IDON MIKIYA 4 JULY 2024

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 3 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 47

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา +2

    Bagudu da saka hannu ma abinda ya shafi luwadi INNALILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJI’UN,yayi asarar rayuwar shi wallahi amman ko shima mambane 🥷 a ce ma wai mijin na ne ya saka ma dokar hannu wallahi daga ranar auren ya kare wallahi,😭😭😭ALLAH yayi mana maganin su

  • @AbdulahiMusa-w2g
    @AbdulahiMusa-w2g 16 วันที่ผ่านมา

    ❤ salamu alaikum warratullah gaskiya na saurari wannan maganar taku kuma nasaurari Abubuwan batun maganar masu luwadi Allah kasan Abinda yake cikin zuciyarmu kacanza tunani azzaluman dasukeson tabbatar da wannan abin da Allah yake fushi dasu Allah muntu ba karka basu nasara Amin ya haiyu ya Qaiyum.. Allah katsaremana mutuncinmu da imaninmu da addinimu Amin ya Allah

  • @yauhudu
    @yauhudu 16 วันที่ผ่านมา

    Allah ya saka muku da alkairi ale mungadu Muna godiya

  • @IshakaSalisu-on3jk
    @IshakaSalisu-on3jk 17 วันที่ผ่านมา

    Allah Yatai maka Allah Yakare’ku Ma Aikatan Farin Wata ❤

  • @AHMEDSALEHMOHAMMED-is2ri
    @AHMEDSALEHMOHAMMED-is2ri 19 วันที่ผ่านมา +3

    Allah ya tsinewa atiku bagudu

    • @IshaqIsmail-be3op
      @IshaqIsmail-be3op 18 วันที่ผ่านมา

      Kai jama'a
      Allah kasani mukam bamu zabesuba kuma bamu goyi bayan azabesu, Allah dak abin da aukayi Allah kasani wlh bama tare dasu ko mis kalla zarra
      Allah kanisanyamu dasu ya Allah

  • @KabirYunusa-wg5ey
    @KabirYunusa-wg5ey 19 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya isa, Kuma Allah kagani bada sahannun mu ba

  • @AABinji
    @AABinji 17 วันที่ผ่านมา +2

    Mungadi💪

  • @nuhuusman8243
    @nuhuusman8243 18 วันที่ผ่านมา

    Allah ya isarmuna

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    Wallahi kasar mu bata bukatar wani tallafi muna da komai amman mu raggayene kawai bama san ampani da karfin jikin da ALLAH ya bamu ne sai bara kawai muka yi,ba wani samun tallafi wallahi karya suke yi,Baba Buhari ka kware mu wallahi daka kawo mana wannan bala’in wallahi mun shiga goma sha bakwai,ALLAH mun tuba ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala’in,

  • @IsahAhmadu-b9o
    @IsahAhmadu-b9o 17 วันที่ผ่านมา

    Allah ya shirye su

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    Shi wannan Tajun ma wallahi ko kunya baya ji wai shi nan tsakanin shi da ALLAH baya tuna jiya ba shi ba kamar gobe ne kuma zaya koma ina ya fito.

    • @salmanubalamuhammad
      @salmanubalamuhammad 18 วันที่ผ่านมา

      Allah ya saka da Alkhairi baba mungadi

  • @idrisumar7314
    @idrisumar7314 19 วันที่ผ่านมา

    Umar faruk don Allah gidan radio naku kam bazakuyi shiri na idon mikiya akan wahalan da staff na embassies n nugeria sujeciki akasashe daban daban bane diplomasiyafa ze palace tsakanin nigeria da saira kasashen duniya fa? Maaikata sunacikin kunci banu kudi yau wata 9 a embassies please kuyi magan akai ko gwamnati zasujiku fa?

  • @AhmadSanusiUmar
    @AhmadSanusiUmar 19 วันที่ผ่านมา

    Allah y biya ku, naji ddin wanga squad. Allah ka isar muna ga gurbatattun shugabanni Musamman atiku bagudu.

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    Muna alfahari da ku wallah ko babu komai dai ku dan taba su suna sanin bawai bamu da irin su Mungadi su Baba mamoon,

  • @shamsuddeenshehuibrahim6699
    @shamsuddeenshehuibrahim6699 19 วันที่ผ่านมา

    Allah ya Kara tsare mana ku sbd na tabbata gurbatattun shuwagabannin mu basa son wnn shirin.

