TATTAUNAWA AKAN HALACCIN YIN MAULUDIN ANNABI SAW TSAKANIN SAYYDI MUHAMMAD(DARIQA) DA DR IDRIS(IZALA)

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 26 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 125

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว +5

    Zamuyai azumi zamu taru ana gaya mana sira ta manzon Allah kuma zamuyai azumi kuma zamu dafa abinci mubayar kuma zamu yabi annabi kuma wlh wlh wlh kozaku mutu sai munyai mauludin annabi muhammmadu

    • @mustaphasabo7403
      @mustaphasabo7403 2 ปีที่แล้ว

      Zakuyi kida da rawa zaku chakuda maza da mata, ba sallan azahar da la'asar a jam'i.

    • @mustaphakabirsharu7678
      @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว

      @@mustaphasabo7403 wannan suffar kace

    • @mustaphakabirsharu7678
      @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว

      Har otel kukai Abuja shima sunnah ne

  • @sanusiadamu1300
    @sanusiadamu1300 2 ปีที่แล้ว +5

    Dr idris Allah yasaka da Alkhairi, yaqarawa mizaninka nauyi na lada. Allah ya dauwamaddamu akan tafarkin fiyayyen halitta annabi Muhammad (s a w) Muna godiya da wannan tsaraba da kuka bamu da kaida sayyadi shima Allah yasakamai da Alkhairi ya budemai zuciyansa yafahintar dashi daidai don ismullahil aazwam Alhayyu Alkayyum.

  • @abdulkarimwaziri8000
    @abdulkarimwaziri8000 2 ปีที่แล้ว +3

    Na fa'idantu da wannan muqabalar ,Dr Allah yasaka da alkhairi,ku kuma Allah ya shirye ku

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 2 ปีที่แล้ว +2

    Ilimi mai anfani yayi Allah kasa mu kasance masu fahimtar sa yadda musulinci ya karantar Idris Kai baka dace da Wanda za ayi maganar ilimi

  • @jackustaz
    @jackustaz 2 ปีที่แล้ว +3

    Gaskiya rashin Jin sahihin larabci Yana sa mutum yarude sosai, yakamata bawan Allah Nan (Idriss) yadugufa wajan sanin larabci sosai ko da Kar yarudar da dalibansa

  • @sakanauahedalhatu7315
    @sakanauahedalhatu7315 2 ปีที่แล้ว +2

    Syd Allah ya saka da alkhairi Allah ya qarara Annabi Muhammadu saw darajja Malam kanada gaskiya da ilimee da hankali

  • @AutaAbdulaziz-br3fc
    @AutaAbdulaziz-br3fc ปีที่แล้ว +1

    kaji malami anitsi bawani hayaniya

  • @ayoubanamirou245
    @ayoubanamirou245 2 ปีที่แล้ว +3

    Kashi yafi maulud Inna lilahi wa Inna ilaihin raji'un gaskiya izala suné kawarijawa wanan zamani tanbadaddu

  • @lawaltukur8811
    @lawaltukur8811 2 ปีที่แล้ว +2

    Dan allah sayyadi kabarbiyewa mahaukaci dakiki dantasha

    • @aybyhy681
      @aybyhy681 2 ปีที่แล้ว

      Lallai kai jahili ne kai kaisa ka baci darekta idris kunga munbaci wani

  • @abdulazizautamdr5624
    @abdulazizautamdr5624 ปีที่แล้ว +1

    gaskiya wannan mutumin baya san gaskiya dabakinsa yace annabi yayi azimi yayi maulidi amma yanzu yace baice annabi yayi maulidaba kaji san zuciya

  • @gonimusa5905
    @gonimusa5905 11 หลายเดือนก่อน

    Kullum ba kwa gajiya da karya, kiji tsoron Allah ka daina karya, kaji ra'ajin shi ciwa yana ban garen izala. Kullum yan tijjaniya basa gagiya da karya

  • @umaribrahimkhalil1233
    @umaribrahimkhalil1233 2 ปีที่แล้ว +3

    ALLAH YA KARA MANA SON ANNABI....... S.A.W

  • @el-shababmaisabuwa2697
    @el-shababmaisabuwa2697 2 ปีที่แล้ว +3

    Naji dadin wannan tattaunawar. Saboda akwai mutunta juna aciki.

  • @salihuabdul-nasir1571
    @salihuabdul-nasir1571 2 ปีที่แล้ว +3

    Idris, ina ganin akwai wani kunci azuciyanka wanda Ka kasa magance shi. Fuskan yana nuna haka. Gaskiya Idris kayi kokarin gano wannan kucin saboda Ka magance shi ko Ka sami walwala da hasken fuska.

