Shirin Zamantakewa kan kalubalen da matan da suka dade ba su yi aure ba suke fuskanta daga yan uwa da abokai da kuma game garin mutane a cikin al'umma.
Kunga yan mata karkuyi saurin daukar magana mutane Dan wallahi idan zakubiye magana mutane ko kuyanke hukunci duk wanda Yazo ku amince ba tare da kunyi binkiceba Dan daga karshe ku zakuyi nadama
Gaskiya naji dadi wannan bayanin sai dai Allah yasa masu yimana sharrin munki aure sugane mutuwa aure haihuwa lokaci garesu
Ameiiin
Jazakallahu khair
Qwarai kuwa wallahi ba lefimmu bane qaddarace
To ina sonki
To Allah ya saa adatche
gaskiya ne wallahi Allah yataimaka Allah yasa mu dace
@@MAli-vm3os Turqashi
To meyafaru
Wannan gaskiya ne Allah yasa mudace jzkl khairan Dr abdallah
Hajiya Halima Wannan Shiri Yayi Kyau. Excellent.
Kunga yan mata karkuyi saurin daukar magana mutane Dan wallahi idan zakubiye magana mutane ko kuyanke hukunci duk wanda Yazo ku amince ba tare da kunyi binkiceba Dan daga karshe ku zakuyi nadama
Wannan haka yake name sak
جزاك الله خيرا يا أختي في الله
Allah yasa mudace duniya da lahira
Abinda mutane suke mantawa shine duk mutum baligi mai hankali yanaso yayi aure. Matsin lamba da takura bashine mafita ba . Saboda wani kana ganinsa bakasan damuwarsa ba.Yafika son kansa. Allah yasa mudace
Allah yasa mudace
Wallah gaskia né Say hakuri
Macha Allah
Akai wanda basoson kishiya shiyasa Allah yasa mu dachi
Gaskiya
Thanks 🤲🤲☝️🇧🇴
Masha allah
Good
Allah ya sa amin
Allah yashirya zuri.a
Mashalla h
ماشاء الله
Masha Allah godiya muke
Hakanemalan
Allah ya saka da alheri
gaskiyane Malam Allah ya sakamaka da alheri
Alhamdlilah alakulu hali 😓☺️
Gaskiya ya kamata an sa alada(culture) AKA laife da kayan daki a cikin abubuwan da ke hana aure da sauri
Hmmmm
Allah ya Saka da alheri mallam 😢😢
Allah yabiya bukatu
Allah ya shige mana gaba
Allah yasa mu dace Allah yabamu mata nagari
Aameen
Allah ya sa mudace
Allah y kawo mana mafita
Wannan gaskiya ne
ALLAH ya taimaka mana
Ni tambayana yanxu kinyi aurenneh ko bakiyiba ni itace tambayana
allah ya samuda ce
Wlh hakane mlm wasu burene ka..
Minamiji zayi da jakan maza katsa kanémitagari
Allah ya rufa mana asiri
Ni Kai wlh har gani nake Kamar baxanyi Aure ba saboda nakasa samun Wacce ta dace Dani Amma wlh ba Ruwan ido Nake ba
Haha 😂
Ni wadda ma ta dade batayi aure ba ma nake nema in aura
Kazo na hadaka da ita
Allah ya taimaka. 🙌😂😅
Salamu alaikum
Kudinga Nemo Malaman kirki kuyi fira dasu ba Malaman da hassada yayi masa katutu ba
Masha Allah
Allah yasa mudace
Allah yasa mudace