Assalamualaikum Madina ni me bibiyar wannan Shirin naki a kowanne lokaci, akwai wata shawara da yau nake gani ya Kamata da na Bada ta, ita ce Dan Allah in Zaki gayyato Bakin da zaku yi Hira dasu Dan Allah ki ringa samo Wanda zamuji suna magana Akan tsari na Addini a mahangar Zamani zakuma muga Addini a tare dasu a shigar da maganar su, Tunda mu musulmai ne Kuma masu Addini muslumci. From Egypt 🇪🇬
As a security personnel in nigerian army,as a person from anka LG Zamfara state,the insecurities in the North is beyond our imagination,is beyond the current technical approach of the forces,we need to change our approach ,we need to be more merciless, and we need aid /help from the local communities,pls ask everyone to aid and help Us,we love killing bandit and terrorist ,and with everyone help and trust,we will see the end of this menace together inshallah,
Daga Zuciyata nake Rubuta wannan Madina Maishanu, Haƙika naji daɗi matuqa da wannan shiga da kikayi, Allah yayi Albarka cikin rayuwarki da aikinki, Ya kuma ƙara inganta Muku aikinku.
Alhamdulillah.. All the participants really tried in the debate. But for me, i still go we zee even though she didn't back up her self to my satisfaction. Keep it up bbc
Masha Allah I always luv Zainab dama Ali dan neman magana ne Allah yasa mu dace ya kare mana arewa amma muna damuwa ko some of us vamusan inda xamu fara
Gaskiya wannan hakane zaynaab rashin aiki shine babban matsala a arewacin nigeria, misali kamar Igbo da yoruba mai kudi ko mai matsayi a gwamnati ko company suna sayen aiki da kudin su kuma subawa matasan garinsu, abinda suke cemasu ga aiki idan ka fara zakabiyani kudi na toni naga hakan ma cigabane amma yan arewarmu sai dai su sayar da aiki milliyoyin kudi, kuma yan arewarmu ne sukafi kowa samun damarmaki irin haka
Madina wannan matar kamar bata san me yake faruwa ba domin mutane har a kasar waje suna maganganu akan abin da yake faruwa malmai suna Allah wadai da abin da yake faruwa suna gayawa tsaro shugabanni da dai sauransu amma tana maganar baa magana pls she has to watch her 👄
Gaskiya wadannan masu tattaunawan ba wani kwakkwaran sharhi da sukayi a kan maudu'in nan. Duk abubuwan da suka tattauna akai abubuwa ne da an riga da an sani. Ku dinga kawo mutane da suke da ilimi akan maudu'in da za a tattauna, ba wai wadanda suke da mabiya sosai ba a kafafen sada zumunta.
Arewa tana dayyawa ne shiyasa kuma akoi masu anfani da ne man taimako suci da adini kuma wannan jarabtace daga allah wallahi wallahi wallahi bawan daya issa ya gyara wannan lamari se allah kuma ya yiyi mana maganin sa
Masha Allah shiri yayi amma wannan karon malama zainab tafi fadin gaskiya da ace muna iya taimakawa masu raunin cikinmu da gazawarmu bata kai haka ba Allah ya ganar damu
Listening to this conversation actually just shows how nepotism is overshadowing the mentality of our brothers and sisters in the north or sense of entitlement mentality by the citizens
Ali u don't know what's going on in this country seriously maganan gsky Yan arewa bamu da kishi wlh tunda har yanzu Kuma yan arewa Basu iya siyasa ba mufi son kudi fiye da feature mu ba kaman yadda Yan kudu suke ba saide Allah ya kyauta 👌👌
Madina dahiru meshanu masha Allah yau dressing dinki yayi kyau sosai Dan Allah in zakiyi dress kidinga sa Wanda zai rufe miki jiki kamar wannan kidaina sa Wanda yake matse miki jiki pls Shiri Yana kyau masha Allah
Kai Ali kake koma dai dan iska kake oho toh bara kaji kujerar malanta bawai kujerar shugaban kasa bace da take neman Umarni gurin yahudawa yan uwaka ba karen yahudawa kawai banza
Alhamdulillah but anawa tunanin fa shine wlhy muna yin iya bakin kokarin mu kawei dai fadin malam bahaushe in dambu yai yawa...... kuma arewa yankin musulinci ne don hake karku manta da boye ayyukan alkhairin da aka umar emu dashi domin gudun shigar riya. kawei dai Allah yamana sutura Amiin.
