Masu ƙulla Sharri da Makirci sun sako jahar Kano a gaba, Yaƙi yana shirin ɓarkewa

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 11

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 หลายเดือนก่อน +1

    To ai sunusi ba hakura yayiba, inda hakuri yayi ai da bai dawoba, kuma tafiyar da yayi ai aboye yake kulle kullen dawowar, kuma ni wallahi kanawa kuna bani mamaki, ni haifeffen Garin Hadejia ne kuma wallahi sarkina yafi ko wani irin me mulkin siyasa,

  • @MamudaYakubu
    @MamudaYakubu หลายเดือนก่อน

    In Allah ya yarda ba A binda zai faru A kano

  • @BouraimaFati-dq2wx
    @BouraimaFati-dq2wx หลายเดือนก่อน

    Walahi aminu bashida imani kuma bashida tawakali lokacin da aka sauke sunusi na biyu ya hakura to kaima ka hakura mana

  • @nuraaminu2331
    @nuraaminu2331 หลายเดือนก่อน

    Sunusi laifi ya yi, me ne ne laifin Aminu Ado,Amma sunusi laifika ya yi da cancanta a cireshi.
    Idon gwmna da ku ma su tunani ne ba canja sarki ya kamata a yi ba rashin ruwa da ake a kano ya kamata magance don haka mu Yan iskan kano za mu yiwa zanga zanga, don su ke iskanci da dukiyarmu ba Yan Abuja ba

  • @tahirlawan42
    @tahirlawan42 หลายเดือนก่อน

    Idan yayi laifi ko kawai sai a tsige shi babu wani laifi😂😂😂😂😮😮😮

  • @ssmboyshoekhan7474
    @ssmboyshoekhan7474 หลายเดือนก่อน

    Okay wae haryanxu ba asasantaba😂😂😂😂

  • @MamudaYakubu
    @MamudaYakubu หลายเดือนก่อน

    See alheri haka

  • @jamiluabdullahiadamu9829
    @jamiluabdullahiadamu9829 หลายเดือนก่อน

    Allah yafiso

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q หลายเดือนก่อน

    Aisu kwankwaso da Abba sun zama annoba akano kaji jahili wayacema neman hakki rashin karbar kaddara ne