Hmmm bayin Allah da ku ka tayin comment nassan cewar abin akwai zafi kaji anata shirme a addini Amma ku sani ba da zagi ake gyarawa ba ko da mall dan darika ne ai akwai wasu abubuwa masu mahimmanci da yaga ya Kuma gaskiya ne Dan fall yaqul Khairan aw li yasmut.
Kun Cuci Mabiyanku,Mutane Son Allah da Manzonsa Amma kun d'ora Mabiya Akan wani Abu daban sab'anin Musulunci da sunan Soyayyar Manzon Allah(SAW)Da Zikiri ,Jahilai suna d'auka Rikici ne ko sab'anin fahimta Alhali Magana CE ta Muslunci da wani Abu daban ,Kuji tsoron Allah Ku D'ora mabiya Akan karantarwar Sunna
Tijjaniyya damfara Wallahi kuji tsoran Allah,ku karantar da al'ummah gaskiyar addini Amma alhamdulillah al'ummah suna fahimta Yau ga Dr Hussain ya shigo sunnahr manzon Allah sallallahu alaihi wassalm
Allah yaganar damu gaskiya gaskiyace yabamu ikon binta Yakuma nuna muna karya karyace yabamu ikon kauce mata Ameen yahaiyu yaQayum Kuma Allah yakara muna soyayyar manzon Allah sallallahu Alaihi wasallam Ameen yahaiyu yaQayum
Wawa Dolo idan ana maganan malamai ko malaman nahwu ko sabanin malaman hadisi sai an kira musulunci dama wa suka San tijjaniyya in ba musulme ba Ina ruwan kafirai da hailala da salati da istigfari.
Alhamdulillah Gaskiya nata qara bayyana cewar tijjaniyya ba addinin musulumci bane tinda idan aka kira zuwaga manzan Allah salallahu alaihi wasallam sai sudamu sudai ache Inyassi Yaa Allah yashirya
Allah ya taimaki young sheikh akan gaskiya kai kuma makariyaci dun Allah ya kubutar dashi daga bin kato komai Allah, Yabi Annabi S.A.W Shine aibu Kai jahili..
Kai kun damu Young Sheikh wai yau shekara nawa da yaye shi ne, 8 years ago fa tunda shekarunsa 10 - 12 years a duniya, haba da Allah, daga yace Qalallahu Qala Rasulu, kuma ya ma fadi abinda Shehun yace Wana ilimi, na kautar da hankalinsa aqin abinda Allah da Manzo SAW yace ko, kun fi so yabi son zuciyarku, wai ku, kuka halicce shi ne, musulmi sunansa musulmi ku dena wani banbanta musulmi Allah be saukar mana da tijjaniyya ba, cewa yayi sunanmu musulmi kuma ya kira addininsa da musulunci a Al-Qurani
Waneshegene yachema shehu tinjere ya headache kuraani Yana shekara bakwai agidan uwarka yahaddache kuraani mudai abinda mukasani ya haddache kafirchi da mushrikanchi da karya da bidia adoron kasa Kuma Allah ubangiji kalaanehi makaryachin banza mushrikin wofi Allah ubangiji kataimaki muslunchi da tauhid duniya da lahira Amin summa Amin
Lokacin da Malam Lawal Triumph yace ya kamata abar yaron nan yayi karatu tukunnan kafi yafara koyarwa, Amma Tijjanawa suke ce wai Malam Lawal hassada yakemai, ji wata banzan magana fah.
Ke hassada ni wallahi mutuminnan ban taba saninka bama saita dalilin young sheikh India kayadda baiwace to kayi Masa fatan alkhairi kodan babu irinsa acikin yayanka,mahassada kawai
Kai Amma Allah ubangiji subhanahu wata ala yastinewa aminu sufi albarka duniya da lahira Amin summa Amin mushrikin banzai laanannen Allah matsiyachin duniya da lahira
Inama da Annabi SAW kadai akabi da anhuta kuma anhutar, Amma saidai kash,
Bahakaba Allah yasa muhada kawunanmu
Ya Allah ka baiwa the Young Sheikh iKon bin Kalal lahu da kala Rasullahi ba Tijjaniya ba.
Hmmm bayin Allah da ku ka tayin comment nassan cewar abin akwai zafi kaji anata shirme a addini Amma ku sani ba da zagi ake gyarawa ba ko da mall dan darika ne ai akwai wasu abubuwa masu mahimmanci da yaga ya Kuma gaskiya ne Dan fall yaqul Khairan aw li yasmut.
Kun Cuci Mabiyanku,Mutane Son Allah da Manzonsa Amma kun d'ora Mabiya Akan wani Abu daban sab'anin Musulunci da sunan Soyayyar Manzon Allah(SAW)Da Zikiri ,Jahilai suna d'auka Rikici ne ko sab'anin fahimta Alhali Magana CE ta Muslunci da wani Abu daban ,Kuji tsoron Allah Ku D'ora mabiya Akan karantarwar Sunna
Tareeqar Tijjaaniya sansar addeenin musulunci ne. Ka daina shiga abinda bakasanshi ba dan uwa.
