DA SHAGO YA BUGI SANIN KAMMA CEWA YAYI DA BINDIGA AKA HARBESHI AMMA BAI KASHE DANZOMOBA INJI KALHU

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 17 ต.ค. 2024
  • KUDANNA MUNA SUBSCRIBING DOMIN SAMUN SABBIN SHIRYE SHIRYENMU

ความคิดเห็น • 107

  • @mohammedhusain7641
    @mohammedhusain7641 ปีที่แล้ว +3

    These stories are very profound, Mallam Al Ameen. We thank you for bringing the story of these legends of the past.

  • @NazifiAbdullahi-x8n
    @NazifiAbdullahi-x8n ปีที่แล้ว

    Al amen inai Maka fatan alkairi
    Da fatan kagama da duniya lfy

  • @DaudaDahiru-pb1rs
    @DaudaDahiru-pb1rs ปีที่แล้ว +1

    Mahammadu kalhu ALLAH ya nisan kwana da rayuwa mai albarka

  • @mansuryahaya6271
    @mansuryahaya6271 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya shago bala,i ne kaji maza

  • @UrkUthayaraj
    @UrkUthayaraj ปีที่แล้ว +4

    I am from india i like your chanal

  • @Kebbifestival406
    @Kebbifestival406 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya Wannan Hira tayi dadi sosai

  • @hauwatakori9346
    @hauwatakori9346 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya minajin dadin.wannan programs

  • @umarabdulkadir7808
    @umarabdulkadir7808 2 หลายเดือนก่อน

    Al Ameen a wacha shekara aka haifi shago

  • @mustapahsuleman4642
    @mustapahsuleman4642 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah allha ya sa angama lfy muna jindadi sose wlh

  • @auwalharuna5426
    @auwalharuna5426 ปีที่แล้ว

    Gaskiya mujin dadin wannan hirar Allah ya saka da alkhairi 🙏🙏

  • @dangulbidambetv
    @dangulbidambetv ปีที่แล้ว +1

    Slm al'ameen please ka tambaya mana baba kalhu shin minene gaskiyar magana damben shago da dan'dunawa naji mutane suna cewa dan dunawa yakashi shago miye gaskiyar magana?????

    • @alameensokototv496
      @alameensokototv496  ปีที่แล้ว

      Kamar baka saurari hirarnan daga farkoba kakoma ka saurara akwai amsa

    • @dangulbidambetv
      @dangulbidambetv ปีที่แล้ว

      Okay so idan na fahimceka dambe daya sukayi a tsakaninsu kenan ku?????

  • @dangulbidambetv
    @dangulbidambetv ปีที่แล้ว +2

    Tambaya ta 2 shago mutun na yakashe??
    (3) Shago yayansa nawa?
    (4) muna bukatar fira irin wannan akan dan dunawa shima munason muji irin nashi aiki!!?
    (5) sai mamman raba gardama shima munason musamu masanin damben sa kamar baba karhu!! Al'ameen Allah yasakama da alkhairi Allah ya cikama dukkan buqatunka na alheri amen 🙏

  • @abdulazeezdatti321
    @abdulazeezdatti321 10 หลายเดือนก่อน +1

    Assalam. Da Allah ya bamu labarin Garba na Godi “ mai cin hakin gona da hakora “

    • @alameensokototv496
      @alameensokototv496  10 หลายเดือนก่อน +1

      To

    • @abdulazeezdatti321
      @abdulazeezdatti321 10 หลายเดือนก่อน

      @@alameensokototv496 pls notify me anytime you post it. I would send a token as appreciate. Jazakhallah.

  • @usmanabdullahi8832
    @usmanabdullahi8832 ปีที่แล้ว +1

    Aslm Al'ameen Sokoto ina yimaka fatan alkhairi, Allah yakara daukaka, gsky ya wannan hirar banso ba ta kare da wuri haka, ya kamata idan ka kara samun lokaci ka kara gayyato mana Baba cikin wanga shiri

  • @iliyaskabiru4672
    @iliyaskabiru4672 ปีที่แล้ว +1

    Allah Ya saka da alkhairi 🙏

  • @mbalabangitv9954
    @mbalabangitv9954 ปีที่แล้ว +1

    Muna godiya

  • @mohdamags7754
    @mohdamags7754 ปีที่แล้ว +1

    I am so interested in this. Keep the good work, do you have other social media handles, I am watching from Paris.

  • @jingajinga853
    @jingajinga853 ปีที่แล้ว +1

    Al'ameen kana kokari sosai Wallahi (daga maiduguri).

  • @MuhammeedIbrahim-lh2oh
    @MuhammeedIbrahim-lh2oh 7 หลายเดือนก่อน +1

    Maman shata

  • @hassanhamidsarki5249
    @hassanhamidsarki5249 9 หลายเดือนก่อน

    A kwai Mamman Reza Gwadi, Bunza LGA Kebbi State.

  • @galadimamrm-ec2mu
    @galadimamrm-ec2mu ปีที่แล้ว +1

    Al amin fatan alkhairi

  • @saniibrahim2377
    @saniibrahim2377 ปีที่แล้ว +1

    Dan anace

  • @SaniKawuwa-n4l
    @SaniKawuwa-n4l 9 หลายเดือนก่อน

    Allah ya sa mu dace

  • @muhammadsaminuayagi4880
    @muhammadsaminuayagi4880 ปีที่แล้ว +2

    Wato Dan'anaci ya yi gaskiya, a inda ya ce: karamar macce ba ta haihuwar kamar Shago.

