Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah katarwa tsa gwmmantin tininbu Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam 😭😭😭
Allah da girman buwayarka da kuma qarfin ikonka ka wargaza kuma ka tarwatsa wannan tsinanniyar gungiya ta LGBTQ da dukkan masu sha'awanta,ka raba mu da sharrinsu.
Wal’iyazubillah mu dai munga ta kan mu😢 ya Allah gamu gare ka ka kawo mana mafita ka tausaya mana ka yafe mana kura kuran mu ka kawo mana qarshen wannan masifu
Innalillahi wainna ilahirajiun Allah yakaremu daga shiga wanna masifa ja ma a kadamuyarda da wanna masifa dukanmu dankasa musulmi dak8rista gabadaya Allah yakaremu tayin have zamukubuta daga wanna halaka tinibu dasauran shugabanni kuncucemu Allah yakaremu daga halaka duniya dalahira
Allah ya saka da alheri. Gaskiya ya kamata malaman da suka yiwa Tinubu campaign su fito suyi magana..lokacin da suke campaign har kokarin kafirta yan uwansu suka yi..
@@OkashaabdullahAlfauzanbabu wasu malamai Dan ni na zaci haka a wajen su mutumin da yake iya auren Christian a wannan zamanin yayan sa christian bazai Bada mamaki ba Dan ni ba malamin Dana Wani saurara danaje rabe ban zabi apc ko Daya ba saboda basuda alkhairi Duba da irin abinda buhari yayi mana Amma bari Kuga Yan Nigeria Kuma Basu tafiya zaayi su zabi tinibu da kuma manyan mu na arewa marasa son arewa sai aljihun su suka dage Saida suka kawo wannan gommatin.
Ya ubangiji Allah ka isar mana. Allah ka kunya ta duk wani malami da ya tallata muslim muslim ticket. Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un 😭😭😭 wayyo Allah. Ina ma ace na mutu kafin yau. Bala lau dakai da Jingir sai Allah ya isar mana gareku. Allah ubangiji ya kunya ta ku da Bin usman. Dama ni Ahlusunnah ne ba dan izala ba. Su Sheiki Jafar Adama da Dr. BUK kun huta da baku rayu zuwa yau ba 😭😭😭
@@al-furqanwalhudatv to Allah yamana maganin duk wani shugaba makiyan addini musulinci dakuma su malimai masu biyama son zuciya wanan shine nakarshe saboda duk wani talaka yanzu bazaikara yarda da maganasu akan azabi Wanda sukeso
Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah katarwa tsa gwmmantin tininbu Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam 😭😭😭
Allah da girman buwayarka da kuma qarfin ikonka ka wargaza kuma ka tarwatsa wannan tsinanniyar gungiya ta LGBTQ da dukkan masu sha'awanta,ka raba mu da sharrinsu.
Ameeen Ya Rabb
Wal’iyazubillah mu dai munga ta kan mu😢 ya Allah gamu gare ka ka kawo mana mafita ka tausaya mana ka yafe mana kura kuran mu ka kawo mana qarshen wannan masifu
SubhanaAllah 😢😢😢
الحمد لله مساء الخير
Annabi Muhammad Sallallahu Alaihiwasallam Yamana Kariya Duniya Da Lahira Ameeen Yahayyu Yaqayyumu 🤲🙏😭😭😭😭😭😭
Innalilahi waina ilyhirajiou lale tunubu yakada najeriya awanihali Inde wanna maganatatabbata
Allah ya karemu.
Innalillahi wainna ilahirajiun Allah yakaremu daga shiga wanna masifa ja ma a kadamuyarda da wanna masifa dukanmu dankasa musulmi dak8rista gabadaya Allah yakaremu tayin have zamukubuta daga wanna halaka tinibu dasauran shugabanni kuncucemu Allah yakaremu daga halaka duniya dalahira
Ya Allah kada kabasu ikon yin wannan Mummunar dabi, Ar subahanallah
Subahanallahi
Indai zaku biyewa yan demokradiyya to irin iya shegen da baku kani ba a Afrika Allah tsinewa demokradiyya
Ameen
Allah Yayi muna maganin gwamnatin Tinubu da masu goyan bayan su. Allah Ya isa tsakanin mu da gwamnatin APC.
