Maganar korar Tinubu daga shugabancin Nigeria ta ɗauki zafi

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 74

  • @MurtalaSaIdu-c6w
    @MurtalaSaIdu-c6w 15 วันที่ผ่านมา +5

    Allah yasa yin wannan zanga zangar yazamemana alkairi A Nageria

    • @maetrobello8580
      @maetrobello8580 13 วันที่ผ่านมา

      @@MurtalaSaIdu-c6w Allahuma Ameen 🙏 🙏 🙏

  • @yahuzayusufu7898
    @yahuzayusufu7898 14 วันที่ผ่านมา +1

    BABBAR ZANGA ZANGA ADDU A ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA NIGERIA DA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c 13 วันที่ผ่านมา

      @@yahuzayusufu7898 Gaskiya kam adu'a itace kan gaba, Allah ya kawo mana mafita

  • @BALARABEYUSUF-dr8re
    @BALARABEYUSUF-dr8re 10 วันที่ผ่านมา

    With full support abu salma

  • @MusaDanmargi
    @MusaDanmargi 9 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yabamusa a

  • @user-xm3xd9pw4o
    @user-xm3xd9pw4o 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wllh mudai matasan najeria zanga zanga bafashi saimunyi kawai jira muke allah yakaimu lokacin

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 13 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yasa mudace duniya da lahira

  • @AbubakarHamisu-y5z
    @AbubakarHamisu-y5z 12 วันที่ผ่านมา

    Gaskiyane Allah yadafamuna

  • @buhariisah4180
    @buhariisah4180 10 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bada sa'a kan mugayen shuwagabanni

  • @AbbasAbubakar-n6t
    @AbbasAbubakar-n6t 12 วันที่ผ่านมา

    Insha Allah saimunyi zanga zanga
    bagudu baja dabaya insha

  • @Maryam123-zs3ni
    @Maryam123-zs3ni 15 วันที่ผ่านมา +1

    Wlh.dole.sai.anyi.alllah.yasa..hakan..yazamanmana.alkairi

  • @umarabdulkadir-w5x
    @umarabdulkadir-w5x 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ya sa ai xanga xanga on 29

  • @UsmanImam-h9q
    @UsmanImam-h9q 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Tinubu must go by the special grace

  • @AdamuMohammed-p8u
    @AdamuMohammed-p8u 9 วันที่ผ่านมา

    Masha Allahu in goyanbaya nima ayi

  • @user-tz6fm5lk4d
    @user-tz6fm5lk4d 13 วันที่ผ่านมา

    Allah ya zafamuna abida yafizama alheri

  • @SeikoDm-lu3xg
    @SeikoDm-lu3xg 13 วันที่ผ่านมา +1

    May Allah help us make peace with them

  • @YUSUFADAMU-b9z
    @YUSUFADAMU-b9z 14 วันที่ผ่านมา

    Yayidede

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 13 วันที่ผ่านมา

    Allah yaciynem mogayan malamai. Malaman farda

  • @Maryam123-zs3ni
    @Maryam123-zs3ni 15 วันที่ผ่านมา +1

    Allah.kakawomana.sauki.

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 9 วันที่ผ่านมา

    Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka.
    IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.

  • @AhmadSani-tc5sw
    @AhmadSani-tc5sw 12 วันที่ผ่านมา

    Malaman qarshen duniya

  • @MuazuGbako
    @MuazuGbako 7 วันที่ผ่านมา

    Mlm daurawa yana wa,azi domin kudi

  • @MaryamKasimbarde-e6y
    @MaryamKasimbarde-e6y 14 วันที่ผ่านมา

    Masha allah,Allah yabada saa

  • @JibrilUmar-lv9oo
    @JibrilUmar-lv9oo 14 วันที่ผ่านมา

    Allah uban giji ya bamu mafita

  • @IbrahimMusa-t5g
    @IbrahimMusa-t5g 11 วันที่ผ่านมา

    Nagode

  • @ShuaibuMusab
    @ShuaibuMusab 9 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya Sai munyi

  • @toietmoi7077
    @toietmoi7077 14 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah ❤❤❤

  • @RabiatuGidado
    @RabiatuGidado 10 วันที่ผ่านมา

    Allah yayi mana maganin wannan masifa kawai

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 9 วันที่ผ่านมา

    An mai da Malamai garden danga.
    Malamai su ma 'yan Nijeriya ne su na da 'yancin raayi kamar kowa In dai da gaske dimukradiyya ake.

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 15 วันที่ผ่านมา +1

    Wallhi malamannan mudungabi daya bayan daya muna yankasu munafikaine

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 9 วันที่ผ่านมา

    In adalci ne ai ba duk Malamai su Ka yi APCin ba.