    • @abubakarabdullahi7550
      @abubakarabdullahi7550 20 วันที่ผ่านมา

      Kun riga kun bata.

    • @salihuabdul-nasir1571
      @salihuabdul-nasir1571 20 วันที่ผ่านมา

      @@abubakarabdullahi7550 kai kuma ina ka makale 😊
      rubutun da anyi shi shekara daya sai yau ka ke martani 😂

  • @auwalUmar-tl9yj
    @auwalUmar-tl9yj 4 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya Nayarda izala makiya manzon Allah ne

  • @promisejames8961
    @promisejames8961 ปีที่แล้ว

    Aaa Wai maulid Avon aibu

  • @idriss8715
    @idriss8715 ปีที่แล้ว

    Gaskiya kun burgeni sosai saboda kun mutunta juna

  • @muhammedsunusiyusuf4998
    @muhammedsunusiyusuf4998 2 ปีที่แล้ว +1

    Ai jaki ne kiman ta da dan iska dan shegiya dan tashan dutshen kashi

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 ปีที่แล้ว

    Idris kenan, duk da cewa anyi cikin nitsuwa amma akwai qarancin ilimi wallahi.

  • @muhammadrabiu9086
    @muhammadrabiu9086 2 ปีที่แล้ว +2

    WAI BAKA DA WATA MAGANA SAI MAULIDI, TOKOWA YAYITA KANSA, KUMA DUK MAI SUKAN MAULIDI. TO HASSADA YAKI YIWA MAN ZON ALLAH SALLAH U ALAY HI WASALAM.

  • @abdullahihassan66
    @abdullahihassan66 ปีที่แล้ว

    Dr.Jaki ya Dawo hanya kenan,mu daman Baso muke kuce babu kyau ba.
    So muke Kuyi Har Azumi.

  • @zaidanshuaib6642
    @zaidanshuaib6642 ปีที่แล้ว

    Muhammed, wallah u have to tear Allah

  • @abdussalamisaahmad6836
    @abdussalamisaahmad6836 6 หลายเดือนก่อน

    Kugaya masa bidia muharrama kamar limamin jumaa yace saiyayi sallah sannan zaiyi huduba,kokuma limamin idi yace saiyayi huduba sannan yayi sallah, wannan inaga zata iya zama misalin bidia muharrama Allah Aa lam

  • @kainuwadashenallahchannels1117
    @kainuwadashenallahchannels1117 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah Yai wadaran Yan bidia

  • @aliyumuhammad8360
    @aliyumuhammad8360 2 ปีที่แล้ว

    Allah yataimaki sunna damasu yinta Allah yarusa bidia damasu yinta amin yahayyu yakayyum

  • @abdulhamidjidda3560
    @abdulhamidjidda3560 2 ปีที่แล้ว +3

    Sunnah sak allah karawa dr Chawun kwana da lpy

  • @sirajnur2482
    @sirajnur2482 2 ปีที่แล้ว

    Wajen rubutun ka sa malam Idris IZALA.. aah. Ko kadan BA DAN IZALA BANE

  • @umarusman5951
    @umarusman5951 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai wannan yaron tactical ne, yakora Dr zuwaga fahimtar gaskiya Adolenshi
    Amma yaronnan daman Dan jaridane ko

  • @grantgrant1884
    @grantgrant1884 2 ปีที่แล้ว +2

    Ladabin ka yayi yawa kwarai

  • @ayoubanamirou245
    @ayoubanamirou245 2 ปีที่แล้ว +3

    Kaji izala kuda ke karantarda mata kuna kafirta musulmai kucé kuna koyi da annabi saw in iska

    • @haditahiru8858
      @haditahiru8858 2 ปีที่แล้ว

      Allah yasaaka Maka da khairan

    • @abdullahidanjuma6073
      @abdullahidanjuma6073 2 ปีที่แล้ว

      Ni a faimta na shine azumi ranan litini maulidine saboda annabi yayi saboda godiya ga Allah to Yan darika sai suka dauki rannan shabiyu ga watan rabil awal Kaga wannan bidia ne to Yan izala Mallam ya yarda cewa manzon Allah baiyi tafsiri a Ramadan Amma anja masa qurani ya fasara Amma ba a Ramadan ba meyasa akeyi a Ramadan Kaga Shima bidia ne to Kaga sai dawo dashi cikin Ramadan su k

