Dalilin da ya sa na halaraci bikin naɗin sarautar Sarkin Ingila Charlse III - Mohamed Bazoum

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 พ.ค. 2023
  • Shugaban Nijar Mohamed Bazoum ya faɗa wa BBC Hausa dalilin da ya sa ya halarci bikin naɗin sarautar Sarki Charles.

ความคิดเห็น • 27

  • @user-gu2ft7vi9m
    @user-gu2ft7vi9m ปีที่แล้ว +2

    ❤🎉masha allha bazum munajin dadin milkinka sosai

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 ปีที่แล้ว

    Masha Allah ya Allah ya taimaki gorzon mu dan woladil sulayman 🇳🇪🇳🇪💪💪💪💪🇱🇾🇱🇾

  • @faisalsani1813
    @faisalsani1813 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah 🎉🥰🇳🇪

  • @MamanMamanlawan-sh5hi
    @MamanMamanlawan-sh5hi ปีที่แล้ว

    🖒👍❤❤❤Allah yantaimaka allah yabadasa

  • @user-qg2sf8ur8j
    @user-qg2sf8ur8j ปีที่แล้ว

    ❤❤❤❤

  • @IndaRabbana
    @IndaRabbana ปีที่แล้ว +3

    Kai dai dan Allah ka karfafa muna tsaro jahar tillabéry Yan bindiga suna yawo ba dare ba rana su karshe Wanda suke so su azama gari tara kudi yanda suke so Allah ka iya muna alfarma manzo Allah S A W 😭😭😭

    • @Safiyanu735
      @Safiyanu735 ปีที่แล้ว

      Allah ya taimaka 😢😢😢😢

    • @IndaRabbana
      @IndaRabbana ปีที่แล้ว

      @@Safiyanu735 Ameen

  • @hasahniger2570
    @hasahniger2570 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya karawa bazoum imani yakarawa kasar mu Niger 🇳🇪 Albarka

  • @zakariamuhammed1663
    @zakariamuhammed1663 ปีที่แล้ว +1

    ❤❤❤❤❤

  • @GadoYahaya-en8cw
    @GadoYahaya-en8cw ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara lafiya da nisan kwana

  • @sadiksani2374
    @sadiksani2374 ปีที่แล้ว +1

    Ba a Kaikaiya shugaban kewa ake *ku* ba a kewa *kai* dan Allah a sake

  • @abdullahindiaye4886
    @abdullahindiaye4886 ปีที่แล้ว +1

    Basu,ganima Irin zaluon,cenda Yan siyasar kasarmu Niger kiyema talkawaba Kuma Sai suntaye masu jinjina 😭😭😭

  • @abdoumoha900
    @abdoumoha900 ปีที่แล้ว +2

    Hum ahaka ne way Niger zata gaba

  • @murtalaisawaniabu5193
    @murtalaisawaniabu5193 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta

  • @ayoubaalhassane5045
    @ayoubaalhassane5045 ปีที่แล้ว +2

    Yakamata shigabanmu yafada watcé irin alaka asakanin Nijar da Birtaniya inday maimahinmancicé wanan dagajin haka kasan bawata alakacé ta cigababane Allah day yashiryamuna shigabanmu yagane cewa shifa musilminé

  • @Masaudu2
    @Masaudu2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allahu shugaban kasa ta Niger 🇳🇪💪🇳🇪💪🇳🇪 Muhammed bazum❤❤❤❤

  • @abdullahindiaye4886
    @abdullahindiaye4886 ปีที่แล้ว +2

    Niday Abdullahi Ndiaye Idan kagani kokajie labari namotu Babo Shakka to,baqin cekiny yakashiny Saboda Yan oawana Matasan kasarmu Niger basuganima Xio 4:01 4:01 4

  • @abdotaware
    @abdotaware ปีที่แล้ว

    Naji kamar ya ce fransa ta fice da ga niger wanan karya ne domin haryanzu France ce ke basu umarni duk abinda su aikatawa amulkin su

  • @muhammadbronzeyliontv2013
    @muhammadbronzeyliontv2013 ปีที่แล้ว

    Ka ji baƙin tsinanne😢😢😢, toh Allah ya kyauta, ya kawowa Africa shuwagabanni na gari masu kishin ta ba karnukan turawan yammacin duniya ba😢😢😢.
    Wai mutanen da suka bautar da uwar ka da uban ka här su kake yabawa saboda tsabagen kai ɗin da shegiya ne😭😭😭😢😢😢.

    • @lawanm2135
      @lawanm2135 ปีที่แล้ว

      Kai Dan laananniya shege tsinanne uwar me ka sani gamida mulki da mulkar mutane shege inda zan ganka sai na ci ubanka shege

  • @ibrahimmadaki2708
    @ibrahimmadaki2708 ปีที่แล้ว

    Aslm.BBCHausa mai sa ba a Labaran TV na wnnn sashi?

  • @Shuaibu_failah
    @Shuaibu_failah ปีที่แล้ว

    Allah yakara lafiya shugaban kasar Niger

  • @OumaraOumara-wd3xk
    @OumaraOumara-wd3xk 8 หลายเดือนก่อน

    😂😂😂

  • @SaniAgadez-sv2lz
    @SaniAgadez-sv2lz ปีที่แล้ว

    Hhhhhhhhh allah ya kyau ta

  • @sadiksani2374
    @sadiksani2374 ปีที่แล้ว

    Ba a Kaikaiya shugaban kewa ake *ku* ba a kewa *kai* dan Allah a sake

  • @sadiksani2374
    @sadiksani2374 ปีที่แล้ว

    Ba a Kaikaiya shugaban kewa ake *ku* ba a kewa *kai* dan Allah a sake