Zee fa ta gama magana.. babu kishi a Arewa. Kullum maganar iya social media ta tsaya #securenorth yen yen yen🥺🥺. Fisabilillah what I and you muka yi? Iyakar maganar a social media ta kare. Mu tuna #EndSars da aka yi, har sai da duniya ta san da batun, har yau har gobe suna magana akai. We have a long way to go Arewa. Allah ya kawo mana zaman lafiya, da kuma kishin kai.
Shi dan arewa indai bazaka hanashi zuwa kasuwa da jima'i ba to bashi da matsala da komai wani kidnapping banditry jahilci ko wani abu irin haka ba matsalarsa bane
Mungode da Kokarinku anma jan hankali pls ga matayenmu musulmai masu zuwa wan nan program din ko awaje pls hijabi koh sa gyale wajibinine akanki Musulma anma sai kuzo ko mayafi babu kuma kina ikirarin Musulunchi Daga Arewa kuma agaskia yakmata a agyara Don Allah Badai dai Bane
Gaskiya ina bayan zainab Yan arewa kishin a baka yake, bama nunawa a aikace, miye amfanin yan majalisar mu, lokacin campaign kadai muke da amfani a wajen su
Wannan matar ku gaya mata ita jahila ce tana magana Bai sa mata Baki shi ta Hana shi magana , sannan ya kamata ta gane mu Addini shine yake jagorantar mu.
Allah ya saka maki Zainab Yakasai,lallai na yarda cewar idan ka ilmantar da dya mace,kamar ka ilmantar da al'uma baki daya,Allah yasakawa iyayenki da alheri. Shi wannan Ali shashane,Mara ilmi ko fahimtar rayuwa. Wai yana maganar al'ada ko riya, toh yasani cewa ba Wanda baya kishin kansa irin mu yan'arewa. Abun da Zainab ta fada gaskiyane,amma saboda munafurci da tayi masa katutu da jahilcin kin fadin gaskiya ta mamaye kwakwalwarsa. BBC,Dan Allah kudaina gaiyartar irin wannan dakikin a zaurenku. Allah yasaka maki da Alkahiri Zainab Yakasai.
Ina goyon bayan Zee. Ga tambaya ta ga ALI: don Allah don Annabi Ali ka amsa tambayar nan tsakanin ka da Allah: YANZU KASHE-KASHEN DA AKE YI A AREWA DAGA MAIDUGURI ZUWA SOKOTO, IDAN DA A KUDANCIN KASAR NAN AKE YIN WADANNAN KASHE-KASHE SU 'YAN-KUDU ZASU YARDA SU ZAUNA HAKA SU ZUBA IDO KODA KUWA SHUGABAN QASA BA NASU BANE?! TO AMMA YA YA MU 'YAN-AREWA MU MUKE DA SHUGABAN QASA AMMA KUMA MU AKE TA KASHEWA KULLUM?!! MEYASA IDAN AKA KASHE MUTUM 1 A LEGAS SE SHUGABAN QASA YA JE YA YI MASU GAISUWA, AMMA MU AN KASHE DARURUWA BAMU GA SHUGABAN QASA YA ZO BA, KAI HAR MA A GARIN SA KATSINA AN SACE YARA 'YAN MAKARANTA SHI KUMA YANA DAURA AMMA BE JE YAYI WA IYAYEN SU JAJE KO BAN-HAQURI BA!!! Haba M. Ali!!!
Gaskiya neh en arewa basu da kishin yankinsu face kishin kawunansu. Amma kuma hakan baya nufin a yiwa abun kudin goro, domin akwai en arewan da suke fifita bukatun al'ummar yankin sama da nasu kuma kullum a shirye suke dasu sadaukar da lokutansu, iliminsu, lafiyarsu da kudin aljihunsu don bunkasa yankin. Misali Kungiyar Dattawan Arewa (North Elders Forum) suna taka muhimmiyar rawa kuma muna tare dasu dari-bisa-dari.
Kai malam Ali Allah ma yace tashi intaimakeka kaman yadda tafada saikin yunkura bukatanku zaibiya kaima bakada hujja daga karce kakoma kanmagananta Cesar dole asamu manya kafin abinda akeso yayuwu suma manya sunsan abinda yakefaruwa ai suna gani amma sunyishuru suga mezakuyi amasayinku na yankasa
I really enjoyed this program but for I am with Ali protests is not the solution of our problems there a lot of examples we can considering like what is happening in Libya, Afghanistan. All the current situation they are is because of this protests. So, we have to look the problem from grassroots and see what is the solution.