    • @ayoubanamirou245
      @ayoubanamirou245 2 ปีที่แล้ว

      @@abdullahidanjuma6073 zan gayamaka gaskiya a wasu hadisai amma kanajin larabci

  • @abdurrahmanusmanalbani97
    @abdurrahmanusmanalbani97 2 ปีที่แล้ว

    salam agaskiya Bana zaton nâtaba sawraron mukâbala may ma'ana tsikin nitsuwa irin wannan

  • @grantgrant1884
    @grantgrant1884 2 ปีที่แล้ว +2

    Izala izala izala cewon Cancer 🦀

  • @harounalfatv9674
    @harounalfatv9674 2 ปีที่แล้ว +4

    Hmmm dusi tashi Allah yashiryika bakada fahimta kashi yafi maulidi sabuda akwai babinkashi amma bakaci wanda yayi maulidi kafureneba wai babu babi kafercine indai abinda yakedababi yafi abinda baida babi inakasamu babi tafsiri annabi a watan ramadana kuma kakuma kaduba litafi musnad ahmed akwai babu maa hahaha I fee meeladin nabihi sallahu alaihi wasalam au sheen baboon bayane maulidi Kai banasun ince maka jahilil

  • @yacoubailboudo8730
    @yacoubailboudo8730 ปีที่แล้ว

    Maa chaa Allah dr Idris

  • @imamumazanya5744
    @imamumazanya5744 ปีที่แล้ว

    Izaka gidan Raina annabi

  • @muzammilsadauzarewa1620
    @muzammilsadauzarewa1620 ปีที่แล้ว

    TAtaBBATA maulidi bidiane

  • @abdullahikashimibrahim6014
    @abdullahikashimibrahim6014 6 หลายเดือนก่อน

    Wai shin Izala da malam suna yin Azumin saboda maulidi. Kai Wallahi wannan malamen Allah Ya shiryesu

  • @ayoubanamirou245
    @ayoubanamirou245 2 ปีที่แล้ว +1

    Wly Idriss Abdul Aziz baisan Allah ba Dan iska shashasha

  • @gvyy2725
    @gvyy2725 2 ปีที่แล้ว

    Mlm dan Allah inada tambaya nuna kaunar ga Annabi muhammadu rasulillahi s a w shin aibune ?

  • @selysuserlysu9382
    @selysuserlysu9382 2 ปีที่แล้ว

    Allah Qarawa Dr Idris Abdulaziz
    Lapia 🙏

  • @TijjaniSale-lw6so
    @TijjaniSale-lw6so หลายเดือนก่อน

    Ni kam, a wace jami'a ka samu doctoral Dinka ne?

  • @basharlayilayi3563
    @basharlayilayi3563 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai wallahi nagane dutsen tanshi dinga takkwali ne

  • @lawalibrahim8434
    @lawalibrahim8434 ปีที่แล้ว

    Watau don lalacewar dan bidi'ah wai waazin Alqur'ani yake challenging dinsa akan maulidi.

  • @suleturai118
    @suleturai118 2 ปีที่แล้ว +1

    idiris takkwa linee wlh

  • @babangidausmanngaima3698
    @babangidausmanngaima3698 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah ya wargaza maulidi ya daukaka sunna

  • @gvyy2725
    @gvyy2725 2 ปีที่แล้ว

    Aslam wllh daman ina neman yadda zanbawa wan nan bawan Allah magana daya ta isheshi tu wai mlm dakake jada maulud kake kalubalantar mutane harkuke ganin aibu mlm magana daya yanzu aduniyar nan da kake cikinta albarkacin wakakeci dan Allah inaso ko ainane kabani amsa zanbibi inga amsarka kuma alahira dumin wazakaci albarkaci ?

  • @AyoubaNamirou-ss8jl
    @AyoubaNamirou-ss8jl 7 หลายเดือนก่อน

    Zai mutu a jaki idan bai tuba ba

  • @zaidanshuaib6642
    @zaidanshuaib6642 ปีที่แล้ว

    muhammed people are listing to u

  • @muhmmadmuhd253
    @muhmmadmuhd253 2 ปีที่แล้ว +1

    Mulidi fa gara banza dashi

  • @aminuyunusa7442
    @aminuyunusa7442 2 ปีที่แล้ว

    Sunnah mai sauki, Bidi'a ko sai da kwanakwane.

