fatake best of best.
    And I like your simplicity wallahi.

  • @SanissiBBA-sx5gm
    @SanissiBBA-sx5gm 11 หลายเดือนก่อน +3

    Allah ya chiryeku wannan kamar wasa dawuta da fetirne kukeyi

  • @FaouziyaIssaka
    @FaouziyaIssaka ปีที่แล้ว +9

    Wallahi abun mamaki yake bani wallahi Allah ya sa mudace Allah ya sa mucika daimani hmmm duniya tazo karshe

  • @JohnAlanga-bt4cy
    @JohnAlanga-bt4cy 11 หลายเดือนก่อน +2

    Your movie is very impressed, good woman.

  • @salimauwal6074
    @salimauwal6074 11 หลายเดือนก่อน +1

    masha Allah ❤yayi yayi ❤mallama ❤fatima a shirrin fatake ❤a zahirince kuma ❤Amina umar ❤a'to da kyau ❤ inai'miki kyakyawan fatan alkairi arayuwa insha Allah ❤
    kuma inaso insanar dake cewa wlh shirrin fatake yana matukar burgeni sosai ❤kuma haryanzu ina kallashi
    yanzu hakama ina djiran épisode 12
    na gaba insha Allah ❤

  • @hajiafatash115
    @hajiafatash115 10 หลายเดือนก่อน +2

    Alhamdulilah I pray I will one day join the team Insha Allah ❤😊

  • @mohammedanyass
    @mohammedanyass 9 หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi in son SADIQ SANI SADIQ Ni Dan Ghana ni Muji dadi kwarai da wanna film munku na Ghana Allah ya taimaka muku alfarma SAYIDUNA MOHAMMED RASUULULAHI SALLALLAHU ALLAIHI WASALLAM AMEEN YA RABBI YA ALLAH SADIQ MA'SALAM

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 7 หลายเดือนก่อน

      Inshaallah ALLAH bazai temakesu ba ,miye abin burgewa,matar aure

  • @Maryammuhd-j9n
    @Maryammuhd-j9n ปีที่แล้ว +8

    Lallai mudena raina maxan nigeria ko ba komi suna kare mutumcin mu 🤔🤔

  • @HaulatNasir-th5nq
    @HaulatNasir-th5nq 7 หลายเดือนก่อน +1

    Wa iyazabulluh, musulmai amma da aiki irin na arna,tana matar aure,tana film, idan har mijinta bai tuba ba,ya hanata film,ya mutu cikin wannan hali, manzon ALLAH (S A W) yace dan wuta ne,da drctor,da artist din,da iyayenta,da ita kanta sun aikata babban kuskure,matar aure kazantar tayi yawa wllhi😭

    • @sunnatv2166
      @sunnatv2166 5 หลายเดือนก่อน

      Kai Malam kaji tsoron Allah, a ina ka karanta wannan hadisin ??

  • @Abbakarsulaiman8776
    @Abbakarsulaiman8776 11 หลายเดือนก่อน +3

    Gaskiyar magana wlh akwai matsala Allah dai ya shiryeku

  • @FaouziyaIssaka
    @FaouziyaIssaka ปีที่แล้ว +5

    Haba my sister shine wani gurin kina fitowa ko kalabi babu bay daceba wallahi mace gidan mijinta shine rufin asirinta

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 ปีที่แล้ว

      Please awana fim tataba fitowa

    • @AlfredLuka-x1j
      @AlfredLuka-x1j ปีที่แล้ว

      Gaba daya musulman ghana basu saka mayafi, dankwale shine mayafin su, haka ghana suke

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 ปีที่แล้ว

      @@AlfredLuka-x1j kenan yar gana ce

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว

      Hakafa wani gande gande akan Titi, mu Nigeria ko budurwa ba zata fita hakaba bare me aure, komai qanqatar mayafi ta yafa sai de idan ba musulma ba, ko arna a Nigeria wasu suna sa mayafi musamnan na Arewa

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 ปีที่แล้ว +1

      @@sakinadeeni4713 Yan matan yanzudai kamar shigarta suke sufita mayafi awuya afito titi kuwa shedai ALLAH kyauta

