Asamu wani yayiwa Rarara bayani cewa shi ba dan siyasa bane, wakan siyasa yakeyi a biya shi, Idan ya fahimci haka zai zauna lafiya saboda shi ba kowa bane a cikin yan siyasa.
Tsakani da Allaah butulchi baiyi ba wallahi. Ya kamata koda kowa a najeriya zai soki mulkin Baba Buhari inda halacci bai kamata kaika daga baki kayi magana makamanciyar wannan ba. Koda yake munyi maka Uzuri saboda ba yau ka fara ba.
Wallahi karya kake. Karya!! Kake wallahi. Kawai dai wani son zuciya ne na daban. Kar fa ka manta, a dalilin farin jinin Buhari ne Talakawan Nigeria suka ringa tura ma Naira dubu-dubu, N1000. A yayin da ake ta kara wa man Fetur kudi, har yanzu Talaka bai san anfanin wannan karin ba. Wallahi!! Na Kahutu a yanzu baka tare da mu , tuni ka canja layi
Allah yaqara toshema hanyar kowacce nasara arayuwarka Allah yawulaknataka yadda nadauki iya yanmu abun zagi awajanka Allah yasa kaima kasamu masuyima cin mutunci arayuwarka
Please inada tambaya wai acikin gwamnati aki miye ne inason amsa . Bakasan cewa qaramin matsayi arayuwa shine mai anguwa to ko dan mai anguwa yafika matsayi da daraja inbaka saniba .❌❌❌❌❌❌❌❌❌⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Daman nasan Rarara maci amanane kuma butulune amman Buhari ya fishi cin amana da butulci tun akan kwankwaso muka san hakan domin shine yayi masa riga da wando
Rarara karya ta qure. Ka zalunci yan Nigeria ka cucemu kayi qarya iri-iri a rayuwarka Allah ya isarmana akanka nidai har abada bazan taba yafewa ba...Sunana Kabiru yakubu kwasarawa sandamu local government katsina state idan zaka nemeni kayimin hukuncin zagin danayi maka
To kai waye da zakashiga bila dama jahili yana shiga bila daman wawa sakarai daba Allah watsa aniyarka kaima ai kabada gudunmawa wajan jefa kasarnan cikin wani hali
Kai banxa butulu ko bakomai bahari n e salar rigar da man anche Kai butulu ne Kuma mungani da alama dai dalilin durkushewaka ne Inaga yaxo in Sha Allah baxa da tsuleliya Rai Nan titi dakiki
Ubanka xakaci wlh tunda kai munafiki ne insha Allahu karshen ka ne xae xo a wakar siyasa tunda Kai munafiki ne baka mutunta kowa Jahili Wawa bakauye bagidaje Allah yayima abunda kayi ma shuwagabanninmu sakarai akoma makaranta dan Allah
Meyasa be fada tun buhari Yana kan mulkin ba karfa ku manta har buhari ya sauka yabon sa yake sai yanzu Shima idan tinubu ya sauka yazo yace Muku shekara takwas din tinubu Bai Kai satin yadan Wanda ya hau ba wai yaushe zaku gane wannan makaryacin ne Yana anfana bazai kace hanyar samun sa ba sannan Bai San masalahar Yan uwan shi ba Kansa kawai ya sani yanzu ma takamar sa shi ne Mai nada shugaban kasa to talakawa suna San buhari bawai kawar rarara bace ta Saka suka zabe shi duk kudin da aka dinga turawan buhari da masu kananun Sana'a ace sai yanzu yazo yace yamafi shi buhari Kansa bashi kudin mawa to meyasa be Dora Kansa ba ai Shima yanason mulkin. Kawai rarara mutulu ne Kuma baisan ciwon Yan arewa ba sai dai aljihun sa
