Batun zargin Kawo Auren jinsi nigeria, malam yayi tarji'i tare da Tsokaci akai

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 4 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 8

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 3 หลายเดือนก่อน +2

    Subahalilah 😭 Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam 🤲

    • @رضوانربيع-خ5ض
      @رضوانربيع-خ5ض 3 หลายเดือนก่อน +1

      Matarsa ce take bashi shawara akan komai saboda kafura ce sun sace dukiyar ƙasa sun jefa talakawa acikin masifa yanzu kuma gwamnatin zata sake goyon bayan abinda zesa Allah yayi fushi da ƙasar baki daya

  • @AliyuYusuf-c3l
    @AliyuYusuf-c3l 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya aa kar abasu wannan bashin Allah ya karemu daga wanan balain inana lilahiwa inna ilehinrajiuna

  • @امكوثرامكوثر-ك5ظ
    @امكوثرامكوثر-ك5ظ 3 หลายเดือนก่อน +2

    حسبنا الله ونعم الوكيل اللهم نجني واهلي من ما يعملون

  • @ramlathassan193
    @ramlathassan193 3 หลายเดือนก่อน

    Allah yayi muna maganinsu

  • @BasharSalihugulma
    @BasharSalihugulma 3 หลายเดือนก่อน

    Allah yakwau ta

  • @jamiluali4471
    @jamiluali4471 3 หลายเดือนก่อน

    Ya Allah duk Wanda yake da hahannu awannan ta'addancin ya Allah Kai dagaga dasu kawar dasu kamar yadda kawar fir auna, ya Allah kakare addinika daga sharrin kafirai da munafukai

  • @رضوانربيع-خ5ض
    @رضوانربيع-خ5ض 3 หลายเดือนก่อน

    Illar zaben mutanen da basu cancanta ba kenan akan mulki indai hakane to araba Nigeria da Allah suje suyi kafurcin su muyi Musulunci mu muna cikin masifa zaso kawo mana wata masifar datafi wadda muke ciki