CIGABA DA WARWARAR JAHILCIN ASADUSSUNA KASHI NA BIYU DAGA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 31 ม.ค. 2025

ความคิดเห็น • 29

  • @aminaabdulsalam8180
    @aminaabdulsalam8180 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakaremana sarki kunace labbaika sadauki godiya duba karabu da wawa maisffar dan akuya

  • @mhmdmohammadsadi4483
    @mhmdmohammadsadi4483 4 ปีที่แล้ว +5

    اللهم بلااله الا الله محمد رسول اللّه
    أحفظ الشيخ عبد الجبار من كل شر

  • @mustaphaabubakarishaq-go6dk
    @mustaphaabubakarishaq-go6dk 3 หลายเดือนก่อน

    Free sheekh Dr Abduljabbar Sheekh Dr Muhammad Nasur kabara Sadauki mai kare jana-bin Manzon Rahama SAWW da Iyayen Manzon Rahama SAWW da yayan gidan Manzon Rahama SAWW Waliyin Allah SWT 🤲👊🤛❤️🙏🏻✍️

  • @muhammadnuruddeenahmad6611
    @muhammadnuruddeenahmad6611 4 ปีที่แล้ว +1

    Hasbunallahu wani'imal wakil, ya Allah ka nuna mana gaskiya gaskiya ce ka bamu ikon binta, ka kuma nuna mana karya karya ce ka bamu ikon nisantar ta, Amin ya Hayyu ya Qayyum.... Allah ka karamana Soyayyar Annabi SAW da iyalan gidansa da kuma sauran bayinka nagari.

  • @jabirmukhtarbello9017
    @jabirmukhtarbello9017 4 ปีที่แล้ว +2

    Allah yakara lafiya da kusanci sheikh Abdul jabbar kabara hafizahullah

  • @lawalwada7887
    @lawalwada7887 4 ปีที่แล้ว +1

    Alhamdulillah mungode Dr Abduljabbar dodon Wahabiyawa da yazidawa da taimiyawa Allah yaqara kusanci da manzan Allah.Allah yasassaka Masha Allah

  • @aminaabdulsalam8180
    @aminaabdulsalam8180 3 ปีที่แล้ว

    Wallahi gayamasa nima nayimamaki kirikiri kanunakai makiyin ahallubaitine wannan abinkunyane wallahi musa

  • @Hassanyaqoubyahya
    @Hassanyaqoubyahya ปีที่แล้ว

    SADAUKI IKON ALLAH

  • @nafiunafson1140
    @nafiunafson1140 4 ปีที่แล้ว +3

    Hujja ta ilimi Allah yasaka amirul wa'izinah

  • @ahmadbello5922
    @ahmadbello5922 4 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @hassanauwalumar1036
    @hassanauwalumar1036 4 ปีที่แล้ว +1

    Labaika sadauki

  • @ahmedebrahim9787
    @ahmedebrahim9787 2 ปีที่แล้ว

    Jahili asadu sunna mahasada maja Akoma wajen ensiyasa aita maula Saboda babu karatun saihauka

  • @younfaabdoulrachid2526
    @younfaabdoulrachid2526 4 ปีที่แล้ว +2

    Ina gonin wani ga nawa. Labbaika sadauki

  • @sanimuhammadadam5789
    @sanimuhammadadam5789 4 ปีที่แล้ว +2

    SADAUKI KAI BA SA,AN SU BANE WLLH ALLAH YAQARA MAKA LPY DA NISAN KWANA

  • @ummuabiiha9836
    @ummuabiiha9836 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah kàra karama

  • @halidhatim8618
    @halidhatim8618 3 ปีที่แล้ว

    Kun shiga tatsuniya...ku da Assadussuna duk dan Jumai ne da dan Jumma

  • @mudassirhabib121
    @mudassirhabib121 4 ปีที่แล้ว

    Abduljabbar Da Musa Yusuf duk mutanen banza ne ku wALLAHI

  • @dra.b.zoramawa3019
    @dra.b.zoramawa3019 4 ปีที่แล้ว +1

    Ashabul Kahfi Nigeria TV don Allah Asadussunnah yasake wata magana akan wannan raddin da Amirul wa'izina yayi masa kuwa? inda akwai don Allah inason inji.

    • @SaniAsiyajibrin
      @SaniAsiyajibrin  4 ปีที่แล้ว

      To dai har yanzu shiru kake ji wai malam yaci shirwa

  • @SIRRINANDROIDTV
    @SIRRINANDROIDTV 4 ปีที่แล้ว

    Abinda ke bani tausayi da malan buxemana littafi dai haryanzu shine baya fitowa a video kamar wanda bayada library
    Kai ashha ga alamadai kada asiri yato nune yaji kunya awajan buxe bangwan littafin

  • @aboubakargarbanabarasani9712
    @aboubakargarbanabarasani9712 4 ปีที่แล้ว +3

    Muna sôn ka, muna kwanar ka ya Dr Cheikh Abduljabbar kabara. Ni ne Garba daga birnin Montréal Canada

    • @mubarakmusaalhassan
      @mubarakmusaalhassan 4 ปีที่แล้ว

      Ya Canada?

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 4 ปีที่แล้ว

      Alhamdullilah da wanan karatu,ita karya Bata da wuri a musulunchi ,idan muka auna ko dai gaskiya ne hadisan wasu sahabai sun chi amanar Manzon Allah (s w a) tun da ya fara rashin lafia da ta Zama sanadin wafatin sa na kin bin umurinin da ya bayar da Umar ya hanah ko Kuma an kirkiri wayanan hadisai don ana so a girmama wasu mutane a kawar da ahul baiti,ni na.tafi akan karya aka ma sahabai Don ban yarda Umar r a ,zai yi gardama da manzon Allah s w a

  • @Hachim56
    @Hachim56 4 ปีที่แล้ว

    A tunani na gaskia wanan malami yayi ridda . Allah ya shirye shi

    • @bashirmuhammad9975
      @bashirmuhammad9975 4 ปีที่แล้ว

      Wane malalami kenan?

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 4 ปีที่แล้ว

      Dan uwa ka kuwa San menene rida?wanan hadisan da su wayanda kuke ganin sun fi kowa ,abduljabar bai ruwaito wayanan hadisan ba a su buharin su muslimu su ibn taimiya su suka rubuta shi karantawa kawai da bayani,kasa sani ana cin mutuncin mazon Allah da sunan hadisi da zagin sayadi Ali munji da kunawan mu Dr jalo ya zagi sayada Ali ba bai yi rida ba sai wayanda ya karanta abun malamanku suka rubuta,mallam Ina ma nasiha idan ilmi bai Kai na ka gane wanan ba to ka kiyayi maganar da baka da hujah da nassi kar ma jefa kanka a halaka

  • @mannawimuhammad3480
    @mannawimuhammad3480 4 ปีที่แล้ว

    AI mu mun jima da sanin zakin roba komai be Sani ba

  • @kobokoiddrisu32
    @kobokoiddrisu32 4 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah