Darasi a karshen Auren yan duniya G fresh da sadiya haruna, jima'i kafin Aure.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 30 มิ.ย. 2024

ความคิดเห็น • 40

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 21 วันที่ผ่านมา +7

    Dukkan su yan barikine, garin banza yabi farofaron banza, babu ruwan su da Allah ko addinin sa, mtswwwww

  • @sagirsaminu2561
    @sagirsaminu2561 21 วันที่ผ่านมา +4

    Daman ai duk abinda aka Gina ba ta hanyar Allah karshe sai anji kunya, Allah tsaremu

  • @AssaneMohamed-zp7gi
    @AssaneMohamed-zp7gi 19 วันที่ผ่านมา

    Assalamou Al fourqan TV a rubota mu a cikin wanan groupe.

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 20 วันที่ผ่านมา +1

    Malam kuji tsoran Allah hakayadda Ramayanarsa dayafada kanagayawa duniya shidai yajihaushi antonamashi asirine kawai shinasa yafadi wannan maganar kurin kalura dayanayin mutane insunafadin magana fuskarsu da bakinsu da hannunsu zakugane kaskiya ko karya salam

  • @housaynansari4532
    @housaynansari4532 12 วันที่ผ่านมา

    Indai kasamu matsala da mace sai Tama sharri

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 20 วันที่ผ่านมา +1

    Malam kuji tsoron Allah harkayadda da maganarsa kanagayawa duniya shidai yajihaushin antona mashi asiri shinasa yafadiwannan maganar amma harkayarda kana gayawaduniya arinka kula da fuskokin mutane da bakinsu da hannunsu insuna magana zakugane kaskiya ko karya salam

  • @Fatemh-xn8qk
    @Fatemh-xn8qk 21 วันที่ผ่านมา +2

    Allah yashiyyasu

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 21 วันที่ผ่านมา +1

    Wa'alaikum salam

  • @user-nd9ih3yl9w
    @user-nd9ih3yl9w 19 วันที่ผ่านมา +1

    Malan ka dayna kulla Irin wahinnan ,in iska ne Dukan su

  • @user-ep2ke9zw4s
    @user-ep2ke9zw4s 21 วันที่ผ่านมา +1

    الشيخ ‏‪تبارك الله فيك

  • @danbakaryatv
    @danbakaryatv 15 วันที่ผ่านมา +1

    Tabbijam

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 21 วันที่ผ่านมา +3

    Wadannan en iskancine dukansu

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 21 วันที่ผ่านมา

    Subahanahu wa ta'ala

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 14 วันที่ผ่านมา

    Nibanmaga anfanin tautauna wannan maganarba agareka malam

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 21 วันที่ผ่านมา

    Sallallahu alaihi wasallama

  • @fauziyyasanimuhd5671
    @fauziyyasanimuhd5671 20 วันที่ผ่านมา +1

    Aslm dan allah malam ka daina kula wadan nan wlh kana da mutunce da kirki da addinin a idan muta ne kabarso suyi tsakaninsu

  • @mammanabdou4611
    @mammanabdou4611 21 วันที่ผ่านมา +6

    Manzon Allahصلى الله عليه و سلمidan zakouyi aure kouneme mai addini da kyawawan halaye acikin su waye mai addini ko halaye mai kyaou

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv  21 วันที่ผ่านมา +2

      sallahu alaihi wasallam

    • @yssfbnmhd
      @yssfbnmhd 21 วันที่ผ่านมา

      صلي وسلم وبارك على سيدنا وحبيبنا ونبينا محمد وعلى آله واصحبه اجمعين

    • @bsrbsr4499
      @bsrbsr4499 20 วันที่ผ่านมา

      Dakkan kunan masu wadan nanmaganganun inza atsareku bakusan taba bakutabazamada itaba bakusan halintaba afadi alkairi ko aishiru dakutalaftama kanku zunubi

    • @mammanabdou4611
      @mammanabdou4611 20 วันที่ผ่านมา

      @@bsrbsr4499ai bazagin su akayi ba

    • @mammanabdou4611
      @mammanabdou4611 20 วันที่ผ่านมา

      @@bsrbsr4499 amman acikin su waye mai addini ko halaye mai kyaou

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 14 วันที่ผ่านมา

    Ana iyashege a kano kaji sunce sunwaye kuma alqur an wasunku basuwayeba

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 21 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kyauta

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 21 วันที่ผ่านมา

    Dama duk wandayaji yasan karyatake yarbarikice daikawai komashima dan barikine

  • @adamuabdul
    @adamuabdul 20 วันที่ผ่านมา

    😂😂😂😂

  • @AbdullahiRabeeu
    @AbdullahiRabeeu 9 วันที่ผ่านมา

    Dagajin maganarsu kasan ansha lagwada tajidadin gullisuwa sabanine kawai akasamu😅

  • @RabilouharounaAli-wk8jj
    @RabilouharounaAli-wk8jj 21 วันที่ผ่านมา

    Waya kai wanga malamin komi sai kasa kanka ciki ina ruwanka da su

  • @officialabz5397
    @officialabz5397 21 วันที่ผ่านมา

    Bai kamata ka kira su da yan duniya ba halin da suke nida kai ba wanda yafi karfin Ubangiji ya jarrabi yan yan sa da irin sa

  • @Speedyvampir2
    @Speedyvampir2 21 วันที่ผ่านมา

    Mallam meye ya sa ka ke saka sutin waka a videos din ka? Shi sautin waka ai ba shi da kyau kuma ma ya na hana a ji abinda ake fada a video din.
    A dai gyara.

  • @yusufabdullahi4776
    @yusufabdullahi4776 21 วันที่ผ่านมา +5

    Abu aisha wadannan mutane ba mutanen kirki bane idan masu ganewa ne Allah ya ganar dasu kuma sudainna basta karara, Allah ya karemu 4:26