Dr idris Allah yasaka da Alkhairi, yaqarawa mizaninka nauyi na lada. Allah ya dauwamaddamu akan tafarkin fiyayyen halitta annabi Muhammad (s a w) Muna godiya da wannan tsaraba da kuka bamu da kaida sayyadi shima Allah yasakamai da Alkhairi ya budemai zuciyansa yafahintar dashi daidai don ismullahil aazwam Alhayyu Alkayyum.
Gaskiya rashin Jin sahihin larabci Yana sa mutum yarude sosai, yakamata bawan Allah Nan (Idriss) yadugufa wajan sanin larabci sosai ko da Kar yarudar da dalibansa
Idris, ina ganin akwai wani kunci azuciyanka wanda Ka kasa magance shi. Fuskan yana nuna haka. Gaskiya Idris kayi kokarin gano wannan kucin saboda Ka magance shi ko Ka sami walwala da hasken fuska.
Ni a faimta na shine azumi ranan litini maulidine saboda annabi yayi saboda godiya ga Allah to Yan darika sai suka dauki rannan shabiyu ga watan rabil awal Kaga wannan bidia ne to Yan izala Mallam ya yarda cewa manzon Allah baiyi tafsiri a Ramadan Amma anja masa qurani ya fasara Amma ba a Ramadan ba meyasa akeyi a Ramadan Kaga Shima bidia ne to Kaga sai dawo dashi cikin Ramadan su k
Aslam wllh daman ina neman yadda zanbawa wan nan bawan Allah magana daya ta isheshi tu wai mlm dakake jada maulud kake kalubalantar mutane harkuke ganin aibu mlm magana daya yanzu aduniyar nan da kake cikinta albarkacin wakakeci dan Allah inaso ko ainane kabani amsa zanbibi inga amsarka kuma alahira dumin wazakaci albarkaci ?
Saboda suna sukar masu maulidi bayan Kuma abi lahab ba azumin yaiba Kuma aka karba,har yake samun sauki aduk litinin Yana wuta,farin ciki yayi Kuma ya yanta baiwa
Tunda dai maulid ba hukunci , toh gaskiya zunuban da ake kwasa sanadin yin maulid a yanzu gaskiya yafi alherinsa. Maulid a yanzu ya chanza salo, sai kace Christmas
Zamuyai azumi zamu taru ana gaya mana sira ta manzon Allah kuma zamuyai azumi kuma zamu dafa abinci mubayar kuma zamu yabi annabi kuma wlh wlh wlh kozaku mutu sai munyai mauludin annabi muhammmadu
Zakuyi kida da rawa zaku chakuda maza da mata, ba sallan azahar da la'asar a jam'i.
@@mustaphasabo7403 wannan suffar kace
Har otel kukai Abuja shima sunnah ne
Dr idris Allah yasaka da Alkhairi, yaqarawa mizaninka nauyi na lada. Allah ya dauwamaddamu akan tafarkin fiyayyen halitta annabi Muhammad (s a w) Muna godiya da wannan tsaraba da kuka bamu da kaida sayyadi shima Allah yasakamai da Alkhairi ya budemai zuciyansa yafahintar dashi daidai don ismullahil aazwam Alhayyu Alkayyum.
Ameen dan uwa
Na fa'idantu da wannan muqabalar ,Dr Allah yasaka da alkhairi,ku kuma Allah ya shirye ku
Ameen
Ilimi mai anfani yayi Allah kasa mu kasance masu fahimtar sa yadda musulinci ya karantar Idris Kai baka dace da Wanda za ayi maganar ilimi
Gaskiya rashin Jin sahihin larabci Yana sa mutum yarude sosai, yakamata bawan Allah Nan (Idriss) yadugufa wajan sanin larabci sosai ko da Kar yarudar da dalibansa
Syd Allah ya saka da alkhairi Allah ya qarara Annabi Muhammadu saw darajja Malam kanada gaskiya da ilimee da hankali
kaji malami anitsi bawani hayaniya
Kashi yafi maulud Inna lilahi wa Inna ilaihin raji'un gaskiya izala suné kawarijawa wanan zamani tanbadaddu
Dan allah sayyadi kabarbiyewa mahaukaci dakiki dantasha
Lallai kai jahili ne kai kaisa ka baci darekta idris kunga munbaci wani
gaskiya wannan mutumin baya san gaskiya dabakinsa yace annabi yayi azimi yayi maulidi amma yanzu yace baice annabi yayi maulidaba kaji san zuciya
Kullum ba kwa gajiya da karya, kiji tsoron Allah ka daina karya, kaji ra'ajin shi ciwa yana ban garen izala. Kullum yan tijjaniya basa gagiya da karya
ALLAH YA KARA MANA SON ANNABI....... S.A.W
Naji dadin wannan tattaunawar. Saboda akwai mutunta juna aciki.
