Alhamdulillah. Wallahi Tallahi Billahillazii Lailaha Illa Huwa sai yanzu na sami kwanciyar hankali akan wannan batun. Duk kwanakin nan idan na tuna wannan lamarin da yake so ya taso akan matsalar nan ta iyayen Manzon Allah sai hankalina ya tashi. Amma daga yanzu na samu natsuwa da gamsuwa da kwanciyar hankali saboda yadda ka warware lamarin. Malam Allah Ubangiji Ya biya ka da Aljannah Firdausi.
Yanxu idan rashin adalci za ai Mai yadda yakeyi Toda sai ace TAKIYYA CE adinga Jin tsoran Allah. ko baka san mutum in yayi Wani abun kirki to kar ka kushe free Palestine
Alhamdulillah. Wallahi Tallahi Billahillazii Lailaha Illa Huwa sai yanzu na sami kwanciyar hankali akan wannan batun. Duk kwanakin nan idan na tuna wannan lamarin da yake so ya taso akan matsalar nan ta iyayen Manzon Allah sai hankalina ya tashi. Amma daga yanzu na samu natsuwa da gamsuwa da kwanciyar hankali saboda yadda ka warware lamarin.
Malam Allah Ubangiji Ya biya ka da Aljannah Firdausi.
Mlam yace manzan Allah ba mutun bane kamar kowa 🥰
Masha Allah alhamdullah malam
Asadussunnah ❤❤❤
Allah ya kareka 🎉❤🎉
Allah yasaka maka da alkhairi malam asadussunnah.
Allah ya sakamaka da Alkhairi
Sheikh musa yusuf asadussunnah jazakallah khair ❤❤❤
❤❤❤ Jazakallahu khaeer ya Sheikh ❤❤❤
Masha Allah Allah yasaka da alkiiri
Allah yasaka da alkairi❤
gaskiya ne wlh malam allah ya badalada 🙏
الحمد لله صلى الله عليه وسلم 💞 🥰 💞 💞 🥰😢
Yanxu idan rashin adalci za ai Mai yadda yakeyi Toda sai ace TAKIYYA CE adinga Jin tsoran Allah. ko baka san mutum in yayi Wani abun kirki to kar ka kushe free Palestine