TATTAUNAWA CIKIN MUTUNTA JUNA DA FAHIMTAR JUNA TSAKANIN SHEK ABULFATHI DA ALMAJIRIN SHEK KABIRU GOMB

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 30 ก.ย. 2022
  • Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
    MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
    Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
    A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
    👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
    / @zumuncinmutv
    #zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah

ความคิดเห็น • 89

  • @user-cz1si1gk5y
    @user-cz1si1gk5y ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah

  • @sulaimansm6503
    @sulaimansm6503 ปีที่แล้ว +7

    Shaick Abullfatihi Allah ya Qara mana son Annabi muhammadu salalahu Alaihim wasalam

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว

      Amin, Sallallahu Alaihi Wasallam

  • @sakanauahedalhatu7315
    @sakanauahedalhatu7315 ปีที่แล้ว +7

    Abul fatahii Wallahi Kai Allah yayi maka baiwa Alhamdu Lillahi

  • @DaudaHaruna-h5q
    @DaudaHaruna-h5q หลายเดือนก่อน

    Zakin faira alhamdulillah jazakallahu khairan

  • @tukursuleiman8243
    @tukursuleiman8243 5 หลายเดือนก่อน +1

    Mai ahlarimma yana mauludi

  • @user-yl1if6vw6s
    @user-yl1if6vw6s 2 หลายเดือนก่อน

    Abul fathi Allah qara sani Allah yayi albarka

  • @hafizaminu7717
    @hafizaminu7717 ปีที่แล้ว +5

    Abulfathi Allah yakara daukaka

  • @bashirharuna7698
    @bashirharuna7698 ปีที่แล้ว +4

    Abdul Fatah godiya muke

  • @AbdullahiMuhammad-p5t
    @AbdullahiMuhammad-p5t 28 วันที่ผ่านมา

    Abdull fatahi AllaH ya karamana irinku Amiin

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว +5

    Imam Abdul fatahi👍

    • @mangapremiereproductions8027
      @mangapremiereproductions8027 ปีที่แล้ว

      Abdulfatahi is a confused soul. He tries to circumvent the real issues into bringing something out of context. !. He says "Maulud" is wajib, meaning it has the same status as Sallah, Ramadhan Fast and even Shahadah. If you don't do any, you're not a Muslim. So if I don't do Maulud, I ain't a Muslim? 2. Is Maulud the only way I'd love Prophet Muhammad (SAW)? To love the prophet is to follow his sunnah, to do salat upon him, to respect him. 3. If it is wajib, as Abdulfatahi said, how did the prophet teach it, how did the sahabas practiced? 4. Every wajib Ibadah is either taught or practiced by the Prophet himself. How did he do the Maulud? 5. If the Prophet could fast on Monday because it was his birth day, what stopped him from doing annual Maulud, or even instructing his sahabas to do it?

  • @UsmanyusufSaadu-qe7vi
    @UsmanyusufSaadu-qe7vi 10 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya inason malam sani abulfatahi inama inada numbersa

  • @ilyasuabdullahi4188
    @ilyasuabdullahi4188 ปีที่แล้ว

    Gaskiya dayace abinkamarwasa yafagane

  • @zntsmanshafiusman5120
    @zntsmanshafiusman5120 4 หลายเดือนก่อน

    Allah yaqara fahimta masu ilimin musu haka zakuyi tafama musu bakyawu

  • @AdamuAuwal
    @AdamuAuwal ปีที่แล้ว +1

    Allah ya saka wa Sayyidiy AbulFathi Sani AlTijjaniy da dukkan Alkhairi.

  • @user-tf4qd5uf2z
    @user-tf4qd5uf2z 5 หลายเดือนก่อน +1

    Son Annabi da Sallah da azumi duk ibada ne

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว +5

    Dole sai ka sanar da yayanka tarihin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam wannan ita ce hanyar koyawar da son Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam.

