Bagudu da saka hannu ma abinda ya shafi luwadi INNALILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJI’UN,yayi asarar rayuwar shi wallahi amman ko shima mambane 🥷 a ce ma wai mijin na ne ya saka ma dokar hannu wallahi daga ranar auren ya kare wallahi,😭😭😭ALLAH yayi mana maganin su
❤ salamu alaikum warratullah gaskiya na saurari wannan maganar taku kuma nasaurari Abubuwan batun maganar masu luwadi Allah kasan Abinda yake cikin zuciyarmu kacanza tunani azzaluman dasukeson tabbatar da wannan abin da Allah yake fushi dasu Allah muntu ba karka basu nasara Amin ya haiyu ya Qaiyum.. Allah katsaremana mutuncinmu da imaninmu da addinimu Amin ya Allah
Kai jama'a Allah kasani mukam bamu zabesuba kuma bamu goyi bayan azabesu, Allah dak abin da aukayi Allah kasani wlh bama tare dasu ko mis kalla zarra Allah kanisanyamu dasu ya Allah
Wallahi kasar mu bata bukatar wani tallafi muna da komai amman mu raggayene kawai bama san ampani da karfin jikin da ALLAH ya bamu ne sai bara kawai muka yi,ba wani samun tallafi wallahi karya suke yi,Baba Buhari ka kware mu wallahi daka kawo mana wannan bala’in wallahi mun shiga goma sha bakwai,ALLAH mun tuba ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala’in,
Umar faruk don Allah gidan radio naku kam bazakuyi shiri na idon mikiya akan wahalan da staff na embassies n nugeria sujeciki akasashe daban daban bane diplomasiyafa ze palace tsakanin nigeria da saira kasashen duniya fa? Maaikata sunacikin kunci banu kudi yau wata 9 a embassies please kuyi magan akai ko gwamnati zasujiku fa?
Duk Wanda ya shiga siyasa kudi suka kai shi kar su ringa raina nawa mutane wai hankalin sun zo gyara ne karya suke yi mun sani,amman ALLAH shine stakanin mu;tada bom a maiduguri rikicin gidan saurautun mu na Arewa ya kamata mu gane duka shirin ruguza arewa ce ya kamata mu fahimta fa tun wuri
A matsayi na , na Dan nijeriya Ina Mika sakon Allah ya isarmana zuwa ga gwamnati nijeriya akan baiwa Yan luwadi madigo damar vin Karen subbabu babbaka waiya zubilla😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah kara tsare mana mungadi din mu lokacin da baka nan kullum shirin yana karewa a 56 minutes Amma yau da ka zo gashi har ya haura awa daya 😂😂😂💪 abasu wuta mungadi
Bagudu da saka hannu ma abinda ya shafi luwadi INNALILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJI’UN,yayi asarar rayuwar shi wallahi amman ko shima mambane 🥷 a ce ma wai mijin na ne ya saka ma dokar hannu wallahi daga ranar auren ya kare wallahi,😭😭😭ALLAH yayi mana maganin su
❤ salamu alaikum warratullah gaskiya na saurari wannan maganar taku kuma nasaurari Abubuwan batun maganar masu luwadi Allah kasan Abinda yake cikin zuciyarmu kacanza tunani azzaluman dasukeson tabbatar da wannan abin da Allah yake fushi dasu Allah muntu ba karka basu nasara Amin ya haiyu ya Qaiyum.. Allah katsaremana mutuncinmu da imaninmu da addinimu Amin ya Allah
Allah ya saka muku da alkairi ale mungadu Muna godiya
Allah Yatai maka Allah Yakare’ku Ma Aikatan Farin Wata ❤
Allah ya tsinewa atiku bagudu
Kai jama'a
Allah kasani mukam bamu zabesuba kuma bamu goyi bayan azabesu, Allah dak abin da aukayi Allah kasani wlh bama tare dasu ko mis kalla zarra
Allah kanisanyamu dasu ya Allah
Allah ya isa, Kuma Allah kagani bada sahannun mu ba
Mungadi💪
Allah ya isarmuna
Wallahi kasar mu bata bukatar wani tallafi muna da komai amman mu raggayene kawai bama san ampani da karfin jikin da ALLAH ya bamu ne sai bara kawai muka yi,ba wani samun tallafi wallahi karya suke yi,Baba Buhari ka kware mu wallahi daka kawo mana wannan bala’in wallahi mun shiga goma sha bakwai,ALLAH mun tuba ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala’in,
Allah ya shirye su
Shi wannan Tajun ma wallahi ko kunya baya ji wai shi nan tsakanin shi da ALLAH baya tuna jiya ba shi ba kamar gobe ne kuma zaya koma ina ya fito.
