ZAZZAFAN MUQABALA TSAKANIN USTAZ AHMAD (IZALA) DA ALMAJIRIN SHEIKH SHATIMA ALMISKIN (DARIQA).
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024
- Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
Alhamdulillahi, zamanin nuku-nuku da ci da buguzum ya wuce.
Hujjarka ta kwace ka Allahu Akbar sunnah sak.
Hmmmm malan Ahmad kenan yayi haquri Yana tattaunawa da Wanda baima Kai matsayinsa ba, Allah karama malaman sunnah daraja
Allah yashiryemu yaraba mû da hadarin dariqu
Ameen
Wannan yaron malam Ahmed yafi karfin dukkan Yan tijjaniyya wallahi
Allahu akhbar malam Ahmad Izzar Sunnah
Yaro Mallam Allah ya kiyaye muna kai.. kayi koomi Sheikhu Ibrahim Nyass R.T.A
Allah ya kaarawa Sheikhu Shatima Karaama 🤲🤍🤲
Yaronnan ya sha wuya fa.,, ALLAH ya shiryar damu baki Daya.
Gaskiya sheikh Ahmad kwatakwata ba sa'ansa bane a layin ilimi, ya kamata ka nesanta kanka dashi wlh ko mu da bamu san komai ba munsan dan karyar karatu ne kai ya kure ka ta ko'ina, Allah ya saka da alkhairi sheikh Ahmad Allah ya kara daukaka sunnar manzon Allah (S.A.W) 💘💯
yaro kaje kayi karatu kaji malam Ahmed mungode sosai Allah yasaka Maka da gidan Al Janna
Jazakallahu khairan kayi hakuri malam naga kana Shan abu da hannun hagu Kuma sai banji dadiba
Amma, Yan tijjaniyan Nan, wallahi, ku na kaara tona wa kanku asiri.
Wallahi yaro kaje ka i karatu ai wannan kam abn kungane Ana gaya maka gaskiya a hili baka kasu gagane Allah ya ganar damu
Izzar sunnah Izzar sunnah Izzar sunnah
Allah ya taimaki sunnah
Shubuha sai dandarika
Darika bakuda hujja
Zinatul fata sakallahu khaira
Al'ilmu zinatul fatah Allah Yasakada alkhairi Malam Allah Ya karfafeka Allah Yataimakeka kacigabada baiwa sunnan kariya.
Yaro in yayi wasa da wuta konashi zatayi
Sheikh ahmad Allah ya saka da alkhairi
Wannan yaro mugun wawane Allah yakara nisanta mu darikar tijjaniya son zuciya da bidiah
اللهم صل وسلم على نبينا وحبيبنا وسيدنا محمد وعلى آله وأصحابه أجمعين يارب العالمين
Ni dan tijjaniyya ne wlh Amma yaron sheik shettima almiskin anfika gaskiya ka shirya kafin ka fito
😊
Malam kudaina kula wayannan Yaran don Allah malam talba
Kafi karfin wannan yaron saidai yaturo malaminshi
Mlm zinatul fata shiwannan Dan darikan bayason yagane
Mlm yaqureka dantujjaniya
wllhy cheick Ahamed sam ba sa,an kabane ko tsahiru bauchi yazo wllhy sai yabar cheick Ahamed saboda achikin darika chirka ce kawai zalla wllhy
Wawan Yaro
Yaro kaijahiline dakiki kajekai karatu Sheikh Ahmed yafi ubanka karatu kaje kayi karatu
Daman dan Izala dan gardama ne babu abinda suke takama dashi sai ibn taimiyya shine Annabinsu
Aslm
Mallam kabar dariya yaro ya Gama da kai Kawai 🎭
Ku yaran da masu ne man suna wan nan Dan Allah sa a nin ku bara ku iya nema ba
Gaskiya¡!!!! Kai wannàn danuwànnan dan uwañ Abulfàhi ñe. Wannan yaron bashi da lafiza dà usulubi ña da'àwà. Domin wandà suke mukabular dashi ba sa'ànsà bàne, ammà ya ke ce masa '’ M. Ahmad ne ya ke rena masà wàyo''. Wañnan baya girmamà ña gaba da shi!!! Me yasà baka iya lafazi ba¡! Kame-kame!!! Kàwai kuke, ba hujjoji, bà iya lafuza sai kame-kame. Allah ka kare mu!!! Ka tambatar da mu akan gaskiya.
