BABU SHAKKA ABDUL JABBAR BA QARAMIN TAKKWALINE BA DOMIN DUK KALMOMINDA ASADU YA FADA JUYESU NE YAYI DAN YARASA TA INA ZAIYI RADDI ,ALLAH KAYIMUNA MAGANINKA DAN TSARKIN MULKINSA.
Wannan ba shine burgewa ba a fagen ilimin addini ka ka fito a shafin sarki zaki a yi munazara da kai sai ka tabbatar wa da duniya binciken ka yafi na computer
Anyi ma Prof. Ibrahim Maqari tambaya dangane da shiga Malaman addini cikin Kwamacalar Siyasar kasar nan. th-cam.com/video/Q-PvqmZhzZk/w-d-xo.html Ga amsar da Babban Limamin Kasa na Abuja ya bayar na gaskiya da kuma gamsarwa. th-cam.com/video/Q-PvqmZhzZk/w-d-xo.html
@@SaniAsiyajibrin hahhaha 😅😅🤣🤣wai kozaka bamu kuxin wato anan ma hakan zakuyi To ai kaga daxin sunna kena saikana cikinta kake koyi da sunna to kaji dakyau suma sumalan sunaneman halaninsu ne dayawansu yan kasuwane suna da abinyi Ba daneman taimako suke rike kansuba wanan na alumane da kana bibiyar malan a platform in sarki zaki malan yatava bayar da wanan jawabin dabakinsa Kuba shi shugaban kogon shawara yanema maku sana na shawarata kenan danake baku 🤣😅👌🏾👌🏾
Walahi da na bi masu raina manzon Allah (s w a) masu kaskanta girmansa,su jalo masu zagin sayadi Ali karara,da masu cewa anabi ya so ya Bata Sharia kan wasaci dayaace a bashi ya rubuta abun da zai shirye mu bayansa sayadi Umar yace baza ayi ba,Wanda babu yada za ayi Umar (r a )ya gayawa manzon Allah( s w a )anyi kare kare da rage rage ,sahaba masu biyaya ne a koyaushe ,su fada iyayen manzon Allah na wuta,bayana qurni ya tabata Allah bazai azabtar da wayanda bai aiko ma da manzo ba ,kamar yada yace ma Annabi s w a na aiko ka ga wayanda ban aiko ma kakaninsu da uwayen sun manzo ba,a cikin Yasin ,wane manzon ne aka aiko ma.iyayen shugaban halita( s w a)Basu karba kiran ba anabi Isa alaihi Salam shi yazo kafin manzon Allah s w a tsakanin su shekara 500 ce da wani abi Dori babu wani annabi da yazo a wanan lokacin sanan Allah ya fada Mana anabi isah( A s)ga bani israila ya kawai aka aiko shi babu wani malami da yaja akan wanan ,ta Yaya ga abunda Allah fada za a che dole sai kabi raayin ibn taimiya da ibn kathir,ko buhari duk wayanan malamai ne manya Amma suna kuskure al qurani babu kuskure a cikinsa don Allah yayi alkawarin kare litafin sa,to yaushe ga ayoyi zamu dauki bayanin wani ga tarin hujoji cikin Al qurani dasu karyata gayawa iyayen manzon Allah irin wayanan kalamai,in kana girmama anabi ko ka Karanto wanan ai bazaka iya gayawa shugaba s w a wanan zancen ba menene amfaninl fadar irin wanan ,Amma duk wanan ba lalifi bane jamaa,iren iren wanan ya jawo rarabuwar Kan ummah,haba jamaa meyasa muke zaluntar Kan mu da kanmu yau wayanan hadisan sune yahudawa da christians ke zagin manzon Allah walahi talahi bilahi,idan bamj gyara ba muka wasar da duk wani hadisi da yayi batanci komai kankarta ga janabin Muhammad rasssolilah( s w a)muna cikin masifa da fushin Allah Don ka taba Allah ya kyale Amma walahi ka taba daraja ,girma,isar,adalci,halayar da babu irin ta ,ba a taba yi ba Kuma baza a taba yi ba,masoyin Allah s w a )Allah bazai bari ba Kuma azabar zata sauka me ga Wanda yayi da Wanda bai San komai akai ba taba Dan gatan Allah a zauna lafiya wanan bazai taba yiwuba
Shin wae mesa malam ya gwammace ya dinga raddi ba agaban malamin d yake kalubalanta ba sede a gaban daliban malam a makarntarsa ?? Ko dae wannan shi ake kira ihu bayan hari ??