Allah ya saka da Alkhairi baba mungadi
Umar faruk don Allah gidan radio naku kam bazakuyi shiri na idon mikiya akan wahalan da staff na embassies n nugeria sujeciki akasashe daban daban bane diplomasiyafa ze palace tsakanin nigeria da saira kasashen duniya fa? Maaikata sunacikin kunci banu kudi yau wata 9 a embassies please kuyi magan akai ko gwamnati zasujiku fa?
Allah y biya ku, naji ddin wanga squad. Allah ka isar muna ga gurbatattun shugabanni Musamman atiku bagudu.
Muna alfahari da ku wallah ko babu komai dai ku dan taba su suna sanin bawai bamu da irin su Mungadi su Baba mamoon,
Allah ya Kara tsare mana ku sbd na tabbata gurbatattun shuwagabannin mu basa son wnn shirin.
Duk Wanda ya shiga siyasa kudi suka kai shi kar su ringa raina nawa mutane wai hankalin sun zo gyara ne karya suke yi mun sani,amman ALLAH shine stakanin mu;tada bom a maiduguri rikicin gidan saurautun mu na Arewa ya kamata mu gane duka shirin ruguza arewa ce ya kamata mu fahimta fa tun wuri
innalillahi Ubungije Allah katsirimu talakawan kanimu ya Allah 25:54
Allah hamdulila
Allah ka saka mana
Gwannoni ko azzalumai ALLAH ya bi mana hakkin mu
Masha Allah
Inalillahi wa''inna ilaihinraji''un 😭
Farin wata, fatan alheri
Gaskiya Bagudu baka kyautaba yau da ace wani minister ne Wanda ba musulmi ba da abun bazai bamu mamaki hakaba😢
Allah ya isa mudai bamu goyon baya kuma ba zamu bari ayi haka ba
Yau najidadi saboda naga shu'aibu mungadi
Munajama kanmu, Allah yayafemuna
A matsayi na , na Dan nijeriya Ina Mika sakon Allah ya isarmana zuwa ga gwamnati nijeriya akan baiwa Yan luwadi madigo damar vin Karen subbabu babbaka waiya zubilla😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah ya kamo mana karshen mulkin apc
Babban takaicin ma ana Muslim Muslim tiket asama dokar yan iska hannu
Wannan bagaskiya bane
Allah yaqaramuku lfy mujindadin abindakukeyi
Allah ya tsanewa dimokradiyar African dimokradiyar muna fukai 😢😢😢😢😢
Allah yajikanka mgabta Baya
Shu aibu 💪💪💪
Da sanin Allah! Allah baya bacci 😂😂😂
Amma su iya sata kudin sukai waje
Allah kara tsare mana mungadi din mu lokacin da baka nan kullum shirin yana karewa a 56 minutes Amma yau da ka zo gashi har ya haura awa daya 😂😂😂💪 abasu wuta mungadi
Toh yaya Wanda baya aikin gwammatifah Ina zaisa Kansa???
Mai aikin ma mai ya tsinana?
😂😂😂😂😂
ALLAH ya kara tsare ku da karfin ikon sa Amin
Mungadi Musamman Kai Ina Addu’ar a Gareka Ta Fatan Alkairi