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว +8

    Wa iyyazu Billah. Allah ya shirya Amin
    Daman sai ka zauna da mutane kala kala zaka gane yan’ Nigeria akwai kula da addini musamnan Arewa a Arewar ma Kano, wallahi ba yabon kanmu nake ba kuma koda ace larabawa ne, sai de kawai mu yiwa Allah godiya Alhamdu Lillah

    • @saniasanisaeeb6669
      @saniasanisaeeb6669 11 หลายเดือนก่อน +1

      Wlh kuwa da badaga bakin ta bane wlh bazan yaddaba

    • @molunneje1422
      @molunneje1422 11 หลายเดือนก่อน +1

      Wllh kuwa haka ne

    • @yarimanamakkah1640
      @yarimanamakkah1640 11 หลายเดือนก่อน

      Gaskiya wasu larabawan sun fimu zamuzo nabiyu sukumana farko Alhamdulillah

    • @sadiyaaminu4366
      @sadiyaaminu4366 11 หลายเดือนก่อน

      ​@@yarimanamakkah1640 basu fi ba fa

    • @yarimanamakkah1640
      @yarimanamakkah1640 11 หลายเดือนก่อน

      @@sadiyaaminu4366 kamarya

  • @usmantijjani2667
    @usmantijjani2667 ปีที่แล้ว +7

    Gaskiya bantaba ganin sakarai a duniya irin wannan mijin naki ba tab Allah wadaran wayewa

    • @hafsalabib
      @hafsalabib ปีที่แล้ว +1

      gskya kam dai

    • @ZahraAbdallah-f3d
      @ZahraAbdallah-f3d 9 หลายเดือนก่อน

      😂😂😂

    • @taibaabubakar5512
      @taibaabubakar5512 9 หลายเดือนก่อน

      Ku, kukasan wana 😏😏😏tunda bachin Amana shi tayi ba

  • @yusufmaiwakatv2702
    @yusufmaiwakatv2702 5 หลายเดือนก่อน

    Allah yshiryemu Ameen

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 11 หลายเดือนก่อน +4

    I like Hausa Ghana❤

  • @HafsatAbubakar-ph1mg
    @HafsatAbubakar-ph1mg 10 หลายเดือนก่อน +4

    Toh fah wata masifa zata shigo ma aurata zasu fara film Allah y kyau ta

  • @nagudutv
    @nagudutv 7 หลายเดือนก่อน

    Allah Ya sawwake.

  • @nuhuhussain9551
    @nuhuhussain9551 8 หลายเดือนก่อน +2

    allah dai yakyauta, ga yan kannywood wasu basuda imani tsaf zasu yaudareta suyita mata allura, kokuma kawalai su dunga hadata da yan siysa'

  • @AbubakarBawaIbrahimdkw
    @AbubakarBawaIbrahimdkw 6 หลายเดือนก่อน

    Ameen thumma Ameen inaso naganki fateema❤❤

  • @HafsatUsmanMuhammad-u3p
    @HafsatUsmanMuhammad-u3p 10 หลายเดือนก่อน +2

    Masha allah ♥️

  • @abdrahmaneibrahima5530
    @abdrahmaneibrahima5530 7 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya Mijin ki bay kewtabah da yabarki

  • @Ibstudioguidaofficiel
    @Ibstudioguidaofficiel 10 หลายเดือนก่อน +2

    ❤❤❤❤❤ mâcha amina allah chikara basira fatima tuki chiri

  • @abubakarmahmud815
    @abubakarmahmud815 ปีที่แล้ว +3

    Wlh lokacin da gan fim din sey naji ina matukar gaunar fimdin amma danaji labarin wai juruman tanada aure har gabana yafadi dan allah meye wannan ne har da matar aure a fim wannan abu bayyiba yar uwa ingayamiki wani abu wallahi summa tallahi mijinki baya gaunarki inda yana gaunarki wallahi bazai barki ba har kici fim har ma kuna maganar soyayya da wani Allah dey ya kyawta

  • @AbbasTijjani17
    @AbbasTijjani17 10 หลายเดือนก่อน +2

    Masha allah

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว +5

    Laaa yadkulil jannata dayyusun walaa yajid rihuhaaa...
    Mara kishin matar shi ba zai shiga aljanna ba kuma ba zai ji ƙamshin ta ba

