Illolin da ambaliyar ruwa ta yi wa birnin Maiduguri

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 23 ก.ย. 2024
  • Kusan mutane miliyan biyu ambaliyar ruwa ta shafa a birnin Maiduguri wanda ya kawo cikas ga harkokin kasuwanci da makarantu da asibitoci da sauran abubuwan yau da kullum.
    Gwamnatin na yunƙurin daidaita al'amura a birnin, sai dai ɓarkewar cututtuka da ke yaɗuwa ta hanyar gurɓataccen ruwa, da rashin abinci mai gina jiki na iya zama barazana ga lafiyar mutane.

ความคิดเห็น • 1

  • @Jamilusmayeene
    @Jamilusmayeene วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya kawo muna sauki