Wannan mukabalan babunatija
Yaro yasha Wuya
Yaro Kaine kace kar aje sallah kuma kagudu yahilin yaro
Allah kara lafiya
Kurinqa saurarun junanku kafin kufara tataunawa kunce Dan Allah zakuyi dum kufahince juna Amma Kuna tajayaya
anjin kuya Marar tabiya
Ku Duk kanku buku iya Hausa ba
Wannan Sarika bashi da hujja sai gardama tsiya ,. Bansu Sheikh Ahamad Mahmud Ahamad yabiya masaba .
Mts shifa wannan yaron Bai masan inda ake dossaba jalin yaro kakoma kayi karatu
Yaro Jahilin Banza
Wallahi yaron shatima almiskin cikakken jahili ne lamba daya(1)
Kai yaro kana Kiran malaman da suksfi dukkan malamanka kace jahiliai ne wawa
Lallai muna qara fahimtar gaskiya akan Mallaman da suka kore AlQuráni da Hadithi suka kawo Fatawowi (Kuma gashi a yau mun qara fahimtar cewa Fatawowin su, ba masdarin addini bane).
Wane mutum.
Aslm malama Ahmad zinatul fatah gaskiya wannan biqin jahaline bai kamata ma kayi muqabalada shi ba
Yaro kaje kayi sallah, wanan duka haka ai saida hutu kuje kunajin kasset bazakuje makaranta ba,gobe ka kara idan halinka ne
Talba ka kore littattafai na Mallamai, sannan kana son ka kafa hujja da Albany 90s
Yaro sai dai kakawo ubanka
allah shitsare mu da hadarin ku yan dariqa
yan ɗarika kunji kunya wllh akoma makaranta
Dan iskan Yaro
Ndawatundo
Yaro kakoma makaranta ko dahiru baichi bazai iyaja da sheikh's ahmad ba
Katsiya kayikarato yarokaji
Yaro da sauranka
Jahili kaway kana bada kunya wallahi; mara tarbiya!
Dan Allah yara kuriqa tsayawa kuna karatu agaban malamanku ba hayaniya da tsaurin ido ba
Yaro Baku iyawa da sunnah kaje kayi karatu maigidanka ma ya kasa balle kai
Ahaf kutuba darika kutuba da sauran lokaci
ALL YATEMAKIKU
Yaro kana ruwa kusada kada
yaro kayi kokari allah ya saka da alkhairi
Allah yabamu ilimi maianfani
Ameen
Ya rekice wannan yaro baida ilimin da zai Kari darika , hasile ma ya kunyata Yan dariku
Ku daina kula wadannan yaran, na farko basu da tarbiyya Sannan kuma jayayya suka Iya
Yaro akoma islamiyya
Almajiri kakaranta
Y
Yaarooo
Sheik ahmad Don Allah don Allah ka daina sauraron irin wadannan yaran,Don ana turosune su mana rashin kunya,da son zuciya.
Kai kuma yaro ka koma makaranta domin kai jahiline daqiqi.Wlh tallahi yaro kaban kunya matuqar kunya amma inaga yin hakan shine sanadin dawowarka izala,wai kuma har ka iya yarda muka kalli wannan shirmen naka to bakai kace ko lokacin sallah yayi zakuci gaba da karatuba? Kuma ka gudu?
Wuta kenan! Yaro ka je ka turo Malaman ka, sakarai kawai. Ka koma makaranta, da kazo kana ta cika baki ashe ba zaka iya ba.