  • @hadizaSalusu
    @hadizaSalusu 7 หลายเดือนก่อน +2

    Gaskiya mijinki baikyautaba

  • @maitalaAbubakar
    @maitalaAbubakar 11 หลายเดือนก่อน +3

    Amma wannan mijin naki baya kishinki Wani Kato yadinga kallon fuskan ki Allah sawake

  • @ummulkhairibalarabe8198
    @ummulkhairibalarabe8198 ปีที่แล้ว +4

    Allah mai iko

  • @RabilunBaga
    @RabilunBaga 5 หลายเดือนก่อน +1

    Wow Fatima ❤❤❤

  • @AbdullahKhadeejah
    @AbdullahKhadeejah 11 หลายเดือนก่อน +2

    Wai Wai Allah yashiyar damu.

  • @hadjiaaishayahyamossimaiga121
    @hadjiaaishayahyamossimaiga121 8 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah ❤❤❤❤❤🥰🥰 I love you my fafima

  • @giftnarkisus8062
    @giftnarkisus8062 8 หลายเดือนก่อน +1

    More blessings Fatima

  • @abusufianumubarak4988
    @abusufianumubarak4988 11 หลายเดือนก่อน +1

    Fatima u like food ooh Ghana all the best

  • @HashimuMohammed-t5z
    @HashimuMohammed-t5z 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wai dama kina da aure gaskiya bai daceba wlhy yan film kuji tsoron allah

    • @mariamIbrahim-z5h
      @mariamIbrahim-z5h 8 หลายเดือนก่อน

      What yr fucking business if she is a married woman buh still act... ones fracking tradition doesn't affect the other.... don't forget she is not from yr fucking country 😠😠😡😡

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 4 หลายเดือนก่อน +1

    Kuma Amma meyasa kika daina film din fatake

  • @Maryammuhd-j9n
    @Maryammuhd-j9n ปีที่แล้ว +3

    Allah kabani mijin da xe xamtomin makullin shiga aljannah 😢 wannan lalaci har ina

    • @abubakarmahmud815
      @abubakarmahmud815 ปีที่แล้ว +3

      Yar uwa wlh gaskiyanki ne Allah yasa muyi kekkawan qarce

    • @dahirubala9586
      @dahirubala9586 ปีที่แล้ว +2

      Wannan ai ya lalata mata rayuwa ne

    • @yarimanamakkah1640
      @yarimanamakkah1640 11 หลายเดือนก่อน

      Gaskiya Sai haƙurin Allah kasamugama lfy

    • @khadijamusa2373
      @khadijamusa2373 11 หลายเดือนก่อน

      Allahumma amen sister

  • @ZaHa-i4w
    @ZaHa-i4w 11 หลายเดือนก่อน +1

    Macha allah chari datake yayi kaiwoi

  • @maryamabubakar-uf1bg
    @maryamabubakar-uf1bg ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah Amina Allah yakaradaukaka

  • @TersooUdede
    @TersooUdede 4 หลายเดือนก่อน

    I love this movie

  • @ZikogymGym
    @ZikogymGym 11 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah allah yakara basira❤❤

  • @YusufDanmislmei
    @YusufDanmislmei 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan shi rinyanabirgimu❤

  • @mubarakaisahofficial
    @mubarakaisahofficial 11 หลายเดือนก่อน +3

    Most of the time in dare yayi shi yake kula da yara, inkuma na gama yazo ya dauke ni.... Hmmmm Allah daya gari bam bam

  • @samailaisah5641
    @samailaisah5641 10 หลายเดือนก่อน +1

    Yes appreciation

  • @WarakaMediaConceptsDevelopment
    @WarakaMediaConceptsDevelopment 9 หลายเดือนก่อน +2

    Toh

  • @aishamuhammadaudiaudi3392
    @aishamuhammadaudiaudi3392 8 หลายเดือนก่อน +3

    Inna lillahi😢da aure kina fim?Kuma ki fito a matar wani?san nn kinata yawo tsirara?ba mayafi?Gsky ni abun bai burgeniba kwatakwata😡Tur da wan nn miji naki wlh. Ina sanki a cikin shirin wlh,Amma Jin kinada aure kikayi wlh sai naji ba dadi.

