Ni dan nigeri ne 🇳🇪inada gyara baba bonkoukou garin diori hamani ne kuma damana garin seyni kountché .....muna godiya da bada tarihi 🎉
Gaskiya al ameenn
Duk masu TH-cam channel
Na dambe kafisu ilimin tambaya
Al-Ameen ya kamata ka nemo muna Bagobiri hakanan gsky! Babu hirar da kayyi da ba'a ambaci Bagobiri ba. Ance yana Abuja zaune kamar yadda nigg a Misbahu ya taba hira dashi
Fatan alkhairi, ALAMEEN Sokoto.
Jinjina ga Baba MUHAMMAD KALHU..
Yazama cibiyar al'adu da tarihi
Gaskiya al'ameen kana kokari wajen neman tarihin wasan dembe ,
Allah yakara baka kariya da kariyar shi
Gaskiya malan hamza kayi qoqari mu kataimakamawa domin kayi haka don abun ya chi gaba Kuma kaima Al ameen ka kyauta
Amma don allah inada tambaya..Ta yaya su Dan anace ake kawo Masa sakon gayyata.. Shin akwai wayane a wannan lokacin ??
Kuma a wani gari shago ya mutu ?
shin Dan anace ya bar wakane kafin ya mutu ?
Kuma ta Yaya suke tafiya Mai nisa haka bayan lokacin Babu gidajen mai da yawa ?
Yaya abun yake
Baba yayi maganar damben Bagobiri DanTsimau da Ado DanKore. Bags wannan Damben da ido ba a lokachin Ina Aji 1 a firamare. Kaini aka yi ban San komi ba a dambe a lokachin.
Mun gode.
Aslm alaikum.
Mun kalla, mun saurara kuma mun karu..dubun godiya.
Damana garin su marigayi seyni Kountché ne
Wannan hira naji dadinta kwarai daga nan London. Har yanzu Ana yinta. ?
MashaAllah, Al-Amin Hirar jiya da na yau sai da na maimaita, Allah ya Saka muku da alheri
Aslm alkm, kamar yadda naji baba yace Dan anace dan yar kahoji ne , nayi mamaki dan ina tunanin bagobiri ne. Sannan kuma yace shago dan yar kahoji ne shima, kenan da shago da Dan anace garinsu guda ? Jna neman karin bayani akan asalin garin shago da Dan anace. Nagode
Allah Madaukakin sarki Yasawa Rayuwa Albarka.
Gaskiya kana kokari wallahi ❤
Ameeen nagode sosai