Wlh Wannan yaro jahiline baida ilimi ko kadan kakoma nakaran ta kaji
Sunnah sak bidi.a sam
Bidia muguwar Akida
Haka kawai a samu tantagaryar bakin jahili yace zai yiwa malami Raddi. Allah ka tsarw mana imanin mu
Chek talba dun Allah kubar ma zama da irin wannan yaran Maran tarbiya
Ni ba ma ba haouchez ne amma wallahi na fahim thé ka Abdoul Aziz ne daga Niger
Wagga Yaro ai wahala yasha hannun Shehin Malamin Ahmad Muhammad Ahmad. Ku san guduwa ma yayi fa. Tun da ya kasa, sai Ogan nasa El-Miskin ya fito domin a gwabza dashi.
Malam Ahmad wannan ba gaskiya yake so ba Dan jayayyane kawai
Lallai jahilin yaron nan ya taro ruwan dafa kansa tunda ake tambayarsa bai bada amsa ko daya b amma dai anji kunya
Kuma wanan karatu aké koyamaka kana guirman kay wly ka hidda son zutia ka karpi gaskia
Irin wadannan yaran basu san girman Ilimi ba shiyasa suke jagwalgwalonsu don Allah ku koma makaranta ku daina shirme ku yadda ku haryanzu baa kyankyashe ku ba
Mal. Ahmad don Allah kudena Bata lokacinku da wadannan kananan Yara.
Yaro jekai sallah abunka
Yaro kaje ka kara karatu.cheik Ahmed ba warin ka bane wurin ilimi.Amma ba layfinka bane na tijjaniyanci ne
Wane Yaro Sai Dai Baban Yaro Wallahi
Hhhhhhhh Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah Izzar Sunnah
Yaro kacewa shatima ya fito ka kasa
Tu n'y
Way miyassa Yan tijjaniya bakusson gaskia né wly kussan kowa Zay tsaya gaban Allah,yané ana koyamaka karatu baka karban gaskia ,duka mai hankali yassan bakada ilimi Say kokarin nuna ma Dunia jahilci
Ina wannan tiqeqen Dan Boko haram Ahmad Talba ya baiyana gaskiya?Farko yace littafan su Ibnul Qaiyim da imam Zahbi da suka naqalto hadithan Istighatha ba massdari bane .me yake nufi da massdari tukuna?Ai malaman hadithi naqalto riwaya da salsala ta hadithi sukeyi ,sannan suyi sharhi akai bisa abinda malaman hadithi magabata irin su Bukhari da musulmi suka baiyana.kaga su hadithan kansu da abinda malamai magabata na inganci ko rashin ingancinsa shine massadari (madogara),naqaltowar su imam zahbi da Ibnul qaiyim da su imam suyudi a littafansu da sauransu ,su ake kira marajie (Reference kenan).Dan boko haram Ahmad bai ma fahimci wannan ba,ya kawo su Albani daga baya da bai ma cika sharuddan dalibin hadithai ba shi soke aikinda masana hadithai irin su imam zahbi da Ibnul qaiyim da imam suyudi har da shehunsa na Izalar boko haram suka tafi akai,ya tsallaka har ga magabata su Imam Bukhar da muslim yana soke aikinsu kuma ba hujja.misali sai Albani shi soki adalcin wasu rijalul hadithi ba wani dalili ko shi qirqiri tashi fahimta shice wannan sharadin karban hadithi ne,wanda baya cikin sharuddan karban hadithi da magabata sukayi ittifaqi bisa Ijmae akai.wannan rubabbiyar hanyar tantance hadithai ta Albani fa ce wannan jahilin Dan boko haram Ahmad Talba yake qoqarin shice akwai sabani tsakanin malaman hadithi akan wayannan hadithai na Istighatha.kuma fa da irin rubabbiyar hanyar ta Albani ce yan taddan izala na duniya ke amfani da ita suna kafirta sufaye har suna tona qaburransu tunda Albani yace har Raudar annabi (qabarinsa )gunki ne a kawarda shi daga cikin masallacin madina tunda ana ziyartarsa ana neman Allah shi saukar da Rahma ko shi tunkude musiba dan alfarmar mai qabarin;Albani ya soke hadithai akan yin haka ba hujja.