    • @nagudutv
      @nagudutv 7 หลายเดือนก่อน +1

      Abun dai kam sam bai yi dadi ba.

  • @MurtalaAbubakar-d2b
    @MurtalaAbubakar-d2b 11 หลายเดือนก่อน +3

    Nidai banga abin bugewaba kasaki matarka kamar tinkiya

  • @AbubakarBawaIbrahimdkw
    @AbubakarBawaIbrahimdkw 6 หลายเดือนก่อน

    Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @yusufmusa5125
    @yusufmusa5125 11 หลายเดือนก่อน +3

    Lallai yakai dakiki tunda baya kishinki

  • @ibrahimyau9504
    @ibrahimyau9504 11 หลายเดือนก่อน +1

    Tab indaranka kasha kallo matar Aure da film suba hanallah allah yashirya mana zuri a Baki daya

  • @MaryamSurajo-s4v
    @MaryamSurajo-s4v 11 หลายเดือนก่อน +1

    Subhanallah 😢

  • @abdulazizalhassan506
    @abdulazizalhassan506 9 หลายเดือนก่อน +1

    Subhanallah

  • @ssouana4385
    @ssouana4385 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya mijinki wawane

  • @aminaboukaribawa3409
    @aminaboukaribawa3409 10 หลายเดือนก่อน +1

    Mashaa Allah

  • @BashirIanuwa
    @BashirIanuwa 10 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah 👌👌👌❤️ ❤️❤️❤️

  • @AbdoulayeAisha
    @AbdoulayeAisha หลายเดือนก่อน

    Merci ok

  • @bappaabdutv9992
    @bappaabdutv9992 7 หลายเดือนก่อน +1

    Menene asalin sunanki

  • @YusufAlmajirinmalam
    @YusufAlmajirinmalam 11 หลายเดือนก่อน +1

    Yes of course

  • @realqueen1795
    @realqueen1795 8 หลายเดือนก่อน

    I love this girl so much 😊

  • @abdullahimuhammad5823
    @abdullahimuhammad5823 ปีที่แล้ว +7

    Mijin naki baida kishi ya baki kwarin guiwa kiyi firm da mazaje ki zama matar wani ko yar budurwar wani kina masa abinda kike masa na biyayya koma fiye
    Gaskiya kin auri marar kishi

    • @AlfredLuka-x1j
      @AlfredLuka-x1j ปีที่แล้ว +1

      Wasan kwaikwayo ne ai,

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp ปีที่แล้ว

      Sannan tace maka a kabilarta ba komai bane

    • @bacanseabdul5500
      @bacanseabdul5500 ปีที่แล้ว +2

      @@ZulaihatFaisal-ge2zp
      A Addininta fa?

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp ปีที่แล้ว +2

      To addini kowa da irin fahimtarsa akaifa,bari nabaka misali,Turkey,kaga su basusan mayafi ko hijabi ba,dankwali suke daurawa kadai,kalli matasansu ma kwata kwata basa yawo da dankwalin dukka,amma su atasu fahimtar sunce Allah baice dole sai sun saka hijabi ba,hasalima tsaurin addini awajensu wai injisu yana haifarda ta addanci,kaga tasu fahimtar kenan,kuma babu yadda zakayi kacemusu ba musulmai bane
      Kalli england kwanaki ko london ce na manta wanda sukace sunma fahimci mace zata iya limanci,kuma har yanzu akasar akwai masallatanda mata ke limanci,suma wai haka suka fahimta😅😅😅abun dariya
      toh shi addini kowa data fuskar da yake fahimtarsa,wanima a upside down ya fahimceshi amma dai shi anasa ganin akan daidai yake
      so bama ita kadai ba,akasarin yan kasar ghana ayadda suka fahimci addini wannan ba komai bane tunda ba wani mugun aiki take aikatawa ba

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp ปีที่แล้ว

      And karka manta,duk da dai ni anawa ganinma mutanr sunwa hadisin wata fahimtar daban,Suna cewa Allah da zuciya yake aiki baya duban aiki ko siffa
      Toh atare da mutane basu fahimci hadisin ba,atawa ganin kenan
      Don Allah yana duba da zuciya kadai baice kafito tsirara ko kayi iya shege kace wai a zuciyarka ba haka bane,hasali ni anawa ganinma ai siffa tana daga cikin alamomin da ake gane nagarta da tsarkin xuciya
      To amma ya muka iyawa wanda ya fahimci nasa fahimtar??haka zamu barshi kai muyi fatan Allah sa mudace