Gaskiya Zainab tana da hangen nesa, wannan shi ne rashin kishin da Ali ya kasa ganewa. Kaɗan ne daga cikinmu suke da tunani irin na Zainab. Haƙiƙa da zamu bi irin tsarin Zainab tabbas za a ci gaba ta fanni da dama.
Pls and pls find people who re competent nd confident during this show most of the shows u will c that the other participant has less or no point of what he/she is saying may be the should research more or find sm1 better than him/her. Like this zainab seems like she don’t know what to say kawai tana kame kame
@@Aminamuhammadummy dalilin dayasa aka bude comment section kenan ai malama dan ayi korafi. Kuma ko kinki ko kin so wannan zainab din bata da points kawai tana ta kame kame ne 210 262 😹😹😹
Assalamualaikum
Madina ni me bibiyar wannan Shirin naki a kowanne lokaci, akwai wata shawara da yau nake gani ya Kamata da na Bada ta, ita ce Dan Allah in Zaki gayyato Bakin da zaku yi Hira dasu Dan Allah ki ringa samo Wanda zamuji suna magana Akan tsari na Addini a mahangar Zamani zakuma muga Addini a tare dasu a shigar da maganar su, Tunda mu musulmai ne Kuma masu Addini muslumci. From Egypt 🇪🇬
Gaskiya ina bayan 'yar uwa 100 over 100 saboda Gaskiya mu yan Arewa munadq karancin kishin namu sosai wlh ubangiji yamayar da bakin ku gida lfy
Gaskiya muna jindadin wanan shiri naku madina Allah ya kara basira
Allah ya biya ka Ali, ai ba se mutun ya fada wa duniya dan ya taimaka wa mutane ba..aka ce kayi kyautar da hannun hagun ka ma bai san kayi baa.
Gaskiya wasu basu da Kishin kai amma wasu nadashi babbar mastsalar itace kishin kai yafi yawa
Gaskiyane maganar zainab arewa bamuda kishin akanmu da,ace zansami dama dana gayamuku matsalolin arewa da dama
As a security personnel in nigerian army,as a person from anka LG Zamfara state,the insecurities in the North is beyond our imagination,is beyond the current technical approach of the forces,we need to change our approach ,we need to be more merciless, and we need aid /help from the local communities,pls ask everyone to aid and help Us,we love killing bandit and terrorist ,and with everyone help and trust,we will see the end of this menace together inshallah,
May Allah help you
This guy is a disappointment...zee is absolutely saying the truth
@@fataiadegbenro984 Lol 😂 I swear.
Daga Zuciyata nake Rubuta wannan Madina Maishanu, Haƙika naji daɗi matuqa da wannan shiga da kikayi, Allah yayi Albarka cikin rayuwarki da aikinki, Ya kuma ƙara inganta Muku aikinku.
Alhamdulillah.. All the participants really tried in the debate. But for me, i still go we zee even though she didn't back up her self to my satisfaction. Keep it up bbc
Allah yayi meki albarka zainab
Masha Allah
Mahangar zamani akwai ilmantarwa sosai
Kudos to Mallam Ali
Keep it up @Madina Dahiru Maishanu
I like watching mahangar zamani but today one is the best, keep it up madina and zee
Masha Allah I always luv Zainab dama Ali dan neman magana ne Allah yasa mu dace ya kare mana arewa amma muna damuwa ko some of us vamusan inda xamu fara
Gaskiya wannan hakane zaynaab rashin aiki shine babban matsala a arewacin nigeria, misali kamar Igbo da yoruba mai kudi ko mai matsayi a gwamnati ko company suna sayen aiki da kudin su kuma subawa matasan garinsu, abinda suke cemasu ga aiki idan ka fara zakabiyani kudi na toni naga hakan ma cigabane amma yan arewarmu sai dai su sayar da aiki milliyoyin kudi, kuma yan arewarmu ne sukafi kowa samun damarmaki irin haka
Gaskiya yawancin manyanmu na arewa sune basu da kishi dalilina shine basason taimakon nakasa garesu takowane bangare saboda talakawa ko munce zamuyi wani abu bazaiyi tasiriba
Masha Allah
Allah yayi jagora
Madina wannan program yana da kyau acigaba da irin wannan madina Allah ya Kara fasaha
ZEEnAli ne aka samo mana yau kenan. Marhabun lale 🥰💃
Well done Madina. Keep it up dear 😍😀👍
Madina wannan matar kamar bata san me yake faruwa ba domin mutane har a kasar waje suna maganganu akan abin da yake faruwa malmai suna Allah wadai da abin da yake faruwa suna gayawa tsaro shugabanni da dai sauransu amma tana maganar baa magana pls she has to watch her 👄
Kaikuma ali saboda kana cikin gwamnati shiyasa bakason fadin gaskiya kaji tsoron Allah kadawoma hanyar gaskiya kudawo muyi kishin jiunanmu please
Wallahi yan arewa na kishin kan su, idan baku yarda ai ga manyan arewan nan su mutuwa we shall see idan suna kishin mu ko basayi
Gaskiya wadannan masu tattaunawan ba wani kwakkwaran sharhi da sukayi a kan maudu'in nan. Duk abubuwan da suka tattauna akai abubuwa ne da an riga da an sani. Ku dinga kawo mutane da suke da ilimi akan maudu'in da za a tattauna, ba wai wadanda suke da mabiya sosai ba a kafafen sada zumunta.