Gaskiyane
Allah yabanyana muna da gaskiya, ya kuma hada bakin musulinci mu Ameen Suma Ameen🤲🏻🤲🏻🤲🏻
ya Allah kai kabawa wannan yaro baiwa ya Allah ka ajiyeshi inda sunnaka ta gaskiya taka tagaskiya kayi ajiya akansa maikyau ya Allah
Amin Ya Rabbal alamin
Kai maqaryaci Young sheikh inshallah ahhalussunna ne inshallah
Amin 🤲💯❤️
Amma young sheikh yafi wasu manyan manyan ilmi wallahi.
gaskiya young sheikh yafadafa
Allah ya shiriyemu akan tafarki madaidaici
❤❤❤asamou allaikou Allah yasaka da alhari wallahi wallahiwallahi chawarakatayi
Ma Sha Allah
Kai kuma makiyin an izalane ko wawa kawai ay insha.allah sai yazama dan ahla sunnah❤❤❤❤❤❤❤
Malama magada annabawa. Ta wajen su zaa samu Annai(s.a.w)
Allah qara sani malam wannan hakatake ❤❤❤
الله يحفظه ويحفظنا ماشاء الله تبركل 😢
Wallahi Kai cikkaken makaryacine sakon da yaronnan ya isar yafi wannan surutun dakakeyi
Magana Ake ta Muslim ahadakai gaba daya kazo kana shurme
Mi ttijaniya mi izala dan Allah kubar raba Muna kay gaskiya day dayce allah shikaremu
Tijjaniyya damfara
Wallahi kuji tsoran Allah,ku karantar da al'ummah gaskiyar addini
Amma alhamdulillah al'ummah suna fahimta
Yau ga Dr Hussain ya shigo sunnahr manzon Allah sallallahu alaihi wassalm
wallahi maganar ka akai qanshin gasakiya
Allah ya kyauta
Allah ya datardamu
Allah ya Kara tonawa tijjaniya asari Kuma ya wargaza bidi'a da shirka🙏
Allah yaganar damu gaskiya gaskiyace yabamu ikon binta
Yakuma nuna muna karya karyace yabamu ikon kauce mata
Ameen yahaiyu yaQayum
Kuma Allah yakara muna soyayyar manzon Allah sallallahu Alaihi wasallam
Ameen yahaiyu yaQayum
Subhanallah duk surutan ka akan tijjaniyya babu kiran musulun ci allah ya kyauta
Wawa Dolo idan ana maganan malamai ko malaman nahwu ko sabanin malaman hadisi sai an kira musulunci dama wa suka San tijjaniyya in ba musulme ba Ina ruwan kafirai da hailala da salati da istigfari.
Gaskiyane malan wannan
Ɗarikar taku ai dama kuskure ce, gaba ɗaya bayanansa kan ɗarika ba ya sako musulunci. Allah shiryar damu
Gaskyane sheikh Dr munir
Alhamdulillah Gaskiya nata qara bayyana cewar tijjaniyya ba addinin musulumci bane tinda idan aka kira zuwaga manzan Allah salallahu alaihi wasallam sai sudamu sudai ache Inyassi Yaa Allah yashirya
Allah ya bamu komai atijaniya
Hassada bai yi ba wallahi
Malam maimakon surutu kandarika aida kayi managana akan musulumchi aiyafi
Wai ayar da yakarantane , baiyiba kokuma tarihin sheikh Ibrahim dayabayar, kokuma kuyida sheikh da yace ayi shine lefi,
Nice malan allah yakara lfy
Masha Allahu kaji magana ta hankali
Oga Allah ya Kara girma da daukaka
Masha Allah
Allah saka da alkhairi malam
kai makaryacine amagan ganunka babu alamar gaskiya allah yachiyeka
M.lawan.turayam.yafada.kukazageshi.saboda bagaskiya kukesoba
Abinda lLura ,Shawara ce me amfani malaminan
Allah yasaka dahairan
Asirunku yatono dan asara
Muda kumbarcewa ku musulmaine da ba ruwanmu daku wallahi
Kai malam tijjania ciwa ciwa ce kawaii
Masha Allah Allah ya qara lafiya
Allah ya taimaki young sheikh akan gaskiya kai kuma makariyaci dun Allah ya kubutar dashi daga bin kato komai Allah,
Yabi Annabi S.A.W
Shine aibu
Kai jahili..
Wannan ya nuna cewa mabiyanku basu da ilmi kuma baku dora jamaarku akan gwadabe mai qwari ba shiyasa ake jan su ko ina
Arinqa fuskarta cewa da'awa dan Allah akeyinta bawai bibiyar bangarori ba
Wannan ya rage naku..