  • @maimunahassanmuhd5286
    @maimunahassanmuhd5286 11 หลายเดือนก่อน +2

    Madallah da mazan Nigeria musulmai wlh Muna kamanta addini. Wannan wani irin jahilci ne. Sam bai kishin ki har kina iya fada mtssw. Rayuwar Ghana sam vatai ba wlh

  • @HamzaKadija-zz7wu
    @HamzaKadija-zz7wu ปีที่แล้ว +2

    Wow so nice

  • @AdauKwadage
    @AdauKwadage 7 หลายเดือนก่อน +1

    Fatima kijizoran Allah kinda mijifa

  • @AuwalAbdallah-xr1qg
    @AuwalAbdallah-xr1qg 3 หลายเดือนก่อน

    tabbas Fatima yar Ghana tafi dacewa da wannan film na fatake.

  • @بهارييوسف
    @بهارييوسف 8 หลายเดือนก่อน

    Allah Sarka fatima Allah yas maidacea

  • @fauziyahmad541
    @fauziyahmad541 11 หลายเดือนก่อน +2

    Wallhi wanan mutanan basusan Meye Aure ba har Aure yayi wanan lalacewar charrrr

  • @JamilabadamasiBabayaro-pw6dl
    @JamilabadamasiBabayaro-pw6dl ปีที่แล้ว +4

    Dan iskan miji kawae Kika aura, amma wallahi baya sonki

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 8 หลายเดือนก่อน +1

    Inalabari miminikum hhhhhh yagayariya fatimakihadu❤❤❤

  • @HindatuLawal-s2q
    @HindatuLawal-s2q ปีที่แล้ว +2

    Ashe da aurenta lallai mijinki ya yarda Dake, bayan haka gsky kinyi qoqari tunda shine film d'inki na farko 🥰

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp ปีที่แล้ว

      Gaskiya dai,kuma ita Allah yasa tarike masa amanar kanta yadda yadace

    • @HindatuLawal-s2q
      @HindatuLawal-s2q ปีที่แล้ว

      @@ZulaihatFaisal-ge2zp Ameen 🤲

    • @abubakarmahmud815
      @abubakarmahmud815 ปีที่แล้ว +1

      Yar uwa ba wani yerda anan kawai baya gaunartane kwata kwata

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว +1

      Wana irin yadda a sa6awa mahalicci gsky be dace ba, wai harda saurayinta matar aure da ita koda bata da aure haramun ne hadakar mace da namiji ba wata lalura
      Ba aiwa kowa ladabi a sa6awa Allah koda iyayanka ne ko mijinka. Allah ya shirya Amin

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 4 หลายเดือนก่อน +1

    Wlh Nima Ina sanki kuma kina burgeni Kuma sunanmu daya dake shiyasa naji jini mu ya hadu Kuma wlh ina sanki sosai please kiyimin reply

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 8 หลายเดือนก่อน +2

    Gaskiyane inayikifatima ❤❤❤

  • @bakardamisa9186
    @bakardamisa9186 ปีที่แล้ว +2

    Allah wandan shi

  • @balaaliedo243
    @balaaliedo243 5 หลายเดือนก่อน

    wow 😲 ashe matar aure ne ita, ama mijin ki baya kishi Akai ki wlh, gaskiya ki burge ni a film fatake sosai.

  • @shamanshahid9519
    @shamanshahid9519 11 หลายเดือนก่อน +4

    Wlh ko tattama banayi wannan mijin naki daiyyus ne wlh kuma baya sanki baya kaunarki ko kakadan gsky 😂

    • @nagudutv
      @nagudutv 7 หลายเดือนก่อน

      Da alama kam dai.