Wlh malan kaɓace duk yadda kamaida kalmarda wani yayi sai kayi kuskure malam cewa yayi (waihi ammari)Amman cewa kayi wai yace waihu ammaru tsewww Allah yashiryaka malam
Kasan abinka da riqaqqen jahili, mesan musu ace yanada ilimi
Allah Ya kara lafiya da nisan kwanaki
Shiekh docteur Abdul jabbar Allah ya saka da alheyri moungode🤲🤲🤲💓
Allah ya kara lafiya MALAM Abdul jabberi.muna tare dakai bisa hanyar Allah Har mutuwa
Labbaika sadauki
Gaskeee abduljabbar Mujaddadi na wannan qarni
Allah ya saka da alkhairi
Kaci gaba da ton gaskiya Allah zai taimakeka
BABU SHAKKA ABDUL JABBAR BA QARAMIN TAKKWALINE BA DOMIN DUK KALMOMINDA ASADU YA FADA JUYESU NE YAYI DAN YARASA TA INA ZAIYI RADDI ,ALLAH KAYIMUNA MAGANINKA DAN TSARKIN MULKINSA.
Masha Allah
Ese
Allah yasaka da akairi
Wannan ba shine burgewa ba a fagen ilimin addini ka ka fito a shafin sarki zaki a yi munazara da kai sai ka tabbatar wa da duniya binciken ka yafi na computer
Waye ya nada Sarki Zaki a matsayin fagen da za'a tantance malamai?
Waye kuma sarki zaki wayasan dashi kaji wani shirbici
Wannan zancen karya ne asadussun ah ya fi karfin abduljabbar yayi kacakaca da shi a ina ilimin yake hauka kawai
Hhhhhh Ina yaga wani ilimi idan shege kuri ba a you tube hummm
Wai kai kurakuranka wa ya'Isa ya lisafa
A fada musu gaskiaya Sadauki bàa gudu bàa ja da baya. Allah ya karéka. Garba daga Canada Montréal
Muhammadu Dan Amina ya barku da shirme da tutanci
Kaii me kake nufi?
Ya Allah kanunawa duk me zagin manzanka kuskurensa tun a duniya
Allah ya karya makiyan Annabi Muhammad
@@physiosadique Ameen Dan Uwa
@@aliinusa8372 Ameen
Muna bayan ka sadauki
Anyi ma Prof. Ibrahim Maqari tambaya dangane da shiga Malaman addini cikin Kwamacalar Siyasar kasar nan.
th-cam.com/video/Q-PvqmZhzZk/w-d-xo.html
Ga amsar da Babban Limamin Kasa na Abuja ya bayar na gaskiya da kuma gamsarwa.
th-cam.com/video/Q-PvqmZhzZk/w-d-xo.html
Wai shi wanan abin tausayin Nakogo wai me yasa baya fita video ne kobayada kudin sayan camerane
Eh babu attajiri ko zaka bamu kudin ne?