Allah Sarki Rayuwa kenan. Ni nayi gardama da damutane da dama akan cewa bazaka taba iya zagin Buhari ba. wasu suna cewa maganar ka akwai gaskiya, muma munga gaskiyar Amma ko'inda inda kafada gaskiyar ka hadata da sukar Baba Buharin. A iya inda kafada gaskiyar ma Babu wata Alama ta girmama Buharin ko mutuntashi. Kuma kasani duk masu Hankali sun fayinta maganganun ka. Akwai Siyasa akwai Rashin girmamawa Akwai butulci. Wallahi wata ukun Tunubu baifi shekara 7 din buhari ba. Kamar yarda kace . Ko maganar tsaron dakakeyi ni bana mantawa har a mulkin buharin ansamu tsaron da harwasu sukai butulcin tsaron, suke cewa dama dama shi tsaro kawai ya'iya baida economy da sauran su. Kai mafi girman karyarka wai A Wannan mulkin anfi saninka. Ka kawo mana hujja
Maganar ka Gaskiya ne Chairman Amman abun da nake so ka Gane anan Shi ne Koda wani zai Fito ya soki Gwamnatin Buhari Kai bai kamata ka fito ka soki Buhari ba 😢 a gaskiya Banji Daɗin lamarin nan ba Saboda Duk wasu abubuwan da ake faɗa a kanka Sun tabbata 😢Ni Bazan caccakeka b Amman in Sha Allah Sai ka Gani a kasa Sbd mu har Gobe muna son baba Manjo 😫 Kuma Allah ya isa Tsakanin mu dakai Rarara 😢😢
Asamu wani yayiwa Rarara bayani cewa shi ba dan siyasa bane, wakan siyasa yakeyi a biya shi, Idan ya fahimci haka zai zauna lafiya saboda shi ba kowa bane a cikin yan siyasa.
Maroqi ba
Wonan gskyn
Gaskiya ne maganarka amma duk wani dan siyasa sai yatafi da mawaka kuma maganarka gaskiya ce yasani cewa shi badan siyasa bane
USAMA SULEI
MAN
❤❤❤❤
Karya kakeyi wallahi rara ku kuka cuce mu,mu yan Nigeria sakon yana zuwa wajen buhari amma ka kasa mikawa wlh Allah ya isan mu.
Gaskiya babu maganar ilimi anan Kuma baka iyamagana ba Kuma kamanta da maganar da Kayi tareda hadiza Aliya Gabon
Allah yatai maki raran waka wlh tallahi kuni dah nazageka amma yanzu ng ne gaskiya Allah yaaraba ka da makiya
Dan ALLAH jama a kungane me yake fada nifa ina ganin kmr ya haukace ne wlh ALLAH YS ba shaye shaye dai yafara ba
Tsakani da Allaah butulchi baiyi ba wallahi.
Ya kamata koda kowa a najeriya zai soki mulkin Baba Buhari inda halacci bai kamata kaika daga baki kayi magana makamanciyar wannan ba.
Koda yake munyi maka Uzuri saboda ba yau ka fara ba.
Ina batun ayyukan buhari guda 100 daka bayyanawa al'umma kokuwa daka karyane kakeyimana
Wallahi karya kake. Karya!! Kake wallahi. Kawai dai wani son zuciya ne na daban. Kar fa ka manta, a dalilin farin jinin Buhari ne Talakawan Nigeria suka ringa tura ma Naira dubu-dubu, N1000. A yayin da ake ta kara wa man Fetur kudi, har yanzu Talaka bai san anfanin wannan karin ba. Wallahi!! Na Kahutu a yanzu baka tare da mu , tuni ka canja layi
Ina bayanka mai gidana rarara
Allah yaja zamani
Yakamata abawa rarara minister of dawanau wlh Ashe wayonka kadan ne
Kai jama'a rarara bakasan siyasaba siyasa hummm
Allah yaqara toshema hanyar kowacce nasara arayuwarka Allah yawulaknataka yadda nadauki iya yanmu abun zagi awajanka Allah yasa kaima kasamu masuyima cin mutunci arayuwarka
Wlh duk maganan rarara babu ma Ana kwata kwata.