Arewa tana dayyawa ne shiyasa kuma akoi masu anfani da ne man taimako suci da adini kuma wannan jarabtace daga allah wallahi wallahi wallahi bawan daya issa ya gyara wannan lamari se allah kuma ya yiyi mana maganin sa
Allah yasa zainab yakasai da alkari malam baka dagaskiya,kuma gaskiya tafada basa kishinmu.
Interesting topic!
Ali's face when Zee was quoting the Qur'aan about helping one another at 23:24! 😂
Mash allah Yar uwa ,,,magarki gaskiyace,,,, Ubangiji yabaki abinda kika nema duniya da lahira,,allah yasaka da alkeeri
Ali you are 100 percent right about all you said Allah ya kawo mana karshen su
Gaskiya Alhamdulillah ko wannensu yayi kokari Allah ya saka musu da alkhairinsa.
Masha Allah shiri yayi amma wannan karon malama zainab tafi fadin gaskiya da ace muna iya taimakawa masu raunin cikinmu da gazawarmu bata kai haka ba Allah ya ganar damu
Inayinki zeenatu
I love how ZeenAli are brought together ones again
Masha-Allah ♥️❤️♥️❤️♥️
Listening to this conversation actually just shows how nepotism is overshadowing the mentality of our brothers and sisters in the north or sense of entitlement mentality by the citizens
Zeenali the best duo 😍
Ali u don't know what's going on in this country seriously maganan gsky Yan arewa bamu da kishi wlh tunda har yanzu Kuma yan arewa Basu iya siyasa ba mufi son kudi fiye da feature mu ba kaman yadda Yan kudu suke ba saide Allah ya kyauta 👌👌
Allah Yasa Mu Dace
I like this program
Wow. Gaskiya zee tayi kokari
Masha Allah tabrka Allah,gaskiya wannan Shirin yayi Dadi sosai Allah ya taimake mu baki daya🙏
Gaskiya BBC Hausa baku kyautawa Mal. Ali Amin ba da kuka hadashi da Wannan matar, she’s not making any sense and has nothing to offer to the discourse
Good Effort.
Masha Allah zainab
Madina inayinki ss
Halima maishanu anshakyau
Yan arewacin najeriya buqatun su ne agaban su bawai cigaban al'ummar au ba banbancin yan kudancin najeriya
Maganar gaskiya arewa bamu da kishi da hadin kai shi yasa ake yi mana abinda aka ga dama
Allah Sarki Zeenali
Yau Madina me shanu ansha kyau
Halima maishanu aisha kyau yau
Madina dahiru meshanu masha Allah yau dressing dinki yayi kyau sosai Dan Allah in zakiyi dress kidinga sa Wanda zai rufe miki jiki kamar wannan kidaina sa Wanda yake matse miki jiki pls
Shiri Yana kyau masha Allah
Yan rewa bakwai kishinn kanku gaskiya musamman manyanku dasuke shugabantarku
😍😍😍😍😍
Gaskia ina jin dadin wannan shiri sosai
Wannan gaskiya kafada
Agaskiya yakasai tafishi gaskiya bama kishin kan mu da "Yan uwaummu da yankinmu wlh nayadda da maganar yakasai
#xoxo ZeenaAli 👏🏽
Kai Ali kake koma dai dan iska kake oho toh bara kaji kujerar malanta bawai kujerar shugaban kasa bace da take neman Umarni gurin yahudawa yan uwaka ba karen yahudawa kawai banza
Alhamdulillah but anawa tunanin fa shine wlhy muna yin iya bakin kokarin mu kawei dai fadin malam bahaushe in dambu yai yawa...... kuma arewa yankin musulinci ne don hake karku manta da boye ayyukan alkhairin da aka umar emu dashi domin gudun shigar riya. kawei dai Allah yamana sutura Amiin.
