Siyasar ubangida ce babbar illar mulkin farar hula a Najeriya - Bafarawa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 26 พ.ค. 2024
  • Albarkacin cika shekara 25 na mulkin dimokuraɗiyya ba katsewa a Najeriya, tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Ɗalhatu Bafarawa ya bayyana irin illar da siyasar ubangida ta yi wa ƙasar.

ความคิดเห็น • 39

  • @sanusiabdullahi2791
    @sanusiabdullahi2791 หลายเดือนก่อน +6

    Muna rokon Allah tabaraka wataalah ya kawo mana dauki

  • @user-rp6fo5nt5h
    @user-rp6fo5nt5h หลายเดือนก่อน +3

    Ubangiji yakarakaremunakae baba duk da bantaba jin inasonka amatsayin dan siyasaba amma baxae hanani fadin alkhaeringa garemuna muna matukar alfahari dakae kayi aeki iya aeki kayi makarantu alhamdulillah katallafamuna da littafae ga titi haeyanxu muna mora duk wanda yayi mulki sokoto ko kafarka bae kamaba ta jajircewa wurin aeni muna godia sosae Allah yakara nisan kwana

  • @waziriauwal6591
    @waziriauwal6591 หลายเดือนก่อน +3

    Gaskia kafadi bafarawa lalle buhari yana daga wanda ya kirkiro mana duka wannan matsaltsalun a Nigeria fatanmu de Allah yasauwaqe mana

  • @mkgeidam
    @mkgeidam หลายเดือนก่อน +3

    Wannan maganar gaskiya ne, a lokacin mulkin ka Nima shida ne, lokacin Ina makwaciyar jiharka waton Zamfara a garin Talata Mafara Ina yiwa kasa hidima waton (NYSC), Allah ya karawa a Tahiru Bafarawa lafiya da nasan kwana Amin.

  • @Mallan_
    @Mallan_ หลายเดือนก่อน +2

    Tabbas Bafarawa mutumen kirki ne, kuma ya yi shugabanci nagari gwargwadon hali. Allah Ya yafe kura-kurai da a ka yi.

    • @user-dd6ly1rj2z
      @user-dd6ly1rj2z หลายเดือนก่อน

      ZqqZs❤z❤ءءءءءءسء،ءءءءءءءصء❤ء❤ءصص،،صءءصء،❤صءءءءءءءءء،ءءءءء،،ء،،ء،ء،ء،ءء،ءء،ءءءءءء،ءء،ءءءءء،ءءءءءء،ءءس،ءءءءءءءءءءسسسسءءءسءءءسءءءءءسءءسءسءءءسءءءءءءءءءءءءءءءسءءءصءءءءءءسء،ء،ءءءءء،ء،ء،،ءسءسءسسسءءءءءءءءءءءءء،ءص ءءءسء،ءءءءء ءءء ء،ء ءءءءسءءءء،ءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءء ءءءءءء،ءءءءء❤😂❤ص❤ء❤ء❤صء ء❤صء❤ءء❤❤❤❤❤❤❤س❤❤❤❤صص😂صء❤ء❤صس😂ص❤❤❤❤صء❤ءء ءء،ءء😊ء،ء،ءس ء، سء ءء ،ءءءءءءء، ءءءءءءس س ءءءءءءسءسسء،ءءسءءءءسءءسء،سءءءسءء،سءءءءءء ءءءءءءسءءصءءءءءءءءءءصءسءءءءءءءءءءء ءءءءء❤صءءءءءسءz sS S

    • @user-dd6ly1rj2z
      @user-dd6ly1rj2z หลายเดือนก่อน

      sssssss s, 😊❤❤ءءءءءء❤ءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءءسءءءءءءء❤صءءءءءءءءسءءءءءءس سءءسءءءءءءءءءءءءءء ءءس ء❤صصصصصءصص❤ء❤❤صصصصصص❤ء❤صءصءءء❤ءصءء❤ءصءصسء❤صصسص❤ء❤صصصءءصءس😂صءسءء❤صءص❤ءصصءءصصءءص❤ء❤صس❤

  • @harunabalarabe6258
    @harunabalarabe6258 หลายเดือนก่อน +2

    Ya Allah Yasa Ka Gama Lahira Baharawa

  • @nafiunafson1140
    @nafiunafson1140 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ka karya wannan demakoradiya ta Nigeria 😢

  • @user-ur7jf4se9e
    @user-ur7jf4se9e หลายเดือนก่อน +2

    Wannan gaskiya ne Bafarawa Allah ya sakamaka da Alkhairi

  • @malamaminukano1498
    @malamaminukano1498 หลายเดือนก่อน +4

    Assalamu alaikum
    Muna godiya bbc hausa ku cigaba da kawo mana irin su manyan 'yan siyasa domin su wayarwa da talakan Nigeria kai, hakan yana da mutukar amfani a wannan lokacin da muke ciki ❤❤❤