Idris, ina ganin akwai wani kunci azuciyanka wanda Ka kasa magance shi. Fuskan yana nuna haka. Gaskiya Idris kayi kokarin gano wannan kucin saboda Ka magance shi ko Ka sami walwala da hasken fuska.
Kun riga kun bata.
@@abubakarabdullahi7550 kai kuma ina ka makale 😊
rubutun da anyi shi shekara daya sai yau ka ke martani 😂
Gaskiya Nayarda izala makiya manzon Allah ne
Wawa!
Aaa Wai maulid Avon aibu
Gaskiya kun burgeni sosai saboda kun mutunta juna
Ai jaki ne kiman ta da dan iska dan shegiya dan tashan dutshen kashi
Idris kenan, duk da cewa anyi cikin nitsuwa amma akwai qarancin ilimi wallahi.
WAI BAKA DA WATA MAGANA SAI MAULIDI, TOKOWA YAYITA KANSA, KUMA DUK MAI SUKAN MAULIDI. TO HASSADA YAKI YIWA MAN ZON ALLAH SALLAH U ALAY HI WASALAM.
Wannan haka yake
Dr.Jaki ya Dawo hanya kenan,mu daman Baso muke kuce babu kyau ba.
So muke Kuyi Har Azumi.
Muhammed, wallah u have to tear Allah
Kugaya masa bidia muharrama kamar limamin jumaa yace saiyayi sallah sannan zaiyi huduba,kokuma limamin idi yace saiyayi huduba sannan yayi sallah, wannan inaga zata iya zama misalin bidia muharrama Allah Aa lam
Allah Yai wadaran Yan bidia
Kai kuma Allah ya tsine muku
Allah yataimaki sunna damasu yinta Allah yarusa bidia damasu yinta amin yahayyu yakayyum
Sunnah sak allah karawa dr Chawun kwana da lpy
Wahala🤣😅
Bahujja kenan
Wajen rubutun ka sa malam Idris IZALA.. aah. Ko kadan BA DAN IZALA BANE
Kai wannan yaron tactical ne, yakora Dr zuwaga fahimtar gaskiya Adolenshi
Amma yaronnan daman Dan jaridane ko
Ladabin ka yayi yawa kwarai
Kaji izala kuda ke karantarda mata kuna kafirta musulmai kucé kuna koyi da annabi saw in iska
Allah yasaaka Maka da khairan
Ni a faimta na shine azumi ranan litini maulidine saboda annabi yayi saboda godiya ga Allah to Yan darika sai suka dauki rannan shabiyu ga watan rabil awal Kaga wannan bidia ne to Yan izala Mallam ya yarda cewa manzon Allah baiyi tafsiri a Ramadan Amma anja masa qurani ya fasara Amma ba a Ramadan ba meyasa akeyi a Ramadan Kaga Shima bidia ne to Kaga sai dawo dashi cikin Ramadan su k
@@abdullahidanjuma6073 zan gayamaka gaskiya a wasu hadisai amma kanajin larabci
salam agaskiya Bana zaton nâtaba sawraron mukâbala may ma'ana tsikin nitsuwa irin wannan
Izala izala izala cewon Cancer 🦀
Hmmm dusi tashi Allah yashiryika bakada fahimta kashi yafi maulidi sabuda akwai babinkashi amma bakaci wanda yayi maulidi kafureneba wai babu babi kafercine indai abinda yakedababi yafi abinda baida babi inakasamu babi tafsiri annabi a watan ramadana kuma kakuma kaduba litafi musnad ahmed akwai babu maa hahaha I fee meeladin nabihi sallahu alaihi wasalam au sheen baboon bayane maulidi Kai banasun ince maka jahilil
Maa chaa Allah dr Idris
Izaka gidan Raina annabi
TAtaBBATA maulidi bidiane
Wai shin Izala da malam suna yin Azumin saboda maulidi. Kai Wallahi wannan malamen Allah Ya shiryesu
Wly Idriss Abdul Aziz baisan Allah ba Dan iska shashasha
Mlm dan Allah inada tambaya nuna kaunar ga Annabi muhammadu rasulillahi s a w shin aibune ?