Wlh kowa ysan yan arewa basuda kishin kansu
السلام عليكم أنا بنسبلي كلام زي زي صحيح الله في عون عبد مادام عبد في عون اخيخ
Gaskiya kamar yanda Zainab tafada manyan yan arewa basa kishin arewa, munada house rep bawanda baya magana akan kashe kashenda akeyi
Ko da yake ina da raayin cewa har yanzu yan arewa bamu da kishin kaimu, Malam Ali tabbas shawarka zata Kawo Mafita. Allah ya sa mudace.
Gaski ya ne zee
Zee fa ta gama magana.. babu kishi a Arewa.
Kullum maganar iya social media ta tsaya #securenorth yen yen yen🥺🥺. Fisabilillah what I and you muka yi? Iyakar maganar a social media ta kare.
Mu tuna #EndSars da aka yi, har sai da duniya ta san da batun, har yau har gobe suna magana akai.
We have a long way to go Arewa.
Allah ya kawo mana zaman lafiya, da kuma kishin kai.
Our Chuchu🥰😀
@@ashmultimediatv ☺️☺️
@@ayeeshchuchu Aisha H Kabeer ce (Maman Mufeedah)....
@@ashmultimediatv inyee ! Anty Aee sai mun kawo talla
@@ayeeshchuchu Hahaha To Allah ya kawo ku lafiya😅😅😅
Shi dan arewa indai bazaka hanashi zuwa kasuwa da jima'i ba to bashi da matsala da komai wani kidnapping banditry jahilci ko wani abu irin haka ba matsalarsa bane
Iyamurinekaiko
I agree
Slm bbcyakamata idan ana zanje adi ngaadalci aibaataruanzamadayaba
Mungode da Kokarinku anma jan hankali pls ga matayenmu musulmai masu zuwa wan nan program din ko awaje pls hijabi koh sa gyale wajibinine akanki Musulma anma sai kuzo ko mayafi babu kuma kina ikirarin Musulunchi Daga Arewa kuma agaskia yakmata a agyara Don Allah Badai dai Bane
Gaskiya ina bayan zainab Yan arewa kishin a baka yake, bama nunawa a aikace, miye amfanin yan majalisar mu, lokacin campaign kadai muke da amfani a wajen su
Wannan matar ku gaya mata ita jahila ce tana magana Bai sa mata Baki shi ta Hana shi magana , sannan ya kamata ta gane mu Addini shine yake jagorantar mu.
Allah ya saka maki Zainab Yakasai,lallai na yarda cewar idan ka ilmantar da dya mace,kamar ka ilmantar da al'uma baki daya,Allah yasakawa iyayenki da alheri.
Shi wannan Ali shashane,Mara ilmi ko fahimtar rayuwa.
Wai yana maganar al'ada ko riya, toh yasani cewa ba Wanda baya kishin kansa irin mu yan'arewa.
Abun da Zainab ta fada gaskiyane,amma saboda munafurci da tayi masa katutu da jahilcin kin fadin gaskiya ta mamaye kwakwalwarsa.
BBC,Dan Allah kudaina gaiyartar irin wannan dakikin a zaurenku.
Allah yasaka maki da Alkahiri Zainab Yakasai.