@@SaniAsiyajibrin
hahhaha 😅😅🤣🤣wai kozaka bamu kuxin wato anan ma hakan zakuyi
To ai kaga daxin sunna kena saikana cikinta kake koyi da sunna to kaji dakyau suma sumalan sunaneman halaninsu ne dayawansu yan kasuwane suna da abinyi
Ba daneman taimako suke rike kansuba wanan na alumane da kana bibiyar malan a platform in sarki zaki malan yatava bayar da wanan jawabin dabakinsa
Kuba shi shugaban kogon shawara yanema maku sana na shawarata kenan danake baku 🤣😅👌🏾👌🏾
Mutumen banza
Zakin ROBA wallahi ba za ka iya ba.Ka koma makaranta
Jahili yanagaba wawaye nabiyarsa
Kai da baka San ma meye jahilci ba ai kafi kowa jahilci
Wlh Kaine jahili nahakika
Anje ka fiito a hađo kaqi
Dan shia Allah yashiyeka kadawo muusulnci
Walahi da na bi masu raina manzon Allah (s w a) masu kaskanta girmansa,su jalo masu zagin sayadi Ali karara,da masu cewa anabi ya so ya Bata Sharia kan wasaci dayaace a bashi ya rubuta abun da zai shirye mu bayansa sayadi Umar yace baza ayi ba,Wanda babu yada za ayi Umar (r a )ya gayawa manzon Allah( s w a )anyi kare kare da rage rage ,sahaba masu biyaya ne a koyaushe ,su fada iyayen manzon Allah na wuta,bayana qurni ya tabata Allah bazai azabtar da wayanda bai aiko ma da manzo ba ,kamar yada yace ma Annabi s w a na aiko ka ga wayanda ban aiko ma kakaninsu da uwayen sun manzo ba,a cikin Yasin ,wane manzon ne aka aiko ma.iyayen shugaban halita( s w a)Basu karba kiran ba anabi Isa alaihi Salam shi yazo kafin manzon Allah s w a tsakanin su shekara 500 ce da wani abi Dori babu wani annabi da yazo a wanan lokacin sanan Allah ya fada Mana anabi isah( A s)ga bani israila ya kawai aka aiko shi babu wani malami da yaja akan wanan ,ta Yaya ga abunda Allah fada za a che dole sai kabi raayin ibn taimiya da ibn kathir,ko buhari duk wayanan malamai ne manya Amma suna kuskure al qurani babu kuskure a cikinsa don Allah yayi alkawarin kare litafin sa,to yaushe ga ayoyi zamu dauki bayanin wani ga tarin hujoji cikin Al qurani dasu karyata gayawa iyayen manzon Allah irin wayanan kalamai,in kana girmama anabi ko ka Karanto wanan ai bazaka iya gayawa shugaba s w a wanan zancen ba menene amfaninl fadar irin wanan ,Amma duk wanan ba lalifi bane jamaa,iren iren wanan ya jawo rarabuwar Kan ummah,haba jamaa meyasa muke zaluntar Kan mu da kanmu yau wayanan hadisan sune yahudawa da christians ke zagin manzon Allah walahi talahi bilahi,idan bamj gyara ba muka wasar da duk wani hadisi da yayi batanci komai kankarta ga janabin Muhammad rasssolilah( s w a)muna cikin masifa da fushin Allah Don ka taba Allah ya kyale Amma walahi ka taba daraja ,girma,isar,adalci,halayar da babu irin ta ,ba a taba yi ba Kuma baza a taba yi ba,masoyin Allah s w a )Allah bazai bari ba Kuma azabar zata sauka me ga Wanda yayi da Wanda bai San komai akai ba taba Dan gatan Allah a zauna lafiya wanan bazai taba yiwuba
Shin wae mesa malam ya gwammace ya dinga raddi ba agaban malamin d yake kalubalanta ba sede a gaban daliban malam a makarntarsa ?? Ko dae wannan shi ake kira ihu bayan hari ??
Nibunga ammafa nin wannan ilimiba
Katara mutane kana taimusu tunani
to kai kawo naka tunani mana
Kai Malami ne?
Kai kuma me zai hana ka tara naka mutanen ka yi musu magana mai amfanin mana!
Audi jabberi kashiga uku kalbushshiah
Labbaika sadauki