Allah Qarawa Dr Idris Abdulaziz
Lapia 🙏
Ni kam, a wace jami'a ka samu doctoral Dinka ne?
Kai wallahi nagane dutsen tanshi dinga takkwali ne
Watau don lalacewar dan bidi'ah wai waazin Alqur'ani yake challenging dinsa akan maulidi.
Bahujja kenan
idiris takkwa linee wlh
Allah ya wargaza maulidi ya daukaka sunna
Shege ahaka xakamutu she in Allah yayarda saekayi mutuwar asara
Ai mauludin ne sunnah
Hmmmm
Allah ya tsine muku shegu tsinannu makiya Annabi tir da halin ku
Ɗan shegiya
Aslam wllh daman ina neman yadda zanbawa wan nan bawan Allah magana daya ta isheshi tu wai mlm dakake jada maulud kake kalubalantar mutane harkuke ganin aibu mlm magana daya yanzu aduniyar nan da kake cikinta albarkacin wakakeci dan Allah inaso ko ainane kabani amsa zanbibi inga amsarka kuma alahira dumin wazakaci albarkaci ?
Amma Kai baka da ilimi ko
Zai mutu a jaki idan bai tuba ba
muhammed people are listing to u
Mulidi fa gara banza dashi
Sunnah mai sauki, Bidi'a ko sai da kwanakwane.
shifa wanna alakalin da aka aje a wajen Yana goyan bayan darika ne ALLAH ya saka da alkhari Dr Abdul Aziz Idris bauchi
Dutsen tanshi ko dutsen Dan iska
gaskya malam da sauran ka,baka iya alkalanci ba.anya kai ba goyin bayan malamin darika bane
Hitabatunsu chek idris bazasuganeba
Da shi dusan tanshi da fira una duk dayane saboda haka ko dan iska ya yarda ko karya yada mubaida mimuba.
To inde haka ne to meye yasa yan dariqa suke zagin yan izala cewa basa maulid tunda kuma yan izala suna azumin litinin da alhamis
Saboda suna sukar masu maulidi bayan Kuma abi lahab ba azumin yaiba Kuma aka karba,har yake samun sauki aduk litinin Yana wuta,farin ciki yayi Kuma ya yanta baiwa
Kuma Suma masu maulud din suna azumin Kuna suna wancan
Detsen tanshi da musun tsiya ande Bhata lokaci
Mal bawajan da akace ayi maulidi atsaya Kawai akan haka
Yan bidia dillalen sharri, ba abinda ya hada maulidi da musulunci
Kaji kayi karatu,
Ubanka ne ɗan bidia shege makiyin Annabi tir da halin ku
Abdul Aziz Allah tsine muku daikai da aƙida irin naka
@@bashirharuna7698 shehu tijjani yaci gutsu uwarka
@@muhammadrabiu9086 kana da hujjan maulidi
Gutsun uwarka idris
Ubanka ya ci uwarsa Ali salihu
@@mustaphamusa9209 gutsun uwarka idris
Amma Kai Sha Sha Sha ne malami kake xagi
Duk inda akwai Mata da Kida to dole asamu mabiya
Tunda dai maulid ba hukunci , toh gaskiya zunuban da ake kwasa sanadin yin maulid a yanzu gaskiya yafi alherinsa.
Maulid a yanzu ya chanza salo, sai kace Christmas
Mallam bakada zaafi Sam.... Banji dadin kaba Sam
Yin Maulidi ba lefi ba kuma rashin yinta ba lefi ba.
Tor yaya wasu mutane zasu damemu da cewa Levine?
This man is not Dr I zala هم جاهلون