Mai Guma Cuta an Guma masa Ganduje Zai Sauka Atiku yayi martani Yan Sanda Kwankwanso Obi El-rufai

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.ค. 2024
  • Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki rundunar 'yan sandan Najeriya kan cin zarafin 'yan Najeriya.
    Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Arewa Maso Yamma, Salihu Lukman, ya roƙi manyan shugabannin siyasa su haɗa kai don kayar da APC da Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.
    Rundunar sojin Amurka za ta kammala kwashe dakarunta da kayan aikin su daga barikin sojin sama ta babban birnin jamhuriyar Nijar a ranar Lahadi.
    Mustapha Naburaska da Sani Danja Sunyi Martani Wanda alamu ya nuna da Ganduje Suke
    Former Vice President, Atiku Abubakar has criticized the Nigerian Police Force for abusing Nigerians.
    The former Deputy Chairman of the APC North West, Salihu Lukman, has called on political leaders to unite to defeat the APC and President Bola Tinubu in the 2027 elections.
    The United States Army will complete the evacuation of its troops and equipment from the air force barracks in the capital of the Republic of Niger on Sunday.
    Mustapha Naburaska and Sani Danja gave a response which indicated that they were Ganduje
    _____________________________________________
    Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
    Jaruman kannywood,
    Y'an siyasa
    Abubuwan Al-ajabi
    CeCe kuce
    dama tarihin rayuwar su
    Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
    Sannan zata kawo labaran hausa novel
    MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
    Politicians
    And their Biography
    And other news about famous people around the world
    And then it will bring news about Hausar novel
    Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu
    subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc
    #mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa

ความคิดเห็น • 3