Talauci da jahilci ne ke hana 'yan Najeriya zaɓen shugabanni nagari - Yariman Bakura
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 7 ก.พ. 2025
- Albarkacin cika shekara 25 na fara mulkin dimokuradiyya ba katsewa a Najeriya, tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura ya ɗora alhakin rashin zaben shugabanni nagari kan "talauci da jahilci da 'yan ƙasar ke fama da".
Allah ya taimaki Baba Yarima. Gaskiya kam kowa yaji a jikinsa wallahi 😂😂
Allah ya bamu ikon yi muku biyayya ku kuma Allah ya baku ikon yima talakawa adalci ya kara muku da mu gaba daya tsoron Allah
Wannan gaskiyane ❤❤❤
Allah sarki zalunci ya rufimuku ido yasa bakwa kunyan fadan komai amma lokace yanazuwa dukkanni shuwaga bannin da suka hanamu rawan gaban hansi zamui maganinku kuma wallahi wanna nufinku munmuna a kan mu talakawa sai yakare akanku in Allah yasa Jo's we're we tiny for time
Allah ya Saka da Alkhairi Yarima
Allah yasa da haske kakeyi inba irin zancen ku bane na yan siyasa
Wannan maganr gsky ce allah ubangiji ya baka damr zuma shugaban kasa
Gaskiya Sunanta Gaskiya
Allah ya isa😂😂😂😂😂😂
Allah ya aaka maka da Alheri akan shari'ar musulunchi,
Akan kirkirar Hizba,
Akan kirkira board na Qur'an,
Da boad na zakka da wakafi,
Akan kirkirar zakarep,
Akan kirkirar zasidep,
Akan kawo school of Health Tsafe, COE mari, school of Agriculture Bakura, zakas Gusau, da dai sauransu,
Allah ka saka maka da mafifichin Alheri
Barkadai
Karya ne badagaske kuyeyiba zamuje gaban allah daku
Tom Allah ya fi su idan zaluncin nasu ya motsa kan talaka yake Allah ya shige mana gaba
Assalamu alaikum
bbc hausa kuna burgeni wannan tsarin shirin nan na kawo manyan yan siyasa domin su wayarwa talakawa kai muna godiya ❤
Mene anfanin duk zancen yan siyasa da ke fitowa kafafen yada labaru ke fadan abinda bashi ne sukeyiba!!!
Allah yasamudace
Yan wahala
Karyakakeyi munafikinbanza
😮
Gaskiya bakada tarbiyya da mutunta babba, wannan zaka kalla kache karya yakeyi, innalillahi wainna alaihi rajiun
An kashe arewa tun tuni.
Wanna maganar gaskiya ce Amman ku manyan Arewa yakamata ku tsaya mana sossai
Gsk talauce kuka Sawa talakawa