  • @shafiiabubakar3044
    @shafiiabubakar3044 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakarawa malam lfy

  • @saminumohanmed2313
    @saminumohanmed2313 ปีที่แล้ว +1

    Allahu akkabar

  • @UmarIsa-yx9vv
    @UmarIsa-yx9vv 4 หลายเดือนก่อน

    Abulfahi mauln muna ziyara

  • @mrad9987
    @mrad9987 ปีที่แล้ว +2

    Masha allah

  • @hafizabubakar5311
    @hafizabubakar5311 ปีที่แล้ว +2

    S
    A
    W💪💪

  • @fyyfgf7134
    @fyyfgf7134 ปีที่แล้ว +1

    Aa cenan inkayi mauludi zashi asusun manzun allahne wallahi karya kaka jaki bamu aya ku hadisi

  • @fyyfgf7134
    @fyyfgf7134 ปีที่แล้ว +1

    Sallah basun annabinaba azumi. Basun annabineba. Kakuyar da abin daya aikata

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 16 วันที่ผ่านมา

    Abdulfatahi zaki faira Allahu Akbar

  • @IbrahimIbrahim-yp2ll
    @IbrahimIbrahim-yp2ll ปีที่แล้ว +3

    ماشاءالله تبارك الله

  • @suleimandanmalonsulei2066
    @suleimandanmalonsulei2066 ปีที่แล้ว +1

    Abulfahi ya finsuhuja

  • @ahmedmusa5688
    @ahmedmusa5688 ปีที่แล้ว +1

    Wannan guy beda hujja wallahi. Kamekame kawai yakeyi.

  • @MuhammadMaaji-sd5jo
    @MuhammadMaaji-sd5jo ปีที่แล้ว +1

    Mallam Abufatah hakikan Allah yayi masa baiwa

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 ปีที่แล้ว +2

    Kaji wai Hawa jirgi wajibine in zaa aje aikin hajji sai an hau jirgi kamar yadda San annabi sai anyi maulid kenan in mutum yaje aikin hajji ta mota bata yi ba kenan

  • @quraishutasiuabdullahi8339
    @quraishutasiuabdullahi8339 ปีที่แล้ว +1

    Allah yasaka maka da alhairi Allah kara kusanci ga Annabi.

  • @sirbewhy3439
    @sirbewhy3439 ปีที่แล้ว +5

    Wannan caller ya ruɗe gaba ɗaya, ya kasa banbance mu'amala da soyayya.

  • @muhammadsadik233
    @muhammadsadik233 ปีที่แล้ว +1

    Impossible

  • @deleogbondeminu5108
    @deleogbondeminu5108 ปีที่แล้ว +1

    Wato manzo Allah ne zai bada ladan maulidin kena tunda Allah ya ke biya ladan salla

  • @abdulsamadibrahim5586
    @abdulsamadibrahim5586 ปีที่แล้ว +1

    toh bawan Allah su sahabai da basuyi maulidin ba kana so kace basa sanshi ne, son da suke masa da irin sadaukarwan da suka masa sai dai mu kamanta, amman aii basuyi maulidi ba ya kamata mu hankalta da kuma yin tunani mai zurfi

  • @IdiibrahIbrahim-qj9iq
    @IdiibrahIbrahim-qj9iq ปีที่แล้ว

    Gaskia Yan darikan jahilaï sunfi yawa

  • @jibrilahmad278
    @jibrilahmad278 4 หลายเดือนก่อน

    Komai fa annabi ya koyar kafin wafati
    Sannan da katon gibinka kana kawo shubuha

  • @sirajomamadou6732
    @sirajomamadou6732 ปีที่แล้ว

    Abdoul babou hanya kavi domin gar a yi hayaniya to Fa chi abdoul mahaocatu savoda vai da houja ce iya chege

  • @abubakarbello1484
    @abubakarbello1484 ปีที่แล้ว

    Gaskiya mutane basu son gaskiya..Shi Annabi cewa yayi sai shekara ta zagayo zaku nuna mashi soyayya?
    Kullum ka nuna ma Annabi soyayya ta hanyar bin duk abinda yace kayi,shine maulidi bawai saika bari shekara tazo ka Tara mutane ayita rawa da waqa ana aikata fasadi da sunan kaunar Annabi.
    Allah Ya nuna mana gaskiya.

