Assalamu alaikum Aminchin Allah yabbata ga gwamnanmu na Katsina munamasa ftn alkairi Allah yakara tsaremanakai Allah yakara lfy da nisan kwana Allah yakawo mana karshan wan nan matsalar tsaro Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya Ina alfahari da jahata Katsina
Slm Inayima maigirma Dr Dukko Umar Daradda fatan Alkairi Agaskiya mungachanji akanmatsalar tsaro Adabama kwana agidajanmu sabodatsoran 'yantaadda ammayanzu harmakaramuke sabodahaka Jami antsaron da Gwamnan yahoras ba inda basa shiga dayakida 'yantaadda sabodahaka ALLAH yasaka da Alkairi daga Ibrahim mati Gandun Karfi Malunfashi L.G.A
A matsayina na Dan jahar yobe nayi farin ciki sosai da Lambar yabo da Me girma gov Mai mallah buni ya Samu akan harkar lafiya na zama zakaran dafi a arewa Baki daya
I am very interested about what you are saying our proud governor, I like to talk about death employers gratitude from 2019 to 2023 was never been paid Maigirma gwamna MAL.DIKKO UMAR RADDA Phd. Marayu Wanda suka rasa iyayensu ma'aikatan gwamnati basuda abunda suka dogara wasu iyayensu ma'aikata sun mutu lokacinda yayansu basu girmaba hakan yakan kawo tabarbarewar Iyalan mamatan banagaren rashin maikulawa dasu bayan mutuwar iyayensu Wasu kuma sukan zama tamkar almajirai Wanda cinsu da shansu basusan wazai basuba Akwai wasu Iyalan dadama Wanda sanadiyar babu Wanda zasu tsayamasu wajen nemowa mamatan hakkinsu a gwamnati saboda haka inaganin akwai marayu Wanda suke rayuwa kuma hakkin maraicinsu na iyayensu suna a hannun gwamnati kuma MAL.DIKKO UMAR RADDA Phd yasan abunda hakkin maraici yakeda to malan ataimaki marayu akwai medical health workers organisation Wanda daga 2019 zuwa 2022 sunrasu amma hakkin aikinda sukayima gwamnatin katsina yakasa fita izuwa iyalansu muna bukatar taimakon gwamnati Akan hakan Daga Masoyin MAL.DIKKO RADDA AKODAYAUSHE SINCE SMEDAN MINISTRIES
Allah sarki AREWA wai ina tunanimmu ne? zato na duk abinda za a tattauna a wannan shiri kaso 99.9 akan tsaro ne. ana ta kashe mutane 'yan bindiga ko ina, amma a dunga batun cin zarafin mata. wani samar da hanya ko wani batun manoma ina zaman lafiyar da duk wadannan abubuwan za su tafi yadda ya kamata. cin zarafin mata!!! ba kashe matan ake ba? ina manoman suke? nawa aka yanka ta wuyansu? ya kamata musan abinda ke mana ciwo wallahi yakamata alummar arewa mu dauki makamai mu kare kammu
Sai ka ɗauka ka kare kan naka ynz dan Allah wnn rubutun naka kayi tunani sosai kayi shi kuwa?kowa yana fatan alkhr da addu'ar Allah ya taimaki mai girma gwamna akan manufofin sa amma kai kana wata magana daban
Tabbas Hakika Ina Kaunar Wadannan Gomnoni Guda Uku, Kano, Katsina Da Zamfara. Allah Ya Baku Ikon Cikawa Mutane Alkawarin Da Kuka Dauka. BBC Hausa Shin Yaushe Zaku Kira Mana Maigirma Gomnan Jihar Kano Yazo Ya Fada Mana Aikinsa Duk Da Cewa Yana Kokarin Gaske.
Welcom umar radda dan amana ❤❤❤❤❤❤❤❤ 🎉🎉🎉🎉 je kouraje pas de réponse mais c'est vrai qu'il a l'air très intéressant pour lui même si on ne peut rien faire avec les autres personnes
SULE DUDU kullun yana nan cikin garin Katsina yana ragaita gidajen yan siyasa, shi yasa bai san me ake ciki ba. Mu dake Safana mun san yan C-Watch suna kokari.
Alhamdulillah,agaskiya maigirma gwamna yayi kokari matuka ta bangaren tsaro dakuma bangaren ilimi, saidai inason intunatar da maigirma gwamna Wani abu dayashi bangaren lafiya maigirma gwamna yakarkata kacukam acikin asibitine Kawai akesamun lafiya saboda duk bayanansa suna nuna sai ankamu da cuta sai atafi asibiti Asha Magana, ammanta dacewar ita lfy agidatake sai tabacine ake tafiya asibiti takaice inason inbama gwamna shawara da yaduba bangaren tsabtace mahalli da samar da tsabtataccin wadatattun ruwansha da kuma fadakarwa tayadda mutane zasu iya kare lfyrsu daga gidajensu dakuma mahallansu, maana Health Education to the public.