Allah ya cire mana cutar son zuciya.Makaryaci dai,makaryaci ne.Allah ya shiryar damu bisa hanya madaidaiciya.
Abdul jabbar ci ya tallata Dariqar tijjaniya ba ita ta tallata ci ba malam Kuma young shekh ba dole sai ya zamo ba tittijane ba
Neman suna da sunan Young Sheikh.
Ahap mun gane shirin
Hijabi sunnah ne. Allah Ya bawa matan musulmai ikon jajircewa wajen saka wa
@@jamiluibrahimmukhtar4989 Amin Ya Rahman Ya Raheem
Maganar banza da wofi
Kai kun damu Young Sheikh wai yau shekara nawa da yaye shi ne, 8 years ago fa tunda shekarunsa 10 - 12 years a duniya, haba da Allah, daga yace Qalallahu Qala Rasulu, kuma ya ma fadi abinda Shehun yace
Wana ilimi, na kautar da hankalinsa aqin abinda Allah da Manzo SAW yace ko, kun fi so yabi son zuciyarku, wai ku, kuka halicce shi ne, musulmi sunansa musulmi ku dena wani banbanta musulmi Allah be saukar mana da tijjaniyya ba, cewa yayi sunanmu musulmi kuma ya kira addininsa da musulunci a Al-Qurani
Dan'ouwarka abdul'jabbar'sa ar ubbankane
Yanzu kuma meyasa bakayi wannan byn ba a fili sai yanzu
Waneshegene yachema shehu tinjere ya headache kuraani Yana shekara bakwai agidan uwarka yahaddache kuraani mudai abinda mukasani ya haddache kafirchi da mushrikanchi da karya da bidia adoron kasa Kuma Allah ubangiji kalaanehi makaryachin banza mushrikin wofi Allah ubangiji kataimaki muslunchi da tauhid duniya da lahira Amin summa Amin
Malam adaina zagi pah 😢
Chan da bidiarku dai yaro dai Allah yatsamoshi
wai shi wannan wani sako yakeso ya isar
Tijjaniya shirme
shi young sheik baida ubane uabansa jahiliñe Allah yatsiradda shi daga shari daga mumuna ya Allah kai kabawa wannan baiwa
Wanan misalin naka ba gaskiya bane Dr Jabbar kabara yafi qarfin Ka .
Young sheikh ya fi shehu tijjani
Wannan karya ya yi
Sorry life kamakara Sai kazu
Wawa
Kowa da abunda ya dameshi.
Nifa banma san wannan mutumin ba
❤❤❤
Maqaryata kawai
Stories
Abu dai kamar club ba addini ba ? Don Allah malan a koma kur'an wal hadith don warware matsalar
Innalilahi waina llaihiir rajuun
Shiehi mugude
Bravo 🎉🎉🎉❤❤❤❤❤
To kaima dan gidan shehu tijjanine mahassadi to tijjaniyanmi bare mukaminta kuje kuyi ta rikon mukami
Shashasha
Muna tare da yaran nan
Wawa😂😂😂😂😂😂kubi sunna kuzauna lfy duniyada lahira
Kanada hassada kumaba
Sunna sack
Wannan gaskiyane
12:36
Tijjaniyya kawai kake Kira
Malaman kasarnan kunaba kanku matsala
O 5
Akwai son zuciya avayananka
Kowa ya san gaskiya
Hasada number One
Allah sarki thoron Allah azoutine yake
Lokacin da Malam Lawal Triumph yace ya kamata abar yaron nan yayi karatu tukunnan kafi yafara koyarwa, Amma Tijjanawa suke ce wai Malam Lawal hassada yakemai, ji wata banzan magana fah.
Toh makariyaci
Wallahi mutanennan munafukaine fada SUKE da Gaskiya basason Gaskiya yaro yafara kiransu kan gaskiya sunfara tureshi daga cikinsu Allàh ya kyauta 😂😂😂😂😂😂😂
✅👏👏👍👏👏🤝👌✅
Hassada phone store
Kai Malam karaca abin fadi na?
😂😂😂😂 sakarai kawai
Ke hassada ni wallahi mutuminnan ban taba saninka bama saita dalilin young sheikh India kayadda baiwace to kayi Masa fatan alkhairi kodan babu irinsa acikin yayanka,mahassada kawai
Gaskiya malam Kaji kunya Wallahi Duk Surutun Banza Kakeyi babu wani Abun Amfani Sai Hassada Da Baqinciki !!
Wallahi Munir ina sonka amma anan kabani mamaki kuma wallahi bansan haka kakeba!!!!!
Nakawasane munir goza Mal abdulljabbar malamin malamin Kane wllh
Kai Amma Allah ubangiji subhanahu wata ala yastinewa aminu sufi albarka duniya da lahira Amin summa Amin mushrikin banzai laanannen Allah matsiyachin duniya da lahira