  • @twinstvchanneltv
    @twinstvchanneltv ปีที่แล้ว

    Kai abulfathi ka iya tambaya Kuma ka iya bada amsa

  • @sarkinzinder2734
    @sarkinzinder2734 ปีที่แล้ว +1

    Kaji hauka gun Abdul Fatah yo miyasa lokacin da ya rasu ya bar abin a littafin kaji tsiya

  • @fyyfgf7134
    @fyyfgf7134 ปีที่แล้ว

    Wawa banza babuzancen aiki. Haji. A kur aniba. Dan jaka

  • @hatijapatlo6414
    @hatijapatlo6414 ปีที่แล้ว +2

    Son manzon Allah s.a.w azuciya da dayimasa biyayya da dasalati in zaka koya wa ýayanka koyamusu dabiunsa da basu tarihinsa da koyamusu salati

  • @sheikmodu9029
    @sheikmodu9029 ปีที่แล้ว +1

    IZALA. -fa yahudanci

  • @BAR.3282
    @BAR.3282 ปีที่แล้ว

    Abul fatahi batacce ne Yana amfani da baki domin ya halaka jama'ar musulmai

  • @adamsmohdloto9378
    @adamsmohdloto9378 ปีที่แล้ว +1

    Amma wanan abul fasadin bakaramin jahili bane
    Kaji kwatance na jahili wawa kawai
    Kanayiwa Allah karya da manzon Allah
    Why zakuje ku tarar da Allah jakai

  • @Souleymane.
    @Souleymane. ปีที่แล้ว +1

    ❤❤❤❤❤

  • @aichasidi2028
    @aichasidi2028 ปีที่แล้ว

    😁😁😁💜

  • @yassinesanihadiza6475
    @yassinesanihadiza6475 ปีที่แล้ว +1

    Abdoul Fatah kaija hiline

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว

      Karatun Allah mai dattin hula kenan jahilcin🤣

  • @rabiouharouna7919
    @rabiouharouna7919 ปีที่แล้ว

    Allah karemu da bidi'a, dama duk lukacinda kayima dan bidi'a tambaya akan mauladi toh bazi baka amsa ba shima sakaga kukari yake yayimaka tambaya sabuda shima basan hukunci allan akan mauladi ba kawai shidai ya tasu gidansu tuda Ana mauladi shima zaiyi tundai su yan bidi'a basuda fahita, antabaika minene hukunci allah akan mauladi sai bada amsa basai katsaya katsaya kanata kontacece ba Ana yimaka tambaya saika tsaya kana ta dabirta allah kakaremu da bidi'a Amin allah kara duramu bisa fahita magaba nagari irinsu abubacar sadik, su umar dan kattab su abudulhi dan abbas da saurasu,

    • @ibrahimumar2660
      @ibrahimumar2660 4 หลายเดือนก่อน

      Bidi'ar uwaka munafukin banza

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 ปีที่แล้ว +4

    Kaji Sakarai Mara wayau Mahaukaci Wawa Dantasha Jakin banza,Annabi bai hau Jirgiba,to Jirgi abune wanda Musulmai da Kafirai duk suna hawan Jirgi,kai har yanzu bakasan hanyar da za'a koyama Yara hanyar son Annabi Muhammadu sai tace Mauludi,lallai Kai ka tabbata Katon Jahiline.

    • @shamsubb5609
      @shamsubb5609 ปีที่แล้ว +1

      Allah sarkih rayuwa kenan

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว +1

      Ikon Allah Allah ya shirya wanda ya kauce hanyar gaskiya

    • @bashirharuna7698
      @bashirharuna7698 ปีที่แล้ว +1

      Ubanka ne ww jaki

    • @sakanauahedalhatu7315
      @sakanauahedalhatu7315 ปีที่แล้ว +1

      Lalle daga ganin wannan bai mori masu tarbiya ba bakada abun cewa sai zagi

    • @basharlayilayi3563
      @basharlayilayi3563 ปีที่แล้ว

      Toh kaiko mizai hana ka kira lokacinda ake program din ka fadama duniya hanyar dakake bi ka koyar da yaranka son Annabi S A W