  • @Abusarag26-uu4fp
    @Abusarag26-uu4fp หลายเดือนก่อน +2

    كلامك جيد جدا وممتاز 👍

  • @USMAN..DONO-t1h
    @USMAN..DONO-t1h หลายเดือนก่อน

    Gaskiya ne baba tahiru

  • @garbasaidu5516
    @garbasaidu5516 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasaka da alheri baba

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya Saka maka da Alkhairi

  • @saidumusa604
    @saidumusa604 หลายเดือนก่อน +2

    Zaman lafiya,da Ilimi a mukradiya a najeriya wannan labari zuki ta mallane

  • @user-uy9dl1yj2p
    @user-uy9dl1yj2p หลายเดือนก่อน +1

    👍👍👍👍❤❤❤❤

  • @AlhajisaniKorau
    @AlhajisaniKorau หลายเดือนก่อน

    Wannan maganar banza ne
    Kuma karya ne

  • @barrabubakarlawal9561
    @barrabubakarlawal9561 หลายเดือนก่อน

    wallahi gskia bafarawa

  • @kaveermuhd6714
    @kaveermuhd6714 หลายเดือนก่อน

    Na shehu don gaskiya akayiku Allah kara lfy

  • @alameenAminu-tp5cx
    @alameenAminu-tp5cx หลายเดือนก่อน +1

    Kafadi gaskiya datijon Arzike

  • @Marmaronnufawa
    @Marmaronnufawa หลายเดือนก่อน +1

    Mu shaida ne

  • @MuktarMuhammad-pw1yv
    @MuktarMuhammad-pw1yv หลายเดือนก่อน

    🙁👍👍👍

  • @alhkabirusuleiman6136
    @alhkabirusuleiman6136 หลายเดือนก่อน

    Aslm muna goyyaba buhari kai bafarawa kamanta kudi makamai da kaci muma bamuyafiba

  • @UMARHAMISU-yc6gq
    @UMARHAMISU-yc6gq หลายเดือนก่อน

    Hakika babu cigaba dazuwan da mukuradiya

  • @user-pm1vn4nr5m
    @user-pm1vn4nr5m หลายเดือนก่อน

    BBc.kumabakutaimakiNigeraba.kuma.zamu.stayadaku.gaban.ALLHA

  • @ahmadumarahmad4773
    @ahmadumarahmad4773 หลายเดือนก่อน

    Duk mai tunanin an samu kwanciyar hankali, arziki da ilimi a siyasar Nigeria bai ma san halin da ake ciki a NIgeria ba.

  • @IbrahimSasiru1-nj9mf
    @IbrahimSasiru1-nj9mf หลายเดือนก่อน

    Dogu mai rodi a sokotoma jifanka akai😂

  • @MustaphaAbubakar-qh5cr
    @MustaphaAbubakar-qh5cr หลายเดือนก่อน

    Wannan gaskiya ne

  • @fahadmuhammadadamu
    @fahadmuhammadadamu หลายเดือนก่อน

    Sokotawa da gaskiya aka sanku

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 หลายเดือนก่อน

    Kai Mlm ka cewa mutane mu koma ga Allah mu tuba kawai
    Gsky dan an tafka sa6o a doren qasa, tun kan zuwan Bb Buhari daman an cikin tsoro da firgici hatta yara daukar school bag ta gagaresu, shiga Masallachi, Kasuwa etc duk ya gagara kan zuwan Buhari, kowana Shugaba akwai nasa salon azabtarwa, kuma duk hannayenmu su suka janyo mana, idan muka canja sai Allah ya bamu shugabanni na gari

    • @user-un1gc7qy5s
      @user-un1gc7qy5s หลายเดือนก่อน +2

      Dama kai jira kake ace ma kakoma ga Allah sannan ka koma, toh gaskiya daya ce daga kinta sai fada

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 หลายเดือนก่อน

      @@user-un1gc7qy5s Allah ne yace a tunatar dan tunatarwa tana ga amfani muminai, dan mutum me mantuwa ne dole sai ana tuna masa/waazantarwa dashi
      Meye amfanin cikin mutane ya cika amma ana cikin firgici ana kashe duban mutane har Masallachi d/s lokacin shugaban qasan da yake yabo

  • @abubakarharuna5492
    @abubakarharuna5492 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya akwai hassada a zuciyar Bafarawa. A 25 yrs aka tambaye shi Amman ya tsaya a maganar Buhari Wanda mungani a zahiri anyi ayyukan hanyoyin da layin jirgin kasa. Sauran gwamnatitocin fa? Ya kamata Muna sa tsoron Allah a duk abin da zamu fada ba wai adawa ba all the time.

  • @musaabdul2687
    @musaabdul2687 หลายเดือนก่อน

    Wani irin zama lafiya aka Samu a demokradiya ? haba.