  • @user-xx5pq7ys8o
    @user-xx5pq7ys8o 13 วันที่ผ่านมา

    Alhamdulillah

  • @AdamumDauda-if3cp
    @AdamumDauda-if3cp 7 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya ne xanga xanga dole ne
    Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi
    Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga.
    Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga

  • @RashiduUmmi-j1o
    @RashiduUmmi-j1o 7 วันที่ผ่านมา

    Na a shi gaba da zan zanga

  • @bashirumuhammad8339
    @bashirumuhammad8339 13 วันที่ผ่านมา

    A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai
    Munbada rayuwarmu Koda xamu
    Kar6i inchinmu garemu gasauran
    Nbayanmu domin shuwaga baninmu
    Basada babbanchi dayahudawa
    Kansu kawai suka sani da ragowar
    Mutanen dasukeso
    Inamika xura masu idanu to
    Saiyunwa takashemu baki daya
    Domin ayanxu bamada babbanchi
    Da mutatu to kasamuna yunwa
    Takaika yakamata musan agarin
    Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa
    Rayuwarmu sabo da awannan
    Neman inchi damuke nema ai munyi
    Shahada idan mukachi gaba da Da
    Lokacin damuke

  • @AissataIbrahim-oz5pj
    @AissataIbrahim-oz5pj 14 วันที่ผ่านมา

    Wallahi kuyiduk anbinda zaibaku intchi a arewa 😥😭

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 14 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya dai an cuci talaka a kasarnan rayuwa tayi tsada

  • @khalidaliyu-v1x
    @khalidaliyu-v1x 8 วันที่ผ่านมา

    Gafili gamaidoki afito Wanda baiji bariba!!!!!!!

  • @user-fe4wf6pm4l
    @user-fe4wf6pm4l 15 วันที่ผ่านมา

    Kai bawan Allah ka burgeni kuma ya Allah yayi Maka albarka abinda zamuyi daidaine

  • @UmarfaroukGwaska
    @UmarfaroukGwaska 9 วันที่ผ่านมา

    Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?

  • @ahmedbishir-j9n
    @ahmedbishir-j9n 11 วันที่ผ่านมา

    Pls ina baku shawarar kuyiwa malamanku viyayya

  • @UmarHamma-vy9yg
    @UmarHamma-vy9yg 15 วันที่ผ่านมา

    ALLAH yakaimu

  • @abubakarahmad9479
    @abubakarahmad9479 14 วันที่ผ่านมา

    WIh zanga zanga ba mafita bache.mafita daya mudawoda abinda shuwagabaninan suka rabamu dashi shine hadinkai wajan zaben chanchanta.

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 9 วันที่ผ่านมา

    Kuma zancen MUSLIM -MUSLIM ba Malamai su Ka kawo ta ba. Mutane saurin mantuwa ne gare su.
    Yan siyasa su ka yi promoting din sa.

  • @moosergerber8077
    @moosergerber8077 14 วันที่ผ่านมา

    Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.

  • @DalhaIdris-cg2xy
    @DalhaIdris-cg2xy 6 วันที่ผ่านมา

    😂😂😂😂

  • @bashirsaidu3056
    @bashirsaidu3056 14 วันที่ผ่านมา

    Wallh zamu fita kozamu mutu

  • @Nasihamha6365
    @Nasihamha6365 15 วันที่ผ่านมา

    Gwagware zanggg xangg ranga ranga katuroshi kuma😂

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 15 วันที่ผ่านมา

    Kuma ba marsan da makaradiyya tinda muga babu adalci acikinta

  • @salmanuadam2690
    @salmanuadam2690 14 วันที่ผ่านมา

    AKOri.dan.koken

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 15 วันที่ผ่านมา

    Danhaka wa annan malaman sone akaba kudin muslim musilim sukaraba

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u 7 วันที่ผ่านมา

    munkuna bama tsoran kauri zanga zanga bagudu ba jadabaya

  • @MuhammedJunaidu-l7r
    @MuhammedJunaidu-l7r 15 วันที่ผ่านมา

    Zangggggggggggg😢😂😢

  • @user-pe4cy3pg4w
    @user-pe4cy3pg4w 14 วันที่ผ่านมา

    Ko zamu qare gaba daya se mukawo qarshen zalunchi

  • @Yarghanahausatv
    @Yarghanahausatv 15 วันที่ผ่านมา

    Wannan haka yake

  • @AhmadSani-tc5sw
    @AhmadSani-tc5sw 12 วันที่ผ่านมา

    Gara na mutu wajen karban enci dayunwa ko dan ta adda ya kasheni

  • @MuhammadSalisu-z4w
    @MuhammadSalisu-z4w 2 วันที่ผ่านมา

    Haka yake

  • @SmGeneral-l8g
    @SmGeneral-l8g 15 วันที่ผ่านมา

    Hhhhh yan wahala maciya amana 👎👎

  • @AbdullahiAdamu-hx5xf
    @AbdullahiAdamu-hx5xf 15 วันที่ผ่านมา +1

    Yakamata dole aiyi zangazaga ko juyin milki

  • @alijibrinali3172
    @alijibrinali3172 15 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya sai munfito

  • @suleimangane8175
    @suleimangane8175 15 วันที่ผ่านมา

    Wannan gaskiya ne abu-salma

  • @Musbahuadam-fq6wz
    @Musbahuadam-fq6wz 15 วันที่ผ่านมา

    Bawani wawan Malami
    Maganar banzace
    tunda ba iyayenshi
    Ake sacewaba
    Karma wani shegen Malami
    yakara furta wannan magana

  • @SaleZaki
    @SaleZaki 15 วันที่ผ่านมา

    Zangazanga kuabakinekawai koawaya 😂😂😂😂

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 15 วันที่ผ่านมา

    Bama san mulkin e f c dak wani munafikin malami dakeciy acikin gumnati maiciy da adini ba zamu saurareshiba

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 9 วันที่ผ่านมา

    Don wasu Malamai sun yi amfani da Yancin su na yan kasa sai a dora mu su laifi

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 14 วันที่ผ่านมา

    Malaman nan fa sunci sun sha, shiyasa suke goyawa shugabanni baya suna kashe mu Allah ya bamu sa'a a kansu azzalumai