  • @user-AU-Hamdala-comms-00898
    @user-AU-Hamdala-comms-00898 3 หลายเดือนก่อน

    😅😅😅😅 wannan yasha duka haryanzu Bai amsa tambayoyi ukun Mal abul fatahi ba😅😅😅

  • @TahirouMamansani-jv3kc
    @TahirouMamansani-jv3kc 10 หลายเดือนก่อน

    Grand frère Abdoul fatahi way yana da labari wassan kwalon kafa da akayi a qatar ta wannan hanyar yahudawa suka gamsu da cewar musulunci wani Abu ne me karfi kuma wannan sakon ta dalilin kolon kafa Aka issar da wannan sakon to ya zabi guda da kolon kafa da mauludi wane ne yafi keau

  • @aminumahmoud1690
    @aminumahmoud1690 ปีที่แล้ว +1

    Da mauludin Annabi kuka fake ku ke mauludin shehunan ku.Har zagin Annabi a Kano anyi a maulidin Shehu Nyass.Sai sau daya a shekara za'a ringa nuna son Annabi?

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk ปีที่แล้ว

    Allah ya shiryar da ku yan wahadatul wujud

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว

      Allah ya tasheka da su Alfarman Manzon Allah Sallallahu Alaihi

  • @mohammedrabiuadnan3688
    @mohammedrabiuadnan3688 ปีที่แล้ว +1

    Kai Kai Jahilci Mugun chiwooo

  • @soumaillahamza2357
    @soumaillahamza2357 ปีที่แล้ว

    Da rawa zaka koyawa yaranka maulidi

  • @gwaskaonlinetv5536
    @gwaskaonlinetv5536 ปีที่แล้ว

    Abulfatahi Sam kai ba adali bane Idan kayi magana sai kabari shima yayi magana kaga shine Za.afahimta amma kaki kabari yayi magana sai zuba kake Cacaca kache kawai bakada hujja

  • @alichaibou1108
    @alichaibou1108 ปีที่แล้ว

    Slm yaya ya hakouri ya ibada Allah ya karamona kaunar fiyayen halita dan Allah yayana ina son ka fahimtar da jumma sin da mala ika ya karbi ran fiyayen halita a ina ya kaiy shi domin ina son Mutane soun gane Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ya fi kowa da komi dan naga wasu mutane suna batar da al'umma mu da cewa sou mousoulici souke amma banban ci sine basason fiyayen halita dan Allah yayana ina son kayi video dan nafinka touna tar da jummar mou

  • @abdurrahmanusmanalbani97
    @abdurrahmanusmanalbani97 ปีที่แล้ว

    annabi ya tsé azumi yaké amma nâka bâda hujja kan mawlidiba
    ga han Yan son manzon Allah
    yin abinda annabi yayi
    karantaddasîra chîné afdal wajen kôyadda iyâiyâna
    anyimaka tambaya bakabâda amsaba abulfathi
    ana mawdîi kan malidi kâkawo wa'azin kasa idan ba hujja katsé babu

  • @sodjacisse8081
    @sodjacisse8081 ปีที่แล้ว +7

    Abulfatihi is the lion no way to escape from the lion

    • @mangapremiereproductions8027
      @mangapremiereproductions8027 ปีที่แล้ว

      Abdulfatahi is a confused soul. He tries to circumvent the real issues into bringing something out of context. !. He says "Maulud" is wajib, meaning it has the same status as Sallah, Ramadhan Fast and even Shahadah. If you don't do any, you're not a Muslim. So if I don't do Maulud, I ain't a Muslim? 2. Is Maulud the only way I'd love Prophet Muhammad (SAW)? To love the prophet is to follow his sunnah, to do salat upon him, to respect him. 3. If it is wajib, as Abdulfatahi said, how did the prophet teach it, how did the sahabas practiced? 4. Every wajib Ibadah is either taught or practiced by the Prophet himself. How did he do the Maulud? 5. If the Prophet could fast on Monday because it was his birth day, what stopped him from doing annual Maulud, or even instructing his sahabas to do it?
      I have many questions for you and Abdukfatahi, but these are enough to show that Abdulfatahi is nit intellectually fit to defend the Maulud.