Gaskiya Wani Dan Adam butulune
Wlh mun dawo daga rakiyarka dauda
Sai buhari ko gobe
Yauwa mai gida
Please inada tambaya wai acikin gwamnati aki miye ne inason amsa .
Bakasan cewa qaramin matsayi arayuwa shine mai anguwa to ko dan mai anguwa yafika matsayi da daraja inbaka saniba .❌❌❌❌❌❌❌❌❌⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Daman nasan Rarara maci amanane kuma butulune amman Buhari ya fishi cin amana da butulci tun akan kwankwaso muka san hakan domin shine yayi masa riga da wando
Yakamata gwamnati tahana raraa waka kwata kwata.kuma takamashi kan tozarta buhari dayayi a media human right kushiga wannan batun
Gaskiya wannan tsantsar jahilcine
Nazir sarkin Waka yayi gaskiya wlh... Jahili Dai jahili ne komin jumawan Shi a cikin al'uma...
😂😂😂😂 kai jama'a wlh maroki bai da mana wawa dan akuya 😢😢😢😢😢
😂
gaskiya wannan lokacin ba Abunda za'aima talakka Wanda ya wuce tallafin mai
Aduniya akwai wanda baza suyi karshe mai kyauba..
Rarara karya ta qure. Ka zalunci yan Nigeria ka cucemu kayi qarya iri-iri a rayuwarka Allah ya isarmana akanka nidai har abada bazan taba yafewa ba...Sunana Kabiru yakubu kwasarawa sandamu local government katsina state idan zaka nemeni kayimin hukuncin zagin danayi maka
Saboda biyan bukatun kanka bai samuba hakan yasa kake wan nan magana.kuma ai indai maganar butulcine ba wan nan bane farau domin yaranka dasuke jikinkama kayi musu butulci.haka wadanda sune hanyar tsira da rayuwarka Suma haka kaimusu kabutulce musu.dan haka idanma kayiwa Wani butulci ba abin mamaki bane.
DAGA SULAIMAN SANGO
Domin da Bazar Buhari kazama cikakken Rara.
Allah yatona maka asiri kano tagagara Abuja tagagara
Gaskiya yau ne na tabbatar da Rarara rikekken Jahili ne
Wawan banza gogon banza kawai Dan Buhari muka Sanka shege dan shege da fiska kaman biri
To kai waye da zakashiga bila dama jahili yana shiga bila daman wawa sakarai daba Allah watsa aniyarka kaima ai kabada gudunmawa wajan jefa kasarnan cikin wani hali
Wato a rayuwa idan kana neman butulu na bugawa a jarida, to ka nemi Dauda Rarara.
Danku yan kasar yakeyi ae😂
A dai dunga godewa Allah rarara
Haryanzu baka da ilimin komai a siyasa,bakasan wannan kujerar bane shirmamme kawai
Ladan waqa kudine kawai, ba maganar muqami
Rarara baka da hankali, Kai mahaukaci Neh
Wato Hakkin Talakawa Ne Yafara Bibiyarka Dauda Allah yakyauta Kuma Kasani Dai Allah Bayasan Butulci
Gaskiya baka da kunya, Wai me kadau ne ne, ka dauka Kowa irinka ne Mara ilimi.
