Illolin da ambaliyar ruwa ta yi wa birnin Maiduguri
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 23 ก.ย. 2024
- Kusan mutane miliyan biyu ambaliyar ruwa ta shafa a birnin Maiduguri wanda ya kawo cikas ga harkokin kasuwanci da makarantu da asibitoci da sauran abubuwan yau da kullum.
Gwamnatin na yunƙurin daidaita al'amura a birnin, sai dai ɓarkewar cututtuka da ke yaɗuwa ta hanyar gurɓataccen ruwa, da rashin abinci mai gina jiki na iya zama barazana ga lafiyar mutane.
Allah ya kawo muna sauki