  • @kainuwadashenallahchannels1117
    @kainuwadashenallahchannels1117 2 ปีที่แล้ว

    shifa wanna alakalin da aka aje a wajen Yana goyan bayan darika ne ALLAH ya saka da alkhari Dr Abdul Aziz Idris bauchi

  • @imamumazanya5744
    @imamumazanya5744 ปีที่แล้ว

    Dutsen tanshi ko dutsen Dan iska

  • @mahamanmourtalabako5402
    @mahamanmourtalabako5402 2 ปีที่แล้ว

    gaskya malam da sauran ka,baka iya alkalanci ba.anya kai ba goyin bayan malamin darika bane

  • @aybyhy681
    @aybyhy681 2 ปีที่แล้ว

    Hitabatunsu chek idris bazasuganeba

  • @aminumuhdmusa9857
    @aminumuhdmusa9857 2 ปีที่แล้ว

    Da shi dusan tanshi da fira una duk dayane saboda haka ko dan iska ya yarda ko karya yada mubaida mimuba.

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 2 ปีที่แล้ว

    To inde haka ne to meye yasa yan dariqa suke zagin yan izala cewa basa maulid tunda kuma yan izala suna azumin litinin da alhamis

    • @abdussalamisaahmad6836
      @abdussalamisaahmad6836 6 หลายเดือนก่อน

      Saboda suna sukar masu maulidi bayan Kuma abi lahab ba azumin yaiba Kuma aka karba,har yake samun sauki aduk litinin Yana wuta,farin ciki yayi Kuma ya yanta baiwa

    • @abdussalamisaahmad6836
      @abdussalamisaahmad6836 6 หลายเดือนก่อน

      Kuma Suma masu maulud din suna azumin Kuna suna wancan

  • @suleimanmohammed7534
    @suleimanmohammed7534 2 ปีที่แล้ว +1

    Detsen tanshi da musun tsiya ande Bhata lokaci

  • @ibrahimmohammeddoma2243
    @ibrahimmohammeddoma2243 2 ปีที่แล้ว

    Mal bawajan da akace ayi maulidi atsaya Kawai akan haka

  • @umaribrahim5459
    @umaribrahim5459 2 ปีที่แล้ว +1

    Yan bidia dillalen sharri, ba abinda ya hada maulidi da musulunci

    • @muhammadrabiu9086
      @muhammadrabiu9086 2 ปีที่แล้ว +1

      Kaji kayi karatu,

    • @bashirharuna7698
      @bashirharuna7698 2 ปีที่แล้ว +1

      Ubanka ne ɗan bidia shege makiyin Annabi tir da halin ku

    • @bashirharuna7698
      @bashirharuna7698 2 ปีที่แล้ว

      Abdul Aziz Allah tsine muku daikai da aƙida irin naka

    • @umaribrahim5459
      @umaribrahim5459 2 ปีที่แล้ว

      @@bashirharuna7698 shehu tijjani yaci gutsu uwarka

    • @umaribrahim5459
      @umaribrahim5459 2 ปีที่แล้ว

      @@muhammadrabiu9086 kana da hujjan maulidi

  • @alisalihu470
    @alisalihu470 2 ปีที่แล้ว

    Gutsun uwarka idris

    • @mustaphamusa9209
      @mustaphamusa9209 2 ปีที่แล้ว

      Ubanka ya ci uwarsa Ali salihu

    • @alisalihu470
      @alisalihu470 2 ปีที่แล้ว

      @@mustaphamusa9209 gutsun uwarka idris

    • @tijjanisani9463
      @tijjanisani9463 ปีที่แล้ว

      Amma Kai Sha Sha Sha ne malami kake xagi

  • @ibrahimmohammeddoma2243
    @ibrahimmohammeddoma2243 2 ปีที่แล้ว

    Duk inda akwai Mata da Kida to dole asamu mabiya

  • @techmdhamzah8750
    @techmdhamzah8750 2 ปีที่แล้ว

    Tunda dai maulid ba hukunci , toh gaskiya zunuban da ake kwasa sanadin yin maulid a yanzu gaskiya yafi alherinsa.
    Maulid a yanzu ya chanza salo, sai kace Christmas

  • @grantgrant1884
    @grantgrant1884 2 ปีที่แล้ว

    Mallam bakada zaafi Sam.... Banji dadin kaba Sam

    • @chiromaayuba6307
      @chiromaayuba6307 2 ปีที่แล้ว

      Yin Maulidi ba lefi ba kuma rashin yinta ba lefi ba.

    • @grantgrant1884
      @grantgrant1884 2 ปีที่แล้ว

      Tor yaya wasu mutane zasu damemu da cewa Levine?

  • @mohammedisahak7420
    @mohammedisahak7420 2 ปีที่แล้ว

    This man is not Dr I zala هم جاهلون