  • @abdoul3903
    @abdoul3903 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya kwta ama abun yayi muni sosay

  • @AdauKwadage
    @AdauKwadage 7 หลายเดือนก่อน +1

  • @IbrahimIbrahimdanauta
    @IbrahimIbrahimdanauta 5 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @sudaisaminu3559
    @sudaisaminu3559 11 หลายเดือนก่อน +5

    Amma wannan miji naki bai kyauta ba 😢

    • @YahuzaDanHajiya
      @YahuzaDanHajiya 11 หลายเดือนก่อน

      kina kokari wajen acting din Amma me gidanki Yana cikin lefi

  • @HauwaMohammed-q6u
    @HauwaMohammed-q6u 11 หลายเดือนก่อน +1

    Ikon allah sai kallo

  • @khadimibachiroudamagaram2983
    @khadimibachiroudamagaram2983 ปีที่แล้ว +11

    Ko awai bana tunanin yuwar haka saboda inada tsabar kishi, tayama har zan yarda da sakarci irin wannan kodako zafin talauci zai kashe ni zan gwomma natabbata akai da dey na bar Matata taje aduramata camera agwadama duniya tana buɗe baki wajen tsarawa wani kalaman Soyayyan karya da sunan Film.
    Wlhy koda dariyarta nagani agaban wanda ba muharraminta ba na kanji zan cutu balantana ace wani Shasha dan Iska Maragaicin Darakta marar mutunci Wanda beda ban banci da girman gidan kanwarsa.
    Marar hankali da tunani kadayne zai aikata qazamiin aiki hakan dazei rasa wacece zaisa a cikin fimsa way se matar Aure, Haba Malam wlhy kasan cewa Shashancin ma nasa yakai inda yakay.. dan Allah Ga tambaya zuwa ga mai shirya wannan fim Producen ko shi Daraktan basa kishin Uwayen Su ne ? Ko kuma tsabar son duniya ne yasa su rintse ido Wajen aikata wannan ta6argaza haka kodey Jahilai ne kawai basuma san abinda suke bane? Dan Allah miyasa baza su saka Uwayensu ba, ko Yannensu/Kannayensu koma Matayensu ba? Idan har ba tsabar yaudara da renin wajen sakarkaru Irin wagga Mata.
    Toh way ma taya idan Kai ba Wawan miji bane ko kuma kai ne matar itamace Mijin da har ka iya goyamata baya dan asanta ina ganin koda zataso asanta ba ta irin wanga hanyar yadace ba. Sannan bana gani sa abun azo agani atare da kin biyayya ga magangan Manzon Allah (S.A.W) bijirewa UmarninSA dukkan wace daukaka idan ba ta hanyar da Allah ya yarda akaiba kayan banza ne duk sanin da duniya zata ayima matarka aharka film zai karamaka kima facema zubar da kimarku da ta ya'yanku haka kuma gobe kiyama zai iyasawa ku rasa lahiranku sakamakon wannan Shirme dafatan zaku farka daga barci idanma afim ne akeyin wani fim in toh Yakamata ku wartsake ku dawo cikin haiyacinku domin Aure ba wasaba ne Sunnahr Ma'aiki ne ﷺ .
    Muna addu'ar Allah Ubangiji ya inganta mana Imaninmu yasa mana kuma tsoronSa azukatanmu yasa mu dace yakuma bamu iko gyara farnar damuke akai don neman yardarSA da Soyayyan Fiyayyen Halitta Sayyiduna Rasullillahi Sallallahu Alaihi Wasallam ❤️❤️❤️

    • @HIKAYA24TV
      @HIKAYA24TV ปีที่แล้ว +3

      Kai Wannan Irin Dogon Sharhi Ai Wahalar Da Kaine Kasani Wasu Mutanen Basa Da Banbancin Da Dabbobi A Mu'amalar Rayuwa

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 11 หลายเดือนก่อน

      S a w wannan gaskiya ne ɗan uwana na karanta comment ɗinka tun daga farko har ƙarshe wlh kayi magana ta ilimi Allah subhanahu wata'ala yasa mudace alfarman Annabi Muhammadu S a w ina maka fatan alkairi Mas'ud Fulani daga ƙasar Libya 🇱🇾 ina rokon Allah yasa mu iya rike matan mu da kima da mutunci nagode sosai 🙏🏻 da ganin wannan comment ɗin ka sabida na ƙaru sosai inason naga mutum yana nuna kishin matar sa ❤

