Ameen suma Ameen da sauran jama’a gaba daya uwa uwace kuwa koda bata haifi mutum bah allah ya kauta ya tsare Mu gaba daya ya shirya wayan nan Yan bindigan 😢
Wannan Gaskiya Aminu j town wallahi Allah Yasaka Yabiya ka Allah Yasa Akubuto da ita lfy Ya ubangiji Kasa ta dawo lfy Ya ubangiji Ka Da Dan kare ta Ya ubangiji Allah Kasa Asirin su ya tonu Amin ya haiyu ya kaiyum
Maganar ka gaskiya ce, Allah ya Tsare ta ya bata Kariya, ya Kuma kareta daga sharrinsu dama sharrin masu muguwar addu'a, duk uwa sunanta uwa, Allah ya dawo da ita gida lfy, Allah ya kare musulinci da musulman duniya baki daya, masu muguwar addu'a Kuma Allah ya shiryesu, Allah ya shiryemu shirin addinin musulinci ameen.
Maganan siyasa da kayi. Kayi kuskure. Kaje kasake yin katin zabe. Rashin fita ka zabi shugaba kauyanci ne. Irinku ne suka jefa al umma cikin masida da bala i. Saboda Akoi population a arewa Amma ko biyar daga cikin goma. Bama fitowa mu jefa quri a. To wannan. Agyara. Ba abune mai kyau ba
In sha Allah In sha Allah In sha Allah sai Ya hadu Da Bala'in da Yafi haka Shekara 8 kenan muna Gudun Hijira da iyayanmu bayan Ankashe muna Yan uwa Amma Dayake Yan Siyasa Suna bashi kudi murna yakeye da Abinda Akeyiwa talaka Allah Ya kara mashi Bala'e Ameen Ya Rabb
Sojojin Najeriya Matane basuda unfani masoratane Fulani sun medaku bayu akasarku suna sedaku kamar awaki sunama matanku fade bakuda kisin mutananku inde Fulani ne se kun sae makame kun tasi dakanku saboda sojojin Nigeriya masoratane
Abin ba tsoro bane bafa, shifa soja ba aljani bane, magana Ake ta kayan Aiki, Kuma Raine guda Daya dasu irin naka irin nawa, an baka bullet 20 biniga tsohuwa, saikaje ka Tari Wanda sukeda unlimited supply of bullet Kuma automatic ak47, ana biyanka albashi qasada dollar 100, idan an kasheka Kuma shikenan yayanka ba Wanda zai tallafa musu, har su mutanen gari maqotanka babu abinda ya damesu, me zaisa kaje kakai kanka ana zaune qalau
Doli wasu suji daɗi saboda nan shekaran jiya yafito yake cewa tinubu yakawo tsaro a Nigeria, to dama mutane sunsan saboda abin bai shafe shi bane kwai kuma dan yana ɗan apc...
Ameen suma Ameen da sauran jama’a gaba daya uwa uwace kuwa koda bata haifi mutum bah allah ya kauta ya tsare Mu gaba daya ya shirya wayan nan Yan bindigan 😢
Wanan Gaskiya Ne Fah Allah Ya Kubutar Da Ita Cikin Aminci😢😢
Wannan Gaskiya Aminu j town wallahi Allah Yasaka Yabiya ka
Allah Yasa Akubuto da ita lfy
Ya ubangiji Kasa ta dawo lfy
Ya ubangiji Ka Da Dan kare ta
Ya ubangiji Allah Kasa Asirin su ya tonu Amin ya haiyu ya kaiyum
Allah sarki tafito daita Dan annabi Muhammadu rasululahi salalahu alaihi wassalam
Allahumma y fitar daita y Allah
Allah ya kubutar da ita bijahi rasulillahi s a w ❤
Allah yabaiya nata alfarman annabi
Allah Ya saka maka da alhairy
Aminu nagode da wannan mañana,Allah ya kawo ta gida lafiya
Haka fa aminu Allah ya fiddo ta lafiya
Yah Allah kadawooda mahaifiyar rara lafiya albarkar annabie S A W amine amine 👉👆🤲🤲
Ya Allah Ya karaeta daitada dukwain daakadauka Amin 🤲
Mukuma Allah ya kare mu Amin 🤲
Allah ya kubutar da ita cikin aminci
Allah yar banyanata
Ameen ya allah
🤔🤔🤔 Allah yasa Mudace 🙏🏼🙏🏼
Masha allah Sai godiya ga allah Aminu j
Ma chaallah ❤❤❤🎉
Aslm alkm my brother, u really made a good comment, Allah y dada karemu y shige mana gaba duniya d lahira Ameen
Amen YA rabbi
Masha Allah ❤❤❤
Allah.yadayoda.italafiya
Ameeen ya Allah
Allah yakubutarda ita
Gaskiyane wannan Allah yafita da ita lafiya
Well said wannan maganar taka babu gyara aciki Allah yabamu ikon ganewa da gyarawa baki daya ameen
AllAH ya sakama da Aheri ita kuma ALLAH ya fidota lafiya
Allah yakubutar daita, tunubu yayi gyara
Allah yakubutan da ita
Ameen ya ALLAH
Ameen summa Ameen
Ameen ya Allah gaskiya kayi magana ta hankali yakamata mudinga girmama uwa Allah yafuto da ita lafiya
Wannan gaskiya ne
❤❤🙏🙏🙏👍👍
Allah ya futo da ita lfy
Allah ubangiji YA dawo Da mama lafiya
wannan gaskiyane aminu
Two _"wrongs"_ does not make one _"right"_ . Allah ya kawo manna mafita.