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    Duk Wanda ya shiga siyasa kudi suka kai shi kar su ringa raina nawa mutane wai hankalin sun zo gyara ne karya suke yi mun sani,amman ALLAH shine stakanin mu;tada bom a maiduguri rikicin gidan saurautun mu na Arewa ya kamata mu gane duka shirin ruguza arewa ce ya kamata mu fahimta fa tun wuri

  • @user-rb2ru2hp4h
    @user-rb2ru2hp4h 18 วันที่ผ่านมา

    innalillahi Ubungije Allah katsirimu talakawan kanimu ya Allah 25:54

  • @nafiudanladisayasaya9020
    @nafiudanladisayasaya9020 16 วันที่ผ่านมา

    Allah hamdulila

  • @Hassanmuazu-ii1in
    @Hassanmuazu-ii1in 15 วันที่ผ่านมา

    Allah ka saka mana

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    Gwannoni ko azzalumai ALLAH ya bi mana hakkin mu

  • @umarabubakar5926
    @umarabubakar5926 18 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah

  • @Musausmanumar-q4q
    @Musausmanumar-q4q 19 วันที่ผ่านมา

    Inalillahi wa''inna ilaihinraji''un 😭

  • @SaniShuaibu-qb3oj
    @SaniShuaibu-qb3oj 14 วันที่ผ่านมา

    Farin wata, fatan alheri

  • @saniyakubu1892
    @saniyakubu1892 18 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya Bagudu baka kyautaba yau da ace wani minister ne Wanda ba musulmi ba da abun bazai bamu mamaki hakaba😢

  • @maharazuabdullahitsafe2937
    @maharazuabdullahitsafe2937 18 วันที่ผ่านมา

    Allah ya isa mudai bamu goyon baya kuma ba zamu bari ayi haka ba

  • @abubakaryakubu9458
    @abubakaryakubu9458 19 วันที่ผ่านมา +2

    Yau najidadi saboda naga shu'aibu mungadi

  • @mamansadik3821
    @mamansadik3821 19 วันที่ผ่านมา

    Munajama kanmu, Allah yayafemuna

  • @muhammadabubakar5402
    @muhammadabubakar5402 19 วันที่ผ่านมา

    A matsayi na , na Dan nijeriya Ina Mika sakon Allah ya isarmana zuwa ga gwamnati nijeriya akan baiwa Yan luwadi madigo damar vin Karen subbabu babbaka waiya zubilla😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @aminuasheer9345
    @aminuasheer9345 17 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kamo mana karshen mulkin apc

  • @maryamyaseer1341
    @maryamyaseer1341 19 วันที่ผ่านมา

    Babban takaicin ma ana Muslim Muslim tiket asama dokar yan iska hannu

  • @jibrinkanta472
    @jibrinkanta472 19 วันที่ผ่านมา

    Wannan bagaskiya bane

  • @abubakaryakubu9458
    @abubakaryakubu9458 19 วันที่ผ่านมา

    Allah yaqaramuku lfy mujindadin abindakukeyi

  • @jibrinkanta472
    @jibrinkanta472 19 วันที่ผ่านมา

    Allah ya tsanewa dimokradiyar African dimokradiyar muna fukai 😢😢😢😢😢

  • @GarbaIbrahim-wv1fl
    @GarbaIbrahim-wv1fl 16 วันที่ผ่านมา

    Allah yajikanka mgabta Baya

  • @SuleimanMamuda-fq5km
    @SuleimanMamuda-fq5km 19 วันที่ผ่านมา

    Shu aibu 💪💪💪

  • @MURTALAABBASSANI
    @MURTALAABBASSANI 19 วันที่ผ่านมา

    Da sanin Allah! Allah baya bacci 😂😂😂

  • @saidugarba3381
    @saidugarba3381 17 วันที่ผ่านมา

    Amma su iya sata kudin sukai waje

  • @muhammedAliDoc
    @muhammedAliDoc 19 วันที่ผ่านมา +2

    Allah kara tsare mana mungadi din mu lokacin da baka nan kullum shirin yana karewa a 56 minutes Amma yau da ka zo gashi har ya haura awa daya 😂😂😂💪 abasu wuta mungadi

  • @SalisuBukar-nk5mg
    @SalisuBukar-nk5mg 19 วันที่ผ่านมา

    Toh yaya Wanda baya aikin gwammatifah Ina zaisa Kansa???

    • @kamaldodo8623
      @kamaldodo8623 18 วันที่ผ่านมา

      Mai aikin ma mai ya tsinana?

  • @jibrinkanta472
    @jibrinkanta472 19 วันที่ผ่านมา

    😂😂😂😂😂

  • @sul2478
    @sul2478 19 วันที่ผ่านมา

    ALLAH ya kara tsare ku da karfin ikon sa Amin

  • @IshakaSalisu-on3jk
    @IshakaSalisu-on3jk 17 วันที่ผ่านมา

    Mungadi Musamman Kai Ina Addu’ar a Gareka Ta Fatan Alkairi