Amman gaskiya rarara tsinan nene wai yana duba baya Yana duba gaba
Dauda kahauka ce, yauce ma kasan menene akan shugabanshi
Kana Saida black market naka kaga ko nupen ma zasuma ganin Mai hankali
allah kara toshe makka basira tsinannee wuulakantacce dan agwagwa
Allah ya kara daukaka dauda kahutu rarara
Wai dan Allah ni kadaine na kasa fahimtar inda rarara ya nufa ko yaya 😂
Kai banxa butulu ko bakomai bahari n
e salar rigar da man anche Kai butulu ne Kuma mungani da alama dai dalilin durkushewaka ne Inaga yaxo in Sha Allah baxa da tsuleliya Rai Nan titi dakiki
Hmmm kayi sa'a Bama zagin mutane Amma badan hakaba ALLAH dai ya kyauta
muna godiya chairman Ina yinka wallahi Allah ya dafa mana🙏🙏🙋♂️🙋♂️🙏🙏
Say day abaka ministan mahaukata KO kuwa n'a Yan. Nanaye butulu kaway
Allah ya kyauta. Allah ya ganar dashi
Rarara kayi soyaiya babu nazari, duk da kyakykyawan zaton kan
Dah yake Nigeria gadan gidan uban kane dah zaka yanke ministocin dah za'a sah
IDAN AKAN GASKIYA KAKE ALLAH YA SHIGE MAKA GABA IDAN KUMA SABANIN HAKA ALLAH YA NUNA MAKA
Butulu mushen jaki, Allah ya wadaran naka ya lalace
gaskiya rarara bakada hikima ta magana kuma ai ko su mutanen da ka ke tare dasu na bayanka kaci zarafinsu wurin hikima ta magana
Sai yanzu ka gane gaskiya.
Sadikul auwaluna rarara
Dan sunsan baka da amana ne
To gaskiya rarara yakamata tinibu yaba kujeransa soboda kai kafi kowa a apc dama duniya gabadaya ko
Au har gaba kakeyi kenan, Rumfar Bukata ba abinda mutum bazai fada ba
Allah ya jazamanin raeara🎉😂🎉
Allah ya kyauta Allah yabawa kasarmu zaman lafiya🤲🏾
kowa dai yayi mai kyau dan kasan Allah nanan hmmm
Ubanka xakaci wlh tunda kai munafiki ne insha Allahu karshen ka ne xae xo a wakar siyasa tunda Kai munafiki ne baka mutunta kowa Jahili Wawa bakauye bagidaje Allah yayima abunda kayi ma shuwagabanninmu sakarai akoma makaranta dan Allah
Wlh gayenga mugun dan munahuka ne
Mudai fatanmu kodayaushe Allah yabamu shuwagabanni wanda zasu zam silar gyaran kasar tamu nan gaba
Ka burgeni Wallahi,gara da ka Fadi gaskiya ka burgeni Wallahi,ai ba qin buhari kayi ba gaskiya ce ka fada
Meyasa be fada tun buhari Yana kan mulkin ba karfa ku manta har buhari ya sauka yabon sa yake sai yanzu Shima idan tinubu ya sauka yazo yace Muku shekara takwas din tinubu Bai Kai satin yadan Wanda ya hau ba wai yaushe zaku gane wannan makaryacin ne Yana anfana bazai kace hanyar samun sa ba sannan Bai San masalahar Yan uwan shi ba Kansa kawai ya sani yanzu ma takamar sa shi ne Mai nada shugaban kasa to talakawa suna San buhari bawai kawar rarara bace ta Saka suka zabe shi duk kudin da aka dinga turawan buhari da masu kananun Sana'a ace sai yanzu yazo yace yamafi shi buhari Kansa bashi kudin mawa to meyasa be Dora Kansa ba ai Shima yanason mulkin. Kawai rarara mutulu ne Kuma baisan ciwon Yan arewa ba sai dai aljihun sa
Rarara kenan
Kai dabba🎉🎉🎉🎉
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Ba batun wannan magana rara
Rarara keyi jakine
Hhhhhhh kanku akeji daman ramin karya kurarrene kanku akeji
Gaskiya rara yakoshi😂😂😂
Allah ya yadda wlh😂💔
Allah ya sauwaka
Gaskiya wanda suka tsaya abayankane suke bani haushi Kuma suka bani mamaki ace wanna jakin bakauye Wanda bashida ilimi na Arabi da na Boko waishi kuke gadi wlh tijjani kabani kunya kabani mamaki
Hhhhhhhh rara Anji hayaki 😂shegiya siyasa Nigeria sun Gama da kai ai Yanzu baka da Wani amfani kaje ka nemi sana'a kawai.
yenzu kam Saga Kane akkoi banbbanci tsakanin tunubu da #BUHARI tunda ansace uwarka.