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 11 หลายเดือนก่อน

      ​@@yarimanamakkah1640ni kam na karan ta shi har karshe kuma nima na ƙaru sosai ❤

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 11 หลายเดือนก่อน

      ​@@HIKAYA24TVwlh yayi kokari Allah yasaka mashi da Alkairi na karata shi har ƙarshe ❤na ji daɗi sosai

  • @BashirsulaimanBash
    @BashirsulaimanBash ปีที่แล้ว +1

    Ikon Allah hajiya Fatima

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 11 หลายเดือนก่อน +2

    Zuwa gaba sai ta saki wawan mijinta

    • @nagudutv
      @nagudutv 7 หลายเดือนก่อน

      Akwai yiyuwar haka kam.

  • @nasiryakasaishuaibu6063
    @nasiryakasaishuaibu6063 ปีที่แล้ว +3

    Wallahi kar ya yarda ya mutu (zai sha duka) billahillazi

    • @ZainabSalisNaseer6414
      @ZainabSalisNaseer6414 ปีที่แล้ว

      😂😂😂🤣

    • @mubarak7219
      @mubarak7219 ปีที่แล้ว +1

      😂😂😂dama ya halatta matar aure tayi film ne

    • @UmmyElsadeeq
      @UmmyElsadeeq ปีที่แล้ว

      Kila a maxahabar Ghana ba😂😂😂

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว

      To de fada masa, dayyus din yayi yawa. Allah ya shirya Amin

    • @tutararewa4334
      @tutararewa4334 10 หลายเดือนก่อน

      😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @KhadijaBadamasi-p8s
    @KhadijaBadamasi-p8s 8 หลายเดือนก่อน +1

    Baikamata ba gsky,kina matar aure kina fim ,allah ya shiryeku😢

    • @GgGg-wx1xv
      @GgGg-wx1xv 8 หลายเดือนก่อน

      Gaskiyane wallahi nayi mamaki sosai Allah ya hada ya shirya

  • @النذيرالشرطة
    @النذيرالشرطة 4 หลายเดือนก่อน

    ونن. ابويايى🌷🌹

  • @KhadijaIbrahimSalmamza
    @KhadijaIbrahimSalmamza 8 หลายเดือนก่อน

    Wane irin rayiwane wannan allah bamu miji nagari matar aure a firm a llah ya shiryemu baki daya Amma wannan mijin ba sonki yake ba

  • @ukashagambo3287
    @ukashagambo3287 8 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya nagiriya ba gana baci matan mu danasu zuciyar su ba iridayabaci

  • @MuhammadNur-k9m
    @MuhammadNur-k9m 3 หลายเดือนก่อน

    Good

  • @HananHamza-e3c
    @HananHamza-e3c 5 หลายเดือนก่อน

    Tab lallai wannan Rayuwa kome yanzu mitane suka dauki musulunci matar aure katangagga itace a fim tare da wani namijin daba muharramintaba

  • @fatimamukhtar2947
    @fatimamukhtar2947 10 หลายเดือนก่อน +1

    When you said "maigida" she thought mijin ta a film din😅

  • @abdulrahmanumar6047
    @abdulrahmanumar6047 ปีที่แล้ว +1

    Kashful aleel

  • @usmanshehu4018
    @usmanshehu4018 8 หลายเดือนก่อน +1

    Amma meya kk yawo Babu hijabi a matsayin ki na matar aure a gaskiya mijinki baya qaunarki 😢

  • @MD_ALEEYU
    @MD_ALEEYU 11 หลายเดือนก่อน +3

    Team Fatima say hi🥸

  • @abbabukarzanna4662
    @abbabukarzanna4662 ปีที่แล้ว +1

    Dayyus kenan

  • @barristerkamalbuhari2913
    @barristerkamalbuhari2913 7 หลายเดือนก่อน +1

    Wasu maza yanwutane akan rashin kishi , wannan miji sakaraine

    • @nagudutv
      @nagudutv 7 หลายเดือนก่อน

      Babban sakarai ma kuwa.

  • @syoussoufneDanbaba
    @syoussoufneDanbaba 7 หลายเดือนก่อน

    Wawww jarimata

  • @Al-ihsanbread
    @Al-ihsanbread ปีที่แล้ว +3

    WOW good Fatima ,