Malam kuji tsoron Allah harkayadda da maganarsa kanagayawa duniya shidai yajihaushin antona mashi asiri shinasa yafadiwannan maganar amma harkayarda kana gayawaduniya arinka kula da fuskokin mutane da bakinsu da hannunsu insuna magana zakugane kaskiya ko karya salam
Mallam meye ya sa ka ke saka sutin waka a videos din ka? Shi sautin waka ai ba shi da kyau kuma ma ya na hana a ji abinda ake fada a video din. A dai gyara.
Dukkan su yan barikine, garin banza yabi farofaron banza, babu ruwan su da Allah ko addinin sa, mtswwwww
Daman ai duk abinda aka Gina ba ta hanyar Allah karshe sai anji kunya, Allah tsaremu
Assalamou Al fourqan TV a rubota mu a cikin wanan groupe.
Malam kuji tsoran Allah hakayadda Ramayanarsa dayafada kanagayawa duniya shidai yajihaushi antonamashi asirine kawai shinasa yafadi wannan maganar kurin kalura dayanayin mutane insunafadin magana fuskarsu da bakinsu da hannunsu zakugane kaskiya ko karya salam
Indai kasamu matsala da mace sai Tama sharri
Malam kuji tsoron Allah harkayadda da maganarsa kanagayawa duniya shidai yajihaushin antona mashi asiri shinasa yafadiwannan maganar amma harkayarda kana gayawaduniya arinka kula da fuskokin mutane da bakinsu da hannunsu insuna magana zakugane kaskiya ko karya salam
Allah yashiyyasu
Wa'alaikum salam
Malan ka dayna kulla Irin wahinnan ,in iska ne Dukan su
الشيخ تبارك الله فيك
Tabbijam
Wadannan en iskancine dukansu
Subahanahu wa ta'ala
Nibanmaga anfanin tautauna wannan maganarba agareka malam
Sallallahu alaihi wasallama
Aslm dan allah malam ka daina kula wadan nan wlh kana da mutunce da kirki da addinin a idan muta ne kabarso suyi tsakaninsu
Shidai yafi
Manzon Allahصلى الله عليه و سلمidan zakouyi aure kouneme mai addini da kyawawan halaye acikin su waye mai addini ko halaye mai kyaou
sallahu alaihi wasallam
صلي وسلم وبارك على سيدنا وحبيبنا ونبينا محمد وعلى آله واصحبه اجمعين
Dakkan kunan masu wadan nanmaganganun inza atsareku bakusan taba bakutabazamada itaba bakusan halintaba afadi alkairi ko aishiru dakutalaftama kanku zunubi
@@bsrbsr4499ai bazagin su akayi ba
@@bsrbsr4499 amman acikin su waye mai addini ko halaye mai kyaou
Ana iyashege a kano kaji sunce sunwaye kuma alqur an wasunku basuwayeba
Allah ya kyauta
Dama duk wandayaji yasan karyatake yarbarikice daikawai komashima dan barikine
😂😂😂😂
Dagajin maganarsu kasan ansha lagwada tajidadin gullisuwa sabanine kawai akasamu😅
Waya kai wanga malamin komi sai kasa kanka ciki ina ruwanka da su
Bai kamata ka kira su da yan duniya ba halin da suke nida kai ba wanda yafi karfin Ubangiji ya jarrabi yan yan sa da irin sa
Mallam meye ya sa ka ke saka sutin waka a videos din ka? Shi sautin waka ai ba shi da kyau kuma ma ya na hana a ji abinda ake fada a video din.
A dai gyara.
Abu aisha wadannan mutane ba mutanen kirki bane idan masu ganewa ne Allah ya ganar dasu kuma sudainna basta karara, Allah ya karemu 4:26
Amin amin.
amin ya rabbi 😢
@@al-furqanwalhudatv Malam sauti yayi yawa
Allah ya shiryamana zuri a
Allah ya shiryamana zuri a