Ana magana ta raha kana sako cin mutunci, shi wannan shiri na baje kolin ra’ayi ne ba cin mutuncin wani ba, nan gaba ka gyara kalamanka
Ina goyon bayan Zee. Ga tambaya ta ga ALI: don Allah don Annabi Ali ka amsa tambayar nan tsakanin ka da Allah: YANZU KASHE-KASHEN DA AKE YI A AREWA DAGA MAIDUGURI ZUWA SOKOTO, IDAN DA A KUDANCIN KASAR NAN AKE YIN WADANNAN KASHE-KASHE SU 'YAN-KUDU ZASU YARDA SU ZAUNA HAKA SU ZUBA IDO KODA KUWA SHUGABAN QASA BA NASU BANE?! TO AMMA YA YA MU 'YAN-AREWA MU MUKE DA SHUGABAN QASA AMMA KUMA MU AKE TA KASHEWA KULLUM?!! MEYASA IDAN AKA KASHE MUTUM 1 A LEGAS SE SHUGABAN QASA YA JE YA YI MASU GAISUWA, AMMA MU AN KASHE DARURUWA BAMU GA SHUGABAN QASA YA ZO BA, KAI HAR MA A GARIN SA KATSINA AN SACE YARA 'YAN MAKARANTA SHI KUMA YANA DAURA AMMA BE JE YAYI WA IYAYEN SU JAJE KO BAN-HAQURI BA!!! Haba M. Ali!!!
Gaskiya neh en arewa basu da kishin yankinsu face kishin kawunansu. Amma kuma hakan baya nufin a yiwa abun kudin goro, domin akwai en arewan da suke fifita bukatun al'ummar yankin sama da nasu kuma kullum a shirye suke dasu sadaukar da lokutansu, iliminsu, lafiyarsu da kudin aljihunsu don bunkasa yankin. Misali Kungiyar Dattawan Arewa (North Elders Forum) suna taka muhimmiyar rawa kuma muna tare dasu dari-bisa-dari.
🌹🌹🤣🤣
wannan gayen dolo ne wallahi😮
Kai malam Ali Allah ma yace tashi intaimakeka kaman yadda tafada saikin yunkura bukatanku zaibiya kaima bakada hujja daga karce kakoma kanmagananta Cesar dole asamu manya kafin abinda akeso yayuwu suma manya sunsan abinda yakefaruwa ai suna gani amma sunyishuru suga mezakuyi amasayinku na yankasa
Gakiyanki ne inabayanki
Ga maganar taimako masu kudin mu suna kokari wajen taimako
Wannan bashida hankali
zee dis issues are not the way think one can about it at the back doors every issue has a way to be taken care of.
Ta fika gsky mlln arewa basa komai akan matsalar da ke damun su wlh
Eh basudashi
Zainab tayi qoqari
Asalam alaikum Barka da warhaka
Munajin dadin wannan shiri na mahangar zamani
lol xee...don't trap yourself with aya again... lol
Ennada.tabayami.akecazama.fouska.ko.acikikesuwa.ennaganie.komasoyika.yana.iyacazamaka.fouska.kominene.dalilei.salisou.abdou.maradi.niger.
They both have a point but I’ll really side with zee
I really enjoyed this program but for I am with Ali protests is not the solution of our problems there a lot of examples we can considering like what is happening in Libya, Afghanistan. All the current situation they are is because of this protests. So, we have to look the problem from grassroots and see what is the solution.
Yaufa mai shanu tazo da topic mai kyau, kuma haka ya nuna ana sauraran korafinmu sosai.
Kunyi qoqari
Kalli current abin da yake faruwa game da hanifa yarinyar da aka dauke kuma aka Kashe ta gaba daya kowa yana magana akan haka
Comments section what you gonna say about this guy😂
Karku sake gaiya tar so baso San komi ba gaskia
Agaskiya ita wannan zee din ma Bata fahimci rayuba dakuma abunda al'umma suke cikiba naji sai Kore gaskiya Ali kike🙄
Gaskiya Zainab tana da hangen nesa, wannan shi ne rashin kishin da Ali ya kasa ganewa.
Kaɗan ne daga cikinmu suke da tunani irin na Zainab. Haƙiƙa da zamu bi irin tsarin Zainab tabbas za a ci gaba ta fanni da dama.
Au, ai da na ɗauka zantukar Mahangar Zamani ya rataya a lamurran mata ne kawai.
Pls and pls find people who re competent nd confident during this show most of the shows u will c that the other participant has less or no point of what he/she is saying may be the should research more or find sm1 better than him/her. Like this zainab seems like she don’t know what to say kawai tana kame kame
Toh sai ka samo musu more experienced ai
Koh komai sai kunyi korafi
@@Aminamuhammadummy dalilin dayasa aka bude comment section kenan ai malama dan ayi korafi. Kuma ko kinki ko kin so wannan zainab din bata da points kawai tana ta kame kame ne 210 262 😹😹😹
🖕🖕i invest $300 with this man and I received my package thanks sir
Masha Allah