Kamar yadda kukasani sunana *crmd Mubarak Garba kankia * Agaskiya bantaba jinshiga siyaba Amma sakamakon zuwan mai girma *PHD.umar dukko radda* yasa naji ina ra Ayin shiga siyasa /sakamakon haka I nai mai fatan Alkairi Ameeen 🤲
Salam salam barka dai ni mutumin kankarani gaskiya alh.umar dukko radda yayi kokarn gaski sosai wallahi babu adawa dan ni dan p.d.p Ni kagakam bazan rufama dan adawa asiriba to Allah ya sakamasa day mafificin alkairi
Allah yakara lpy danisan kwana gwabnanmu ubangiji Allah yabaka nasara da sa,ar alqawalin da kadauka Mumuna tare da wadanda abubuwan da kefaru a kyauyikansu Kuma suna bamu labarin eya qoqarin da kakeyi a qauyikansu Kuma sunama fatan alkhaeri
Masha Allah Amma A sabon garin Bilbis faskari L G,A muna acikin wani hali narashin tsaroda Na acibitin kulada marassa lafiya munada masu karatu amma babu wani cigabada mukasamu
Allah ya saka da alkairi Dr radda
Doko na rada❤❤❤ one love🎉🎉
Masha allah
A gaskiya bantaba Ganin cigaba ba nagaskiya kamar mulkin wnn bawan allah allah yakara basi basira da hakuri amulkinsa ameen
Assalamu alaikum Aminchin Allah yabbata ga gwamnanmu na Katsina munamasa ftn alkairi Allah yakara tsaremanakai Allah yakara lfy da nisan kwana Allah yakawo mana karshan wan nan matsalar tsaro Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya Ina alfahari da jahata Katsina
Adai bayanika wlh kayi kokari yadda kasa Allah acikin komai Allah yayima duku radda
Allah ya taimakeka governor Allah yayi maka jagoranci, Allah ya qara muna irinku aqasarmu, Allah ya kawo muna zaman lafiya da cigaba Mai dorewa ameen
Tsakani da Allah Dikko na birgeni akwai capacity
Allah ya taimaki gomnamu
Asa tsaron harda garin funtua musan bazaka manta damuba
Allah ya tayaka da izinnin Allah taalah ❤
Masha Allah, mai girman Gwamna
Allah yakara lfy dikko umaru radda
Allah yayimasa jagoranci
Slm Inayima maigirma Dr Dukko Umar Daradda fatan Alkairi Agaskiya mungachanji akanmatsalar tsaro Adabama kwana agidajanmu sabodatsoran 'yantaadda ammayanzu harmakaramuke sabodahaka Jami antsaron da Gwamnan yahoras ba inda basa shiga dayakida 'yantaadda sabodahaka ALLAH yasaka da Alkairi daga Ibrahim mati Gandun Karfi Malunfashi L.G.A
Gaskiya naji dadin bayanan dikko radda sosai ya Kara birgini wlh
Don allah muma zamfarawa yakamata BBC kuyimuna wannan program din
Allakalafiya
Dikko radda his deserve 💯
A matsayina na Dan jahar yobe nayi farin ciki sosai da Lambar yabo da Me girma gov Mai mallah buni ya Samu akan harkar lafiya na zama zakaran dafi a arewa Baki daya
Daga faskari aikin na kyau kwarai da gaske mallam dikko umar radda allah yabiyaka
Akaseh su
Allah yatemaki megirma Gobna Yaqaratemakamaka
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Salam
Mutumin kirki kenan
Allah ya kawo mana mufita😂😂😂
Hm
❤❤❤❤ nagade
Why is there more value in his country than his status
If you want security in northern Nigeria give citizens their rights
Me girma governor dikko radda wlh kana kokari
Phd surutu,haka ake fada
I am very interested about what you are saying our proud governor,
I like to talk about death employers gratitude from 2019 to 2023 was never been paid
Maigirma gwamna MAL.DIKKO UMAR RADDA Phd.
