Matsayar Assadussunnah kan makomar Iyayen Annabi ﷺ, tare da nasiha ga Daliban Ilimi

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 23 เม.ย. 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci
  • บันเทิง

ความคิดเห็น • 14

  • @babashehu4516
    @babashehu4516 3 หลายเดือนก่อน +2

    Alhamdulillah. Wallahi Tallahi Billahillazii Lailaha Illa Huwa sai yanzu na sami kwanciyar hankali akan wannan batun. Duk kwanakin nan idan na tuna wannan lamarin da yake so ya taso akan matsalar nan ta iyayen Manzon Allah sai hankalina ya tashi. Amma daga yanzu na samu natsuwa da gamsuwa da kwanciyar hankali saboda yadda ka warware lamarin.
    Malam Allah Ubangiji Ya biya ka da Aljannah Firdausi.

  • @SalisuMustapha-qo7pl
    @SalisuMustapha-qo7pl 3 หลายเดือนก่อน +2

    Mlam yace manzan Allah ba mutun bane kamar kowa 🥰

  • @BelloabdullahiAkalawa
    @BelloabdullahiAkalawa 3 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah alhamdullah malam

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 3 หลายเดือนก่อน +1

    Asadussunnah ❤❤❤

  • @user-lt2yw4sj7n
    @user-lt2yw4sj7n 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya kareka 🎉❤🎉

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasaka maka da alkhairi malam asadussunnah.

  • @hindatubashir8011
    @hindatubashir8011 3 หลายเดือนก่อน +3

    Allah ya sakamaka da Alkhairi

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 3 หลายเดือนก่อน +2

    Sheikh musa yusuf asadussunnah jazakallah khair ❤❤❤

  • @sadiqnataala5537
    @sadiqnataala5537 3 หลายเดือนก่อน +2

    ❤❤❤ Jazakallahu khaeer ya Sheikh ❤❤❤

  • @murtalalawali2418
    @murtalalawali2418 3 หลายเดือนก่อน +3

    Masha Allah Allah yasaka da alkiiri

  • @habibmzya7583
    @habibmzya7583 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasaka da alkairi❤

  • @muhamedauzai6888
    @muhamedauzai6888 3 หลายเดือนก่อน +1

    gaskiya ne wlh malam allah ya badalada 🙏

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 3 หลายเดือนก่อน +1

    الحمد لله صلى الله عليه وسلم 💞 🥰 💞 💞 🥰😢

  • @user-dc2yk4wz4p
    @user-dc2yk4wz4p 3 หลายเดือนก่อน +1

    Yanxu idan rashin adalci za ai Mai yadda yakeyi Toda sai ace TAKIYYA CE adinga Jin tsoran Allah. ko baka san mutum in yayi Wani abun kirki to kar ka kushe free Palestine