Aminu J Town - Yayi Raddi Akan Kaman Da Yan Bindiga Sukayiwa Mahaifiyar Mawaki Dauda Kahuta Rarara🤔🤔

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 71

  • @SumaiyyaMuhammad-n5l
    @SumaiyyaMuhammad-n5l 26 วันที่ผ่านมา +3

    Ameen suma Ameen da sauran jama’a gaba daya uwa uwace kuwa koda bata haifi mutum bah allah ya kauta ya tsare Mu gaba daya ya shirya wayan nan Yan bindigan 😢

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd 25 วันที่ผ่านมา +2

    Wanan Gaskiya Ne Fah Allah Ya Kubutar Da Ita Cikin Aminci😢😢

  • @AuwalMuhammad-vw4rl
    @AuwalMuhammad-vw4rl 26 วันที่ผ่านมา +2

    Wannan Gaskiya Aminu j town wallahi Allah Yasaka Yabiya ka
    Allah Yasa Akubuto da ita lfy
    Ya ubangiji Kasa ta dawo lfy
    Ya ubangiji Ka Da Dan kare ta
    Ya ubangiji Allah Kasa Asirin su ya tonu Amin ya haiyu ya kaiyum

  • @rabiuabdulahi-rv7mr
    @rabiuabdulahi-rv7mr 26 วันที่ผ่านมา +2

    Allah sarki tafito daita Dan annabi Muhammadu rasululahi salalahu alaihi wassalam

  • @aishainusa5415
    @aishainusa5415 24 วันที่ผ่านมา +1

    Allahumma y fitar daita y Allah

  • @ZuwairaMaiWaka
    @ZuwairaMaiWaka 27 วันที่ผ่านมา +3

    Allah ya kubutar da ita bijahi rasulillahi s a w ❤

  • @ShamsiyyaUsman-dw9pd
    @ShamsiyyaUsman-dw9pd 24 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yabaiya nata alfarman annabi

  • @user-kh1cu6we7z
    @user-kh1cu6we7z 24 วันที่ผ่านมา +1

    Allah Ya saka maka da alhairy

  • @laraiduke6510
    @laraiduke6510 26 วันที่ผ่านมา +1

    Aminu nagode da wannan mañana,Allah ya kawo ta gida lafiya

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 25 วันที่ผ่านมา +1

    Haka fa aminu Allah ya fiddo ta lafiya

  • @GomnaMagaria
    @GomnaMagaria 23 วันที่ผ่านมา

    Yah Allah kadawooda mahaifiyar rara lafiya albarkar annabie S A W amine amine 👉👆🤲🤲

  • @HassanMuasa
    @HassanMuasa 27 วันที่ผ่านมา +2

    Ya Allah Ya karaeta daitada dukwain daakadauka Amin 🤲
    Mukuma Allah ya kare mu Amin 🤲

  • @ladidigarba1962
    @ladidigarba1962 26 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya kubutar da ita cikin aminci

  • @FateemaHaladu-om2gh
    @FateemaHaladu-om2gh 26 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yar banyanata

  • @MukhtarHassan-d7j
    @MukhtarHassan-d7j 24 วันที่ผ่านมา +1

    Ameen ya allah

  • @user-ve6hf9tc4z
    @user-ve6hf9tc4z 27 วันที่ผ่านมา +1

    🤔🤔🤔 Allah yasa Mudace 🙏🏼🙏🏼

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 27 วันที่ผ่านมา +2

    Masha allah Sai godiya ga allah Aminu j

  • @SanousiBoulka
    @SanousiBoulka 26 วันที่ผ่านมา +1

    Ma chaallah ❤❤❤🎉

  • @sadiyafarouk5026
    @sadiyafarouk5026 27 วันที่ผ่านมา +1

    Aslm alkm my brother, u really made a good comment, Allah y dada karemu y shige mana gaba duniya d lahira Ameen

  • @user-dq1ce9vp5n
    @user-dq1ce9vp5n 27 วันที่ผ่านมา +1

    Amen YA rabbi

  • @rachidaamadou1918
    @rachidaamadou1918 27 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah ❤❤❤

  • @user-ug1rf9wh4t
    @user-ug1rf9wh4t 27 วันที่ผ่านมา +3

    Allah.yadayoda.italafiya

  • @MusaYau-x6t
    @MusaYau-x6t 21 วันที่ผ่านมา

    Ameeen ya Allah

  • @ZahariyaIbrahim
    @ZahariyaIbrahim 27 วันที่ผ่านมา

    Allah yakubutarda ita

  • @hafizuadamushehuadamu4997
    @hafizuadamushehuadamu4997 27 วันที่ผ่านมา

    Gaskiyane wannan Allah yafita da ita lafiya

  • @musasarafaddeen-j2n
    @musasarafaddeen-j2n 27 วันที่ผ่านมา

    Well said wannan maganar taka babu gyara aciki Allah yabamu ikon ganewa da gyarawa baki daya ameen