Marayu Wanda suka rasa iyayensu ma'aikatan gwamnati basuda abunda suka dogara wasu iyayensu ma'aikata sun mutu lokacinda yayansu basu girmaba hakan yakan kawo tabarbarewar Iyalan mamatan banagaren rashin maikulawa dasu bayan mutuwar iyayensu
Wasu kuma sukan zama tamkar almajirai Wanda cinsu da shansu basusan wazai basuba
Akwai wasu Iyalan dadama Wanda sanadiyar babu Wanda zasu tsayamasu wajen nemowa mamatan hakkinsu a gwamnati saboda haka inaganin akwai marayu Wanda suke rayuwa kuma hakkin maraicinsu na iyayensu suna a hannun gwamnati kuma MAL.DIKKO UMAR RADDA Phd yasan abunda hakkin maraici yakeda to malan ataimaki marayu akwai medical health workers organisation Wanda daga 2019 zuwa 2022 sunrasu amma hakkin aikinda sukayima gwamnatin katsina yakasa fita izuwa iyalansu muna bukatar taimakon gwamnati Akan hakan Daga Masoyin MAL.DIKKO RADDA AKODAYAUSHE SINCE SMEDAN MINISTRIES
Muma muna fatan BBC hausa zata tattauna da gwamnanmu na jahar kano
Allah sarki AREWA wai ina tunanimmu ne? zato na duk abinda za a tattauna a wannan shiri kaso 99.9 akan tsaro ne. ana ta kashe mutane 'yan bindiga ko ina, amma a dunga batun cin zarafin mata. wani samar da hanya ko wani batun manoma ina zaman lafiyar da duk wadannan abubuwan za su tafi yadda ya kamata.
cin zarafin mata!!! ba kashe matan ake ba? ina manoman suke? nawa aka yanka ta wuyansu? ya kamata musan abinda ke mana ciwo wallahi yakamata alummar arewa mu dauki makamai mu kare kammu
Sai ka ɗauka ka kare kan naka ynz dan Allah wnn rubutun naka kayi tunani sosai kayi shi kuwa?kowa yana fatan alkhr da addu'ar Allah ya taimaki mai girma gwamna akan manufofin sa amma kai kana wata magana daban
Allah ya sa mudace
Allah ya Kara rukoda hannayanka umaru dukko rada.
alhaji.mayarda.ummar.dukko. Rada
Tabbas Hakika Ina Kaunar Wadannan Gomnoni Guda Uku, Kano, Katsina Da Zamfara.
Allah Ya Baku Ikon Cikawa Mutane Alkawarin Da Kuka Dauka.
BBC Hausa Shin Yaushe Zaku Kira Mana Maigirma Gomnan Jihar Kano Yazo Ya Fada Mana Aikinsa Duk Da Cewa Yana Kokarin Gaske.
Gaskiya ta bayyana sosai a cikin lamarin Gwamna, Allah Yayi jagora Ameen.
Allah ya qara jagoranci
Welcom umar radda dan amana ❤❤❤❤❤❤❤❤ 🎉🎉🎉🎉 je kouraje pas de réponse mais c'est vrai qu'il a l'air très intéressant pour lui même si on ne peut rien faire avec les autres personnes
Tsakanina da allah bazan iya shugabanciba domin akwai abubuwa da yawa
ALLAH ya Karen radda
Wllh karya ne, mu muna acikin karamar hukumar faskari katsina state, sabon garin Bilbis rashin tsaron da muke ciki yanata ta'azzara😢😢😢😢😢😢😢😢
Allah ya kawo maku mafita ya Kuma kareku .
Surutu kawai ka iya..........matsalar tsaro kullum karuwa take
Kaji tsoron Allah katsaya kayima mutane aiki ba farfagandaba
Kayi abinda yadace gwamna,Allah yakara shiga al'amuranka 🤲🙏
Masha Allah Govt katsina Allah ya tsareka. Sunana Haruna Muktar Adam yola
SULE DUDU kullun yana nan cikin garin Katsina yana ragaita gidajen yan siyasa, shi yasa bai san me ake ciki ba. Mu dake Safana mun san yan C-Watch suna kokari.
Alhamdulillah,agaskiya maigirma gwamna yayi kokari matuka ta bangaren tsaro dakuma bangaren ilimi, saidai inason intunatar da maigirma gwamna Wani abu dayashi bangaren lafiya maigirma gwamna yakarkata kacukam acikin asibitine Kawai akesamun lafiya saboda duk bayanansa suna nuna sai ankamu da cuta sai atafi asibiti Asha Magana, ammanta dacewar ita lfy agidatake sai tabacine ake tafiya asibiti takaice inason inbama gwamna shawara da yaduba bangaren tsabtace mahalli da samar da tsabtataccin wadatattun ruwansha da kuma fadakarwa tayadda mutane zasu iya kare lfyrsu daga gidajensu dakuma mahallansu, maana Health Education to the public.