Shi malam yana so shi ja hankalin Dan boko haram Ahmad Talba cewa wayannan hadithai akan istighatha hatta shehunan Izala su Ibn taimiyya sun yarda da ssahihancinsu kuma anyi istighatha da qabarin Ibn taimiyya,amma sabo da jahilcin Ahmad talba ya dawo ga littafan tijjaniyya yace sune hujja cewa baa istighatha (neman kawo dauki)da matattu ,bai fahimci cewa ai Allah ne ake roko dan shiyi kariyar dan alfarmar wayannan annabawa da SSalihai kamar annabi dasu shehu tijjani;ba bauta musu ake yi ba su kuma su nemi ceto gun Allah kamar yadda mushrikan makka da duk wani mushriki yake yi.kasa banbanta Istighatha da bautar gumaka ita takai Yan Izala Boko haram ga kafirtamu mu yan dariqa suna kiranmu mushrikai da halatta zubarda jininmu cewa munyi ridda;suna ta kisan jamaa su kwashe mata zuwa jeji suna ta barbara a matsayin kuyangu na qarya.Ni Babarbare(kanuri)ne da ke qasar hausa kaka da kakanni har kuka muke yi akan wannan musiba ta wahhabiyancin Izala Boko haram da daghutu Abubakar Gumi ya dauko daga Azzaluman sarakunan wahhabiyawa na Aal saud mutanen Najd(qahon shedan inji annabi)ya shigo da ita Nigeria ta hanyar yaudarar cewa sunnar annabi ne,alhali aqidar yahudu ce ta qasqanta annabi,har ta shigo Borno ta haddasa wayannan musibu.Allah ya isa.
Mallam kaje kayi karatu
Wallahi babban jahiline
Baka san kumai ba
Da wanna karatunka zaki muqabala
Malam Ahamed gaskiya ka daina tattaunawa da jahili Dan Wallahi wannan yaron jahili
Mallam Ahmad wannan yaron ba saaka bane...bamasu da tarbiya..yana kiran Mallamai jahilai......Ko kadan mallam Ahmad wannan yaron yaro ba saanka bane...zai gudu ne...
mimukaji banda kai da jahilci bakasan komaiba sai kare kariyar chehu
Gaskia wannan yaron b mlmi bane hhhhhhhhhhhhhhj
yara sai rigima. wlh baka san komai wawa
Kuduba bai yi fitsariba
yaro kakoma
kagi makaranta
kaikaratu
Yaro ka koma makaranta
Dama bukhari yana rawaitar qarya a littafinsa? Amma kuke renamana wayo dacewa duk hadisan Bukhari sun inganta! Ashe qaryane?
Ai cikin littafinsa na adabul mufrad akwai hadisai raunana....babu malami mai musa haka
Wannan yaran ba abunda suka iya face sakarci
Kai kace ko Lokacin Sallah yayi zaa cigaba da tattaunawa saboda Kada kaje sallah ace Ka gudu.... Amma sega Shi dakan Ka kace wai Abaka minti 5 za kaje kayi sallah....😂💔😅
Da yake Ka Amshi Wuta Seka tuna yakamata Ayi sallah, Dan ka samu kaje Ka tambaya wani Abu Ko ka gudu🏃...
.🤦🏻♂️
Malam Ahmad Ya kama Yaro Se cin Zalin shi ya keyi da hujjoji 🤦🏻♂️😂..
Ya sha Duka da Horo Me tsanani.🤣
ALLAH Sarki kabani Tausayi Wlhy😂💔.
Atara Gaba Yaro👶🚼... ✓✓✓
DAN ALLAH aje Aqara Karatu💔😂
Try Again Ltr. See you soon Kid🍼🍼...
< ✓✓✓>
•🚼👶🍼🤱🐣•
[™•Sunnah Sak•™]
Yan I zala shugabannin bidia