Allahyakubutardaita
ameen y Allah aminu gaskiya ne
❤❤❤❤
اللهم صل وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه وسلم تسليما كثيرا
❤❤❤❤❤
Arewa na godiya
Allah ya amintar da ita daka sharrin shaidanu
is True Malam Aminu Rarara Allah Ya Bayyanata
amin gaskiyane ❤️❤️❤️
🤲🤲🤲
Allah ya kiyaye ya kareta
Wannan gaskiya ne laifin Wani baya shafan wani shidai rarara yayi kaurin suna wajen ziga shuwagabanni su chutar da talaka kuma yace sunyi dai dai
Allah yakiyaye
Maganar ka gaskiya ce, Allah ya Tsare ta ya bata Kariya, ya Kuma kareta daga sharrinsu dama sharrin masu muguwar addu'a, duk uwa sunanta uwa, Allah ya dawo da ita gida lfy, Allah ya kare musulinci da musulman duniya baki daya, masu muguwar addu'a Kuma Allah ya shiryesu, Allah ya shiryemu shirin addinin musulinci ameen.
Allah sa ta fito lafiya
dan maula ne
Ameen👍👍🤲🤲
Masha Allah
Zage zage a media Kam shi yafi yawa wlh,Muna fata Allah ya ganar damu ya kubutar da ita
Allah yamata mafita
Dan shegiga allah yagara
Maganan siyasa da kayi. Kayi kuskure. Kaje kasake yin katin zabe. Rashin fita ka zabi shugaba kauyanci ne. Irinku ne suka jefa al umma cikin masida da bala i. Saboda Akoi population a arewa Amma ko biyar daga cikin goma. Bama fitowa mu jefa quri a. To wannan. Agyara. Ba abune mai kyau ba
Dan Kuka maijama uwarsa jifa
Allah kyauta😂😂😂
Shima haka yake murna Alokachin Da Ake kashe Talakawan Nigeria 🇳🇬
In sha Allah In sha Allah In sha Allah sai Ya hadu Da Bala'in da Yafi haka
Shekara 8 kenan muna Gudun Hijira da iyayanmu bayan Ankashe muna Yan uwa Amma Dayake Yan Siyasa Suna bashi kudi murna yakeye da Abinda Akeyiwa talaka Allah Ya kara mashi Bala'e Ameen Ya Rabb
Sojojin Najeriya Matane basuda unfani masoratane Fulani sun medaku bayu akasarku suna sedaku kamar awaki sunama matanku fade bakuda kisin mutananku inde Fulani ne se kun sae makame kun tasi dakanku saboda sojojin Nigeriya masoratane
Abin ba tsoro bane bafa, shifa soja ba aljani bane, magana Ake ta kayan Aiki, Kuma Raine guda Daya dasu irin naka irin nawa, an baka bullet 20 biniga tsohuwa, saikaje ka Tari Wanda sukeda unlimited supply of bullet Kuma automatic ak47, ana biyanka albashi qasada dollar 100, idan an kasheka Kuma shikenan yayanka ba Wanda zai tallafa musu, har su mutanen gari maqotanka babu abinda ya damesu, me zaisa kaje kakai kanka ana zaune qalau
Kaji maganar gaskiya Allah ya fito da it's lafiya Allah kar ya basu ikon cutar da ita
Alakarsatafintoilafiwa anina
Kai ouwarchi
Doli wasu suji daɗi saboda nan shekaran jiya yafito yake cewa tinubu yakawo tsaro a Nigeria, to dama mutane sunsan saboda abin bai shafe shi bane kwai kuma dan yana ɗan apc...
Allah yakubutan da ita