Dankwaye mugun ice
Allah Sarki Rayuwa kenan. Ni nayi gardama da damutane da dama akan cewa bazaka taba iya zagin Buhari ba. wasu suna cewa maganar ka akwai gaskiya, muma munga gaskiyar Amma ko'inda inda kafada gaskiyar ka hadata da sukar Baba Buharin. A iya inda kafada gaskiyar ma Babu wata Alama ta girmama Buharin ko mutuntashi. Kuma kasani duk masu Hankali sun fayinta maganganun ka. Akwai Siyasa akwai Rashin girmamawa Akwai butulci. Wallahi wata ukun Tunubu baifi shekara 7 din buhari ba. Kamar yarda kace . Ko maganar tsaron dakakeyi ni bana mantawa har a mulkin buharin ansamu tsaron da harwasu sukai butulcin tsaron, suke cewa dama dama shi tsaro kawai ya'iya baida economy da sauran su. Kai mafi girman karyarka wai A Wannan mulkin anfi saninka. Ka kawo mana hujja
Allah baka nasara
Gaskiya tinani asasi kunbani kunya
Ni dai Banga laifin Rarara ba.
Gaskiya a fade ta
Lokacin Campaign baa zuwa sai da shi
To yanzu ma aje dashi
Shima buharin minister tsaro da noma da ilimi duk yan arewa ne shima abinda ya fi na buhari yakeyi.
Ashekaimunafikine
Gaskiyane wlh muji Dadi magar kahutu allha yakar arziki
Amma wannan mutumin dan kwaya ne ina gani 😂😂😂
Na qarshe, Taya zaa bashi muqamai saboda kawaii yayi tallar Dan takara har yaci😅
qwaqwalwar dai akwai matsala cikinta
Kai kasan Babu maganar ilimi anan
Kai da ko diploma baka da kake tinanin a nemi shawarar ka😂
Ai ko yanzu sai ka karayin na dama
Ubanka rara Dan uwarka a najeriya wa garika Moran janaran buhari Dan kamar ka ta wajan uwa da uba shege
Maganar ka Gaskiya ne Chairman
Amman abun da nake so ka Gane anan Shi ne Koda wani zai Fito ya soki Gwamnatin Buhari Kai bai kamata ka fito ka soki Buhari ba 😢 a gaskiya Banji Daɗin lamarin nan ba Saboda Duk wasu abubuwan da ake faɗa a kanka Sun tabbata 😢Ni Bazan caccakeka b Amman in Sha Allah Sai ka Gani a kasa Sbd mu har Gobe muna son baba Manjo 😫 Kuma Allah ya isa Tsakanin mu dakai Rarara 😢😢
Wallahi gaskiya ne ya fito ya fada,bawani suka,wannan she matsalar mu Yan Adam
Haka yake ai dakiki ne
Gaskiya Dauda kahutu rarara kaje ka gayawa shawarar dakakeda ita tinumbu dan mutan sinuwarda suke maka yayiyawa😭😭
Allah karabamu da jahilci
Daukaka daga Allah ce
Kayi gaskiya
Kaide butulune bekamata kayima buhari hakaba
Chaiman ni tambayata shine tunubu zai zarce kuwa
Abinmamaki haryanzu rarara bakagane ba.asiyasa da gaskiyaba
Rara Kai fa almajiri ne Dan uwammu ankashe yamma ludi
Kayi daidai rara kabiya en siyasanmu 'ai dole kayi haka Allah ya cheوالشعراء يتبعهم الغاوون ألم تر انهم في كل واد يهيمون وانهم يقولون مالايفعلون
Barkada ci ka goge baki kaza mara halin Karen Mai halin butulci Kaci smanat Bahari Daura Na Nola Ahmed Tinubu
Kai rarara
Ka kawo takardun makaranta a baka aiki sakarai kawai maroki,Wai saboda jahilci da jakkanci rarara maroki ke hada kanshi da Buhari
Allah Ya isa da kudin Qasar mu Za Abiyaka😢😢😢
❤❤
Karyane wawa kawai
Allah sarma baba buhari