Siyasar ubangida ce babbar illar mulkin farar hula a Najeriya - Bafarawa
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 26 พ.ค. 2024
- Albarkacin cika shekara 25 na mulkin dimokuraɗiyya ba katsewa a Najeriya, tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Ɗalhatu Bafarawa ya bayyana irin illar da siyasar ubangida ta yi wa ƙasar.
Muna rokon Allah tabaraka wataalah ya kawo mana dauki
Ubangiji yakarakaremunakae baba duk da bantaba jin inasonka amatsayin dan siyasaba amma baxae hanani fadin alkhaeringa garemuna muna matukar alfahari dakae kayi aeki iya aeki kayi makarantu alhamdulillah katallafamuna da littafae ga titi haeyanxu muna mora duk wanda yayi mulki sokoto ko kafarka bae kamaba ta jajircewa wurin aeni muna godia sosae Allah yakara nisan kwana
Gaskia kafadi bafarawa lalle buhari yana daga wanda ya kirkiro mana duka wannan matsaltsalun a Nigeria fatanmu de Allah yasauwaqe mana
Wannan maganar gaskiya ne, a lokacin mulkin ka Nima shida ne, lokacin Ina makwaciyar jiharka waton Zamfara a garin Talata Mafara Ina yiwa kasa hidima waton (NYSC), Allah ya karawa a Tahiru Bafarawa lafiya da nasan kwana Amin.
Tabbas Bafarawa mutumen kirki ne, kuma ya yi shugabanci nagari gwargwadon hali. Allah Ya yafe kura-kurai da a ka yi.
ZqqZs❤z❤ءءءءءءسء،ءءءءءءءصء❤ء❤ءصص،،صءءصء،❤صءءءءءءءءء،ءءءءء،،ء،،ء،ء،ء،ءء،ءء،ءءءءءء،ءء،ءءءءء،ءءءءءء،ءءس،ءءءءءءءءءءسسسسءءءسءءءسءءءءءسءءسءسءءءسءءءءءءءءءءءءءءءسءءءصءءءءءءسء،ء،ءءءءء،ء،ء،،ءسءسءسسسءءءءءءءءءءءءء،ءص ءءءسء،ءءءءء ءءء ء،ء ءءءءسءءءء،ءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءء ءءءءءء،ءءءءء❤😂❤ص❤ء❤ء❤صء ء❤صء❤ءء❤❤❤❤❤❤❤س❤❤❤❤صص😂صء❤ء❤صس😂ص❤❤❤❤صء❤ءء ءء،ءء😊ء،ء،ءس ء، سء ءء ،ءءءءءءء، ءءءءءءس س ءءءءءءسءسسء،ءءسءءءءسءءسء،سءءءسءء،سءءءءءء ءءءءءءسءءصءءءءءءءءءءصءسءءءءءءءءءءء ءءءءء❤صءءءءءسءz sS S
sssssss s, 😊❤❤ءءءءءء❤ءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءسءءءءءءء❤صءءءءءءءءسءءءءءءس سءءسءءءءءءءءءءءءءء ءءس ء❤صصصصصءصص❤ء❤❤صصصصصص❤ء❤صءصءءء❤ءصءء❤ءصءصسء❤صصسص❤ء❤صصصءءصءس😂صءسءء❤صءص❤ءصصءءصصءءص❤ء❤صس❤
Ya Allah Yasa Ka Gama Lahira Baharawa
Allah ka karya wannan demakoradiya ta Nigeria 😢
Wannan gaskiya ne Bafarawa Allah ya sakamaka da Alkhairi
Assalamu alaikum
Muna godiya bbc hausa ku cigaba da kawo mana irin su manyan 'yan siyasa domin su wayarwa da talakan Nigeria kai, hakan yana da mutukar amfani a wannan lokacin da muke ciki ❤❤❤
Ok😊 on l
Oj lkpl😅l
كلامك جيد جدا وممتاز 👍
Gaskiya ne baba tahiru
Allah yasaka da alheri baba
Allah ya Saka maka da Alkhairi
Zaman lafiya,da Ilimi a mukradiya a najeriya wannan labari zuki ta mallane
👍👍👍👍❤❤❤❤
Wannan maganar banza ne
Kuma karya ne
wallahi gskia bafarawa
Na shehu don gaskiya akayiku Allah kara lfy
Kafadi gaskiya datijon Arzike
Mu shaida ne
🙁👍👍👍
Aslm muna goyyaba buhari kai bafarawa kamanta kudi makamai da kaci muma bamuyafiba
Hakika babu cigaba dazuwan da mukuradiya
BBc.kumabakutaimakiNigeraba.kuma.zamu.stayadaku.gaban.ALLHA
Duk mai tunanin an samu kwanciyar hankali, arziki da ilimi a siyasar Nigeria bai ma san halin da ake ciki a NIgeria ba.
Dogu mai rodi a sokotoma jifanka akai😂
Wannan gaskiya ne
Sokotawa da gaskiya aka sanku
Kai Mlm ka cewa mutane mu koma ga Allah mu tuba kawai
Gsky dan an tafka sa6o a doren qasa, tun kan zuwan Bb Buhari daman an cikin tsoro da firgici hatta yara daukar school bag ta gagaresu, shiga Masallachi, Kasuwa etc duk ya gagara kan zuwan Buhari, kowana Shugaba akwai nasa salon azabtarwa, kuma duk hannayenmu su suka janyo mana, idan muka canja sai Allah ya bamu shugabanni na gari
Dama kai jira kake ace ma kakoma ga Allah sannan ka koma, toh gaskiya daya ce daga kinta sai fada
@@user-un1gc7qy5s Allah ne yace a tunatar dan tunatarwa tana ga amfani muminai, dan mutum me mantuwa ne dole sai ana tuna masa/waazantarwa dashi
Meye amfanin cikin mutane ya cika amma ana cikin firgici ana kashe duban mutane har Masallachi d/s lokacin shugaban qasan da yake yabo
Gaskiya akwai hassada a zuciyar Bafarawa. A 25 yrs aka tambaye shi Amman ya tsaya a maganar Buhari Wanda mungani a zahiri anyi ayyukan hanyoyin da layin jirgin kasa. Sauran gwamnatitocin fa? Ya kamata Muna sa tsoron Allah a duk abin da zamu fada ba wai adawa ba all the time.
Wani irin zama lafiya aka Samu a demokradiya ? haba.