  • @AliGarba-rb6ln
    @AliGarba-rb6ln 27 วันที่ผ่านมา

    AllAH ya sakama da Aheri ita kuma ALLAH ya fidota lafiya

  • @ramatuauwalmuhammad7437
    @ramatuauwalmuhammad7437 27 วันที่ผ่านมา

    Allah yakubutar daita, tunubu yayi gyara

  • @AhmadMaaruf-f5y
    @AhmadMaaruf-f5y 27 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yakubutan da ita

  • @musaidrisa.a.s.p7423
    @musaidrisa.a.s.p7423 27 วันที่ผ่านมา +1

    Ameen ya ALLAH

  • @jamilmahmud5894
    @jamilmahmud5894 22 วันที่ผ่านมา

    Ameen summa Ameen

  • @maimunanajibdambazau3126
    @maimunanajibdambazau3126 27 วันที่ผ่านมา

    Ameen ya Allah gaskiya kayi magana ta hankali yakamata mudinga girmama uwa Allah yafuto da ita lafiya

  • @user-se8tw5qr8u
    @user-se8tw5qr8u 25 วันที่ผ่านมา

    Wannan gaskiya ne

  • @MahamatAhmatDangmalloum
    @MahamatAhmatDangmalloum 26 วันที่ผ่านมา

    ❤❤🙏🙏🙏👍👍

  • @bassirouabou-vt7lh
    @bassirouabou-vt7lh 25 วันที่ผ่านมา

    Allah ya futo da ita lfy

  • @AbdulkadiryAbuberker-xr9io
    @AbdulkadiryAbuberker-xr9io 27 วันที่ผ่านมา

    Allah ubangiji YA dawo Da mama lafiya

  • @shuwidishuwidi-lj5vs
    @shuwidishuwidi-lj5vs 27 วันที่ผ่านมา

    wannan gaskiyane aminu

  • @ismailatiamiyuabdulsalam9496
    @ismailatiamiyuabdulsalam9496 26 วันที่ผ่านมา +2

    Two _"wrongs"_ does not make one _"right"_ . Allah ya kawo manna mafita.

  • @BukarUsuman-ry7ev
    @BukarUsuman-ry7ev 27 วันที่ผ่านมา

    Allahyakubutardaita

  • @AbubakarMusa-il2wk
    @AbubakarMusa-il2wk 27 วันที่ผ่านมา

    ameen y Allah aminu gaskiya ne

  • @MoustaphaMoussa-kp8xu
    @MoustaphaMoussa-kp8xu 26 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤

  • @jurylilb4034
    @jurylilb4034 27 วันที่ผ่านมา

    اللهم صل وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه وسلم تسليما كثيرا

  • @SahibouChahabou
    @SahibouChahabou 23 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤❤

  • @USMAN..DONO-t1h
    @USMAN..DONO-t1h 27 วันที่ผ่านมา

    Arewa na godiya

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 27 วันที่ผ่านมา

    Allah ya amintar da ita daka sharrin shaidanu

  • @musashuaibu110
    @musashuaibu110 27 วันที่ผ่านมา

    is True Malam Aminu Rarara Allah Ya Bayyanata

  • @MattStyl-yz8iv
    @MattStyl-yz8iv 27 วันที่ผ่านมา

    amin gaskiyane ❤️❤️❤️

  • @MahamatAhmatDangmalloum
    @MahamatAhmatDangmalloum 26 วันที่ผ่านมา

    🤲🤲🤲

  • @BabanInna-j7d
    @BabanInna-j7d 27 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kiyaye ya kareta

  • @habibullahabdulkarim2494
    @habibullahabdulkarim2494 27 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan gaskiya ne laifin Wani baya shafan wani shidai rarara yayi kaurin suna wajen ziga shuwagabanni su chutar da talaka kuma yace sunyi dai dai

  • @user-mh1bn7ki9o
    @user-mh1bn7ki9o 27 วันที่ผ่านมา

    Allah yakiyaye

  • @fiddausigambo2066
    @fiddausigambo2066 27 วันที่ผ่านมา

    Maganar ka gaskiya ce, Allah ya Tsare ta ya bata Kariya, ya Kuma kareta daga sharrinsu dama sharrin masu muguwar addu'a, duk uwa sunanta uwa, Allah ya dawo da ita gida lfy, Allah ya kare musulinci da musulman duniya baki daya, masu muguwar addu'a Kuma Allah ya shiryesu, Allah ya shiryemu shirin addinin musulinci ameen.

