Za a yafe wa 'yan Boko Haram

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ต.ค. 2024
  • Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya ce babu wani abin da ya wuce yin afuwa ga duk wani dan Boko Haram da ya yarda ya ajiye makami, ya rungumi zaman lafiya. Ku a ganinku ko hakan ne mafita?

ความคิดเห็น • 2

  • @muhammadgwani6351
    @muhammadgwani6351 ปีที่แล้ว

    ❤️❤️❤️

  • @tukuryaro
    @tukuryaro 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya nagoyi bayan yimasu afuwa Allah ya tai maki kasar mu Nigeria