Tsaya kaji yadda Malama ya war-ware lauje cikin nadi Shaikh Sani Isah Kano

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 7

  • @Maryamisah-uo5ub
    @Maryamisah-uo5ub หลายเดือนก่อน

    ءامين يا حي يا قيوم جزك الله باالخير

  • @gamboibrahim6726
    @gamboibrahim6726 2 หลายเดือนก่อน

    ماشاء الله تبارك الله كلام جميل ❤

  • @aishamuahammadalukuwa4395
    @aishamuahammadalukuwa4395 2 หลายเดือนก่อน

    Wannan gaskiya ne Malam

  • @user-pi9km5jr7j
    @user-pi9km5jr7j หลายเดือนก่อน

    Allah ya la ancesu baki dayaansu allah yasaka mana dama mun dade d sanin indae akabar hanyar allah baza aga wata hanya ba allah yakawo mana gwamnatin muslunci zamuci gaba d karatu in sha allahu sae an kafa gwamnatin muslunci a wannan qasar

  • @AdamMuhammad-vj1yi
    @AdamMuhammad-vj1yi หลายเดือนก่อน

    Allah ya kyauta

  • @adildad8848
    @adildad8848 2 หลายเดือนก่อน

    Daga cikin abinda za'a qara fahimta shine:
    1. Tun farko an basu wannan muqaman ne ministoci saboda Anaso ayi amfani dasu wajen biyan wannan bukatar ta sanya hannu a wannan agreement din.
    2. Anyi amfani dasu ne saboda sun fito daga yankin da suka yawan mutane a Nigeria wato (Arewa).
    3. Anyi amfani dasu ne saboda zafin kiyayyar da za'a nuna akan wannan agreement din bazai kai matakin da ace yan kudu bane a wannan muqaman da suke kai ba.
    Saboda misali ace Arnan kudan cin Nigeria ne a muqaman da suke kai to kiqayyar da musulmai na arewa cin Nigeria zasu nuna zaiyi karfi sosai shiyasa tun farko a ka bawa yan arewa wadannan muqaman don samun biyan wannan bukatar.
    4. Akwai cin mutuncin musulman Nigeria da Raina musu hankali da kuma maida su mara sa yan ci.
    Wallahi abunda suke faruwa a Nigeria abun takaici ne... Wai da masu amsa sunan musulunci ake cutar da musulmai da kasar su Nigeria.
    Allah ya saka mana.

  • @khadijatunmanmusa4621
    @khadijatunmanmusa4621 2 หลายเดือนก่อน

    Na karanta copy na agreement wallahi maganar gaskiya akwai maganar auran jinsi aciki amma a fakaice