Allah yatsine masa
Allah ya saka da alheri. Gaskiya ya kamata malaman da suka yiwa Tinubu campaign su fito suyi magana..lokacin da suke campaign har kokarin kafirta yan uwansu suka yi..
سبحان لله
حسبي الله ونعم الوكيل اللهم نجني واهلي مما يعملون
Ya Allah karusa LGBTQ da masu daure musu gindi ko inasuke adoran kasa
Hasbunallahu wani'imal wakeel
Allah Ya wargaza duk mai kudurin yin haka
Nidai duk abinda wannan govt ta tinubu tayi wallahi ni bana mamaki, tun farko nayi tunanin haka
Malamai ne kawai suka cuce mu
@@OkashaabdullahAlfauzanbabu wasu malamai Dan ni na zaci haka a wajen su mutumin da yake iya auren Christian a wannan zamanin yayan sa christian bazai Bada mamaki ba Dan ni ba malamin Dana Wani saurara danaje rabe ban zabi apc ko Daya ba saboda basuda alkhairi Duba da irin abinda buhari yayi mana Amma bari Kuga Yan Nigeria Kuma Basu tafiya zaayi su zabi tinibu da kuma manyan mu na arewa marasa son arewa sai aljihun su suka dage Saida suka kawo wannan gommatin.
Shen kafara neman hujja mai keu kafun kayada wasu labarin 😮 daman nasan kai kana Adawon nigéria wallhi dan aduk sanda katashe idan anigeria abu maikeu akayi baka y’a dasu saide wani abu marakeu kayada dan haka abunda kake tinane bahakkabane kakara neman wani hujja maikeu😊
Muslim Muslim ticket an gaishe ku ,, jinjina ga shugaba ,, Allah ya isa tsakanin mu da wannan gwamnatin
hmm Sheukh jingir dasu albaji gombe dasu kabiru gombe ga irinta nan 😢
@@al-furqanwalhudatv su suka cuce mu wallahi,, kuma gashi sun ƙi magana duk da wahalan da ake sha
Ya ubangiji Allah ka isar mana. Allah ka kunya ta duk wani malami da ya tallata muslim muslim ticket. Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un 😭😭😭 wayyo Allah. Ina ma ace na mutu kafin yau. Bala lau dakai da Jingir sai Allah ya isar mana gareku. Allah ubangiji ya kunya ta ku da Bin usman. Dama ni Ahlusunnah ne ba dan izala ba. Su Sheiki Jafar Adama da Dr. BUK kun huta da baku rayu zuwa yau ba 😭😭😭
😭😭 Maiyar kudi itace take cutar malaman mu to ga irinta nan.
@@al-furqanwalhudatvgaskiya ne
@@al-furqanwalhudatv Wallahi Sheikh Abu A'isha haka ne. Ina amfani
Wallahi Su Shaikh Ja'afar sun huta.
hum malam wly inde malimai zasurinka biyema gwamnati ko abinda zasusamu wly akwai matsala yanzu gashi sintura al Oumma cikin matsala kuma sunkoma wuri guda sunajin dadin abinda sukasamu sunmanta cewa su gadan annabawane yanzu ina anfanin badi barai wly malam kaga démocratie banda sheri da cutar talakawa ba abinda takeyi cikin kasarmu wly sunmaida mu bayi dakarfi sukuma shuwagabanni sunzama bayi garesu
ai ba zasu iya magana ba saboda sun san sunci
@@al-furqanwalhudatv to Allah yamana maganin duk wani shugaba makiyan addini musulinci dakuma su malimai masu biyama son zuciya wanan shine nakarshe saboda duk wani talaka yanzu bazaikara yarda da maganasu akan azabi Wanda sukeso
Basaji malam kawai abinda garage jihadine Ana jeriya yarage kawai
To ai ba mamaki tunda gwamnatin su ce 😂😂😂Muslim Muslim ticket