Dan Allah Dan annabi Mai Gorman Ina rokon ka daka yi watsi damaganar wannan kun giryar masu son kan su
Really impressed with your Presentation His Excellency ,Ka fadi Gaskiyar Magana
Makaryata mazanbata macuta wlh bazamuta6a yafemukuba daku yan jaridar da kuma Ku shuwagabanni duk bazamuyafe mukuba
Maigirmakarinkayimasuwaazisujitsoran alladansunsabadawawashewa
Azahirin gaskiya munga canji daga zuwan mai girma gwamna radda
Ke yar gidan uba maganarki fa karyace
Sbd bakifado ana kashe mutaneba ana save mutaneba
Yayi kyau sosai Allah yabamu sa'a
Wlh ba inda kashga bakaje batsariba ballaltana kaje dan gaiya ruma "yamgamji anan dik alhamis da lahadi sonata kashe iyayanmu da yayyanmu mata da maza
Allah yakarama maigirma gwamna Dacter Umar radda lfy Amin
Wallahi ni dan PDP ne kuma ban zabekaba amma wallahi nagamsu da kokarinka Allah yakawo mana mafita
Namijin duniya kenan Katsina wa muna alfahari da kai Malam
Masha Allah,
Amatsayina na dan jahar kaduna,
Kamata yayi govnatin jahar katstina ta kirkiro masana'antu dazai samarwa da Yan asalin jahar katsina aikin,
Domin kurage yawan kashe kudade dakukeyi wajen biyan albashin ma"aikata
Masha Allah Allah ubangiji ya qara dafa maka Adalin gwamna
Ya tabbata matsalan tsaron Nigeria akwai interest na wassu sojoji
Ana maganar tsaro Kuna maganar Abun daya shakeku kukadai
Rahama usman gwamna Ina Maka fantan Al khari Allah ya kawo zaman LA Fi ya Amin Allah ya tsare Muslim
Kayi Komai Mai Girma Gwamna Muda Kai Saidai Addu'a ♥️ Nuhu Bawale Muduru Garkuwan Gwagware. Allah yasa muma mu amfana
Dikko Radda Gomna Radda❤
Allahumma salli alah sayyidina Muhammad wa sallim 😂😂
Allah ya ja zamaninka waliyyin Gwamna
Maganar banaza dad's acika ko dad's bacijaw
To Allah yatemaka
May Allah make it easy for him throughout his journey
Shugaba Allah ya Kara maka jagoranci
Idan kaji dikko yana mgn kamar mutumin kirki
Allah ya sa alkhairi Dr.Dikko Umar Radda
Young Eric Thomas Brian Martin Paul
Ku sa mana abba gida gida
Allah ya idah maka nufinka 🤲🏻🤲🏻
Thank God am not Nigeria
Agaskiya shekaradayan Dr Dukko Umar tafi shekara takwasdin Bello masari DAga Ibrahim Samaila Gandun Karfi Malunfashi L.G.A
Allah yaqara lfy mai girma gwamna
Dan Musa dai shiru kakeji har yanzu
Allah ya Kara daukaka jihar katsina
2 TERM, INSHA ALLAHU GWAMNA RADDA
Allayataimakamaigirmagwamnaradda
Kamar yadda kukasani sunana *crmd Mubarak Garba kankia * Agaskiya bantaba jinshiga siyaba Amma sakamakon zuwan mai girma *PHD.umar dukko radda* yasa naji ina ra Ayin shiga siyasa /sakamakon haka I nai mai fatan Alkairi Ameeen 🤲
ماشاءاللهAllah yataimaka
Haka yake gaskiya ansamu sauki sosae
My Mentor is simple and sincere.
Allah ya tsare mu ❤❤❤❤❤
Salam salam barka dai ni mutumin kankarani gaskiya alh.umar dukko radda yayi kokarn gaski sosai wallahi babu adawa dan ni dan p.d.p Ni kagakam bazan rufama dan adawa asiriba to Allah ya sakamasa day mafificin alkairi
Allah yakara lpy danisan kwana gwabnanmu ubangiji Allah yabaka nasara da sa,ar alqawalin da kadauka Mumuna tare da wadanda abubuwan da kefaru a kyauyikansu Kuma suna bamu labarin eya qoqarin da kakeyi a qauyikansu Kuma sunama fatan alkhaeri
Allah bless Al ummar mu❤
Wlh gwamnan nan dagaskeyake kan fannin tsaro allah ya dafama
Masha Allah
Masha Allah Amma A sabon garin Bilbis faskari L G,A muna acikin wani hali narashin tsaroda Na acibitin kulada marassa lafiya munada masu karatu amma babu wani cigabada mukasamu
Katsina gida
Allah yaqara maka lfy❤
Masha Allah Allah yataima
Allah tsare manankai
Allah yayimaka jagora
Wallahi wanna diramace taqarya