  • @Sitoubabankadija-dv4sh
    @Sitoubabankadija-dv4sh ปีที่แล้ว +1

    Al ameen Allah ya temakeka

  • @DoctorIbrahim-ug5jv
    @DoctorIbrahim-ug5jv ปีที่แล้ว +1

    Al 1:57

  • @SaaduAdamu-fs1jh
    @SaaduAdamu-fs1jh ปีที่แล้ว +1

    Garkuwa chindo sarkin dambe

  • @aliyunasirkankara2016
    @aliyunasirkankara2016 ปีที่แล้ว +1

    Malam Al-Amin. Muna godiya sosai da gaske.

  • @balaauwalu1866
    @balaauwalu1866 ปีที่แล้ว +3

    Wai Dan Allah Al amen sokoto shago bahagone ko badame????????????????

  • @Sitoubabankadija-dv4sh
    @Sitoubabankadija-dv4sh ปีที่แล้ว +2

    Tubarakallamashaallah

  • @AbdouSalisu
    @AbdouSalisu 8 หลายเดือนก่อน +1

    👍👍

  • @dandarma1
    @dandarma1 ปีที่แล้ว +1

    Gabana Gundumi ya kashe Ada na jan Ruwa
    "Mai horon maza da damtse, Ada na Jan Ruwa"

  • @aliyuabubakar6056
    @aliyuabubakar6056 ปีที่แล้ว +1

    Aslm barka dai Al-amin muna godiya sosai,
    Yaushe za akawo mana hirar gundumi ne ??

  • @rachiddanwanka9108
    @rachiddanwanka9108 ปีที่แล้ว +1

    Fatan Alkhairi

  • @stormssss109
    @stormssss109 ปีที่แล้ว +1

    Salam , da fatan iyali da yanuwa na zaune lafiya cikin amincin Allah amain,don Allah wace shekara shago ya rasu ?don nasan ya taba kwanciya rashin lafia a Nan muhammadiya clinic da ke kallon matsalacin jjumaa na tudun wada a lokacin ko appendix ne ke damunsa,

    • @alameensokototv496
      @alameensokototv496  ปีที่แล้ว

      Za atambayamaka

    • @stormssss109
      @stormssss109 ปีที่แล้ว

      Wanan aiki da kuke Yana da muhimanci domin duk all ummar da ta Yi fatali da tarihinta to zai Yi wuya tayi sai wasu su zo su kwace komai naku su dafa nasu nakun ya Bata kenan,wanan all adar nahiyar mu kyakyawa che cike da jarumta kawaici da kyautatawa yau an wayi gari yaran mu ba su da girmama da Jin maganar manya don mun aro gubataciyar aladun wasu walahi nafi tsoron abokan Kai harda yaransa, su kuma sun rike mu da Amana Jin Kai da tausayawa kamar yayan cikin su,bana manta kyautata Alh Mai dama talatar mafara Dan fata,da alh Musa Dan Abba the alh bature Mai taya,Allah ya ji kan su rahama Amin sai, alhaji isuhu Dan Hausa shi ya biya mun sadaki duk da irin dukiyar da arzikin da Allah ya bani ubana Dan Hausa shi ya dauki nauyin aure da mahaifina ya rasu a lokacin Allah ya jikansa da rahama, yanzu Babu irin wanan amanar duk ya faru don mun dau layin da ba namu , Ina muka adua Allah ya Saka muku da alhairi alfarmar awalul abidin wa imamal mursalin sayadina wa sanadina Muhammad s a w)zan nemi accout number ku Nan da sati Daya zuwa biyu in tura muku tawa gudun mowa nagode

  • @hamzaisa9737
    @hamzaisa9737 ปีที่แล้ว +1

    MashaAllah Al-Amin Allah yasaka

  • @Sitoubabankadija-dv4sh
    @Sitoubabankadija-dv4sh ปีที่แล้ว +1

    Allah sa kagama lafiya

  • @moumouniabdou387
    @moumouniabdou387 ปีที่แล้ว +1

    Plz ado dan kore

  • @MuhammeedIbrahim-lh2oh
    @MuhammeedIbrahim-lh2oh 7 หลายเดือนก่อน +1

    Shata

  • @Jibril-so4zb
    @Jibril-so4zb 18 วันที่ผ่านมา +1

    A tambayi Dattijon batun MAIGIDAN SAMA. Shin sun taba karawa ?!

  • @albussariissa69
    @albussariissa69 ปีที่แล้ว +1

    Barka da yau Al Ameen kayi daidai katabomana inda ke mana dadi

  • @muhammadabdullahi2833
    @muhammadabdullahi2833 ปีที่แล้ว +1

    Inason katura mini numbaku ta whas app dan Allah

  • @babanzagi4003
    @babanzagi4003 9 หลายเดือนก่อน

    That's why you're not because you like him

  • @risilanuabtodaryatodarya8884
    @risilanuabtodaryatodarya8884 ปีที่แล้ว +1

    Dan allha alamin Dan allha ina san nanbar wayar ka ta whatspp

  • @hauwatakori9346
    @hauwatakori9346 ปีที่แล้ว +1

    Yakashe to bako musuncin.ganga

  • @JamiluAliyu-qh2jy
    @JamiluAliyu-qh2jy ปีที่แล้ว +1

    Tambayata
    Waye
    Yaronshago,adambe?

  • @HappyBreakfast-kp8qu
    @HappyBreakfast-kp8qu 7 หลายเดือนก่อน +1

    Shago wana gari yake

  • @BadamassiIssa-i4y
    @BadamassiIssa-i4y ปีที่แล้ว +1

    Slm

  • @abdullahiaminu5699
    @abdullahiaminu5699 ปีที่แล้ว

    AKWAI WATA FIRA DA AKA YI DA DAN ANACHE DA MALLAM JATAU NA ALBARKAWA A NTA DAN ANACHE YA CE BA A YI DAMBE TSAKANIN SHAGO DA DAN DUNAWA BA TO KO YA ABIN YA KE ?