  • @Mutariisufu
    @Mutariisufu 24 วันที่ผ่านมา

    Allah sa ta fito lafiya

  • @sfulanimaiwaka
    @sfulanimaiwaka 27 วันที่ผ่านมา +1

    dan maula ne

  • @user-ut6rp7cc4g
    @user-ut6rp7cc4g 27 วันที่ผ่านมา

    Ameen👍👍🤲🤲

  • @SabiouSabiou-fp7yo
    @SabiouSabiou-fp7yo 27 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah

  • @user-dy5xr4wm2l
    @user-dy5xr4wm2l 27 วันที่ผ่านมา

    Zage zage a media Kam shi yafi yawa wlh,Muna fata Allah ya ganar damu ya kubutar da ita

  • @IbrahimUmmar-zf7wr
    @IbrahimUmmar-zf7wr 27 วันที่ผ่านมา

    Allah yamata mafita

  • @user-og8hr3qo9y
    @user-og8hr3qo9y 27 วันที่ผ่านมา

    Dan shegiga allah yagara

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 27 วันที่ผ่านมา

    Maganan siyasa da kayi. Kayi kuskure. Kaje kasake yin katin zabe. Rashin fita ka zabi shugaba kauyanci ne. Irinku ne suka jefa al umma cikin masida da bala i. Saboda Akoi population a arewa Amma ko biyar daga cikin goma. Bama fitowa mu jefa quri a. To wannan. Agyara. Ba abune mai kyau ba

  • @DaudaAbubakar-xc7kl
    @DaudaAbubakar-xc7kl 27 วันที่ผ่านมา

    Dan Kuka maijama uwarsa jifa

  • @user-vb4sz8wc7t
    @user-vb4sz8wc7t 27 วันที่ผ่านมา

    Allah kyauta😂😂😂

  • @user-rs4vz9vo4z
    @user-rs4vz9vo4z 27 วันที่ผ่านมา

    Shima haka yake murna Alokachin Da Ake kashe Talakawan Nigeria 🇳🇬

    • @user-rs4vz9vo4z
      @user-rs4vz9vo4z 27 วันที่ผ่านมา

      In sha Allah In sha Allah In sha Allah sai Ya hadu Da Bala'in da Yafi haka
      Shekara 8 kenan muna Gudun Hijira da iyayanmu bayan Ankashe muna Yan uwa Amma Dayake Yan Siyasa Suna bashi kudi murna yakeye da Abinda Akeyiwa talaka Allah Ya kara mashi Bala'e Ameen Ya Rabb

  • @aliabubakar6606
    @aliabubakar6606 27 วันที่ผ่านมา

    Sojojin Najeriya Matane basuda unfani masoratane Fulani sun medaku bayu akasarku suna sedaku kamar awaki sunama matanku fade bakuda kisin mutananku inde Fulani ne se kun sae makame kun tasi dakanku saboda sojojin Nigeriya masoratane

    • @Idreez2
      @Idreez2 27 วันที่ผ่านมา

      Abin ba tsoro bane bafa, shifa soja ba aljani bane, magana Ake ta kayan Aiki, Kuma Raine guda Daya dasu irin naka irin nawa, an baka bullet 20 biniga tsohuwa, saikaje ka Tari Wanda sukeda unlimited supply of bullet Kuma automatic ak47, ana biyanka albashi qasada dollar 100, idan an kasheka Kuma shikenan yayanka ba Wanda zai tallafa musu, har su mutanen gari maqotanka babu abinda ya damesu, me zaisa kaje kakai kanka ana zaune qalau

  • @nasiruabdulhamid7323
    @nasiruabdulhamid7323 23 วันที่ผ่านมา

    Kaji maganar gaskiya Allah ya fito da it's lafiya Allah kar ya basu ikon cutar da ita

  • @AbchirBilalir
    @AbchirBilalir 24 วันที่ผ่านมา

    Alakarsatafintoilafiwa anina

  • @aboubacarmoussa6038
    @aboubacarmoussa6038 27 วันที่ผ่านมา

    Kai ouwarchi

  • @user-lr2mv4gw5p
    @user-lr2mv4gw5p 27 วันที่ผ่านมา

    Doli wasu suji daɗi saboda nan shekaran jiya yafito yake cewa tinubu yakawo tsaro a Nigeria, to dama mutane sunsan saboda abin bai shafe shi bane kwai kuma dan yana ɗan apc...

  • @AhmadMaaruf-f5y
    @AhmadMaaruf-f5y 27 วันที่ผ่านมา

    Allah yakubutan da ita