    • @auwalahmad2310
      @auwalahmad2310 ปีที่แล้ว

      Hmm surutu kurum ka iya Kuma magana da ka baya tabbatar da addini abinda Bai zama addini lokacin annabi da sahabbai ba yanzu surutu bazai mayar da shi addini ba

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome ปีที่แล้ว

      Son Annabi wajibi ne, wanda ke adawa da shi ya fado ƙasa warwas.

  • @TahirouMamansani-jv3kc
    @TahirouMamansani-jv3kc 10 หลายเดือนก่อน +1

    Ta hanyar kwalon kafar nan duk Wanda ya karfi musulunci KO ya kamu da son mazon Allah to allah ze ce baya son shahadarka ne saboda a hilin kolon kafa ka ka amshi musulunci kokuwa annabi ze ce soyayar banza ce tunda hilin kolon kafa ka koyeta to dan Haka abunda Aka dauko daga hilin kollo bezama Abu magana se na wajen mauludi

  • @bilkusumohammadkakuribili1375
    @bilkusumohammadkakuribili1375 ปีที่แล้ว

    Wannan Dan iskane wlhy beda hujja Wai shi Dan dariqa dariqa ko Dan iska

  • @raihaansaleem4413
    @raihaansaleem4413 ปีที่แล้ว +1

    Meyasa kuke makaryatane yan dariqa? Yanzu wannan me maganarne sheikh kabiru gombe? Shin da karya zaku bautawa Allah?

    • @ZUMUNCINMUTV
      @ZUMUNCINMUTV  ปีที่แล้ว

      Kai kaji tsoron Allah,cewa akayi almajirin kabiru gombe kaje ka kara jin abun da AKA ce kada ka/ki yi mana sharri

    • @raihaansaleem4413
      @raihaansaleem4413 ปีที่แล้ว

      @@ZUMUNCINMUTV cikin tattaunawar a Ina aka Fadi ko shi wadda yakira din yace shi dalibin sheikh kabiru gombe ne?

    • @walidesani4767
      @walidesani4767 ปีที่แล้ว

      Allah ya baka lafiya

    • @raihaansaleem4413
      @raihaansaleem4413 ปีที่แล้ว

      @@walidesani4767 a'a cewa zakiyi Dani daku duk wadda ke kan gaskiya Allah ya bashi nasara. Wadda Kuma yake kan Bata Allah ya shiryar dashi

    • @alhrabiuadamu8290
      @alhrabiuadamu8290 ปีที่แล้ว

      Masha Allah

  • @mangapremiereproductions8027
    @mangapremiereproductions8027 ปีที่แล้ว +2

    Abdulfatahi is a confused soul. He tries to circumvent the real issues into bringing something out of context. !. He says "Maulud" is wajib, meaning it has the same status as Sallah, Ramadhan Fast and even Shahadah. If you don't do any, you're not a Muslim. So if I don't do Maulud, I ain't a Muslim? 2. Is Maulud the only way I'd love Prophet Muhammad (SAW)? To love the prophet is to follow his sunnah, to do salat upon him, to respect him. 3. If it is wajib, as Abdulfatahi said, how did the prophet teach it, how did the sahabas practiced? 4. Every wajib Ibadah is either taught or practiced by the Prophet himself. How did he do the Maulud? 5. If the Prophet could fast on Monday because it was his birth day, what stopped him from doing annual Maulud, or even instructing his sahabas to do it?

    • @umaribrahimkhalil1233
      @umaribrahimkhalil1233 2 หลายเดือนก่อน

      Not at all.
      On the contrary you mis understood him

  • @lawalzasugane5845
    @lawalzasugane5845 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah

  • @BAR.3282
    @BAR.3282 ปีที่แล้ว

    Abul fatahi batacce ne Yana